Sashe 14
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Blue* kam ganin yanda aketa cin awaran yasa shizuwa yazauna saman dakalin yana kallon me awaran yana hadiyar yawu, bayan me awaran tarage sallamar mutane sai ta kallesa tace kaima awarar zaka siya?...
da sauri ya gyad'a mata kai alamar eh murmushi tayi tare da fadin to tanawa za'abaka?.. shuru yayi da'alama be gane abinda take nufiba, sai tace ko ta hamsin za'a baka?..kai ya gyad'a mata tace to bari takarasa yi sai nazuba maka...bayan tasoyu sai tazuba masa da sauri yakarba har jikinsa narawa ci yafarayi hannu baka hannu kwarya ko zafi bayaji.
Bayan yacinye sai ya mika mata filat din tace akara maka ta hamsin ne sai yazama dari kenan ko? still kai ya gyad'a mata murmushi tayi tace kai kam bakason yin magana gashi kuma da alama muryarka zatayi matukar tsari kamar yanda kake me tsari,
Oho shidai be fahimci abinda take fad'aba shidai kawai bukatarsa takara masa awara bayan takara masa yacinye sai yafara kiran water (ruwa) dasauri tace me siyarda ruwa tabashi yakarba dasauri, yafasa yashanye yasake mika hannu aka karamasa guda yashanye sannan yai gyatsa yatashi zaya tafi har yafara tafiya,
Da sauri ladiyo tabar suyan awara tamike zumbur ta tari gabansa tare da kama kugu takanne ido sannan tace ah! mlm tafiya zakai baka bani kudin awarata ba?...shuru yayi tare da kura mata kyawawan idonsa masu firgita duk me kallonsa musamman yammata, aikam da sauri ta kawar da idonta daga barin kallonsa tana fadin kai mlm daina kwalalo mun idanun nan naka masu kama dana mage kafito mun da kudina eheee, wucewa zaya sakeyi tai sauri sake tare gabansa tana fadin kai mlm yahaka ne wai?....
banza yayi mata sai kokarin tafiya yake, kawai sai taci kwalar rigarsa cikin masifa tace k'utttt! yaseeen saika bani kudina dari da ashiri sannan kabar gurin nan, lallaima wannan kai! wlh banida mutunci indai akan kudi ne, abin mamaki duk maganan nan datake takasa kallonsa saboda kwarjini sai dai girgiza jikinta kawai take tana zuba ruwan bala'i da masifa,
kawai sai *Blue* yafashe Mata da kuka wanda yasata sauri kallonsa tare da zaro ido cike da mamaki ganin kato kamarsa yana kuka, tace kai ashema kaidinma bahone?...
tab Ina tunanin dari da ashirin zasu haihu ashe kai dinma fanko ne to yaseeen duk indaza kasamo kudi saika samo kabani kudina eheee!, shikam kuka yasani harda buga kafa yana ture hannun ta daga rikon da taima kwalar rigan sa alamar tasake yana kuma kiran dad, wani yaro yace ayya ladiyo kiyi hakuri kilan bayada kudi ne shiyasa bai biyaki ba...
cikin bala'i tace tab yasan bayada kudi shine zayazo yacimun awara har ta dari sannan yasa nasiya masa ruwan ashirin to wlh bazanyi rakiyan asara ba sai yabani kudina, yaron yace ladiyo kingafa kamar bayada hankali yoni Ina ruwana da haukarsa wlh kodaga turu aka kwantosa sai yabani kudina,
Cikin maganar maye wani yace ke! ladiyo ashe bakida mutunci?....ido ta kanne tare da murgud'a baki tace au kai sai yau kasan banida mutunci?...hum to wlh kasani banida mutunci kona kwayar zarra indai akan kudi ne eheee! tsaki yayi mtsw tare dafadin banza kawai,
ga kudin ki yafadi tare da ciro naira hamsin ya mika mata da sauri takarb'a taduba yo aihamsin ce nan?. eh ita gareni saikiyi hakuri kisakar masa kwala yatafi, tab asaran saba'in?...
eh to bazanyi ba wlh saiya biyani,....tafiya yayi yana fadin banza kinagani mutun mahaukaci, shine zakice sai yabiyaki to aisai kiyi tarikon sa harsai yabaki din eh sai yabiya ni eheee.
Sannun ahankali su *Beena* ke tafiya cikin nutsuwa kamar yanda suka saba, sunayi suna firansu me cike da kaunar juna
Sun kawo dai-dai layinda zaya sadasu da layinsu sukaga ladiyo taci kwalar rigan *Blue* tanata ruwan masifar har zasu wuce sai *Beena* takarasa gurinsu cikin sanyi murya tace haba keko meyasa zakici kwalar rigan babban mutun haka eye?...
cike da masifa tace eh lallai wannan ne babban mutun tab ai baho ne kuma awarta yaci bai biyani ba shiyasa naci kwalarsa sai ya biyayi kudina, tace nawa ne kudin?...
tace dari ne da ashirin anbiya hamsin saura saba'in jakar islamiya ta taduba taciro naira dari sauran kudin da baban Abdul yabasu suyi chefane, tace to gashi sai kiban chanji rigarsa tasaki tare fadin Allah yasoka da yaume rabani dakai sai yashirya baki yatabe tare da juyowa yakalli *Beena*,
cikin sa'a itama ta dago kai suka had'a ido aikam take taji gabanta yafadi sosai dasauri tafurta a'uzubillahi! tare da kauda ido ta karbi chanjin ta gabanta nacigaba dafad'uwa tace dasu *Bass* dake tsaye suna kallonta mutafin ku.
Suna cikin tafiya *Bass* yace "yarinyar nan me awara batada mutunci da ragowa haka jiya dana biyo hanyar nan naga anata masifa da'ita wai don wani yace tarage masa naira goma, *Beena* da zuciyar ta yake halbawa tunda suka had'a ido da *Blue* tace itadai tasani idan rashi mutunci da ragowa abinyi ne,
gaskiya batada kirki ko kad'an jifa yanzu yanda taci kwalar rigan "wannan katon mutumin bata ko tsoro ya maujeta, tace to shima meyasa zayaci mata abunta be biyata kudi ba maganar gaskiya fa *Bass* hakan bagirman "sabane,
"yace haka ne kam amma kilan bayada kudi ne shiya kuma yanason cin awara to aida saiya hakura hakadai suketa tafiya suna fira yayinda *Bana* da *Bash* suke biye dasu har zasu shiga gida,
Sai akayi kamar ance *Bash* yajuya abinda yagani ne yasashi sauri zaro ido yace kai! aunty *Beena* yah *Bass* ku kalli, dasauri suka juyo ido *Beena* tazaro cike da tsoro tace...
Muje zuwa
*_Littafin Nan na kudi ne Duk me son yaza'iya turo 200 katin mtn ta wannan layin 08161850024 ko ta account number 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode_*
Daga
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣3️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi out last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukata daga farko zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya turowa ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Innalillahi! malam lafiya kabiyo mu?.. *Blue* kenan abinda basu saniba tun lokacin dasuka taho yake biye dasu abaya, a ah mlm wai lafiya kabiyo mu?..
shuru yayi batare da yabata amsa ba saidai ya kuramata lumsassun idanun sa, aikam dasauri takauda kai kirjita yana bugawa aranta tana fadin ya ilahi! Allah daiyasa bagamo mukayi ba.
*Bass* yace kai ko malam ance lafiya kabiyo mu?...ka kyale...baki yatabe kamar zayayi kuka ido *Bana* ta zaro tare da fad'in kai! aunty *Beena* kalli wai kuka zayayi babba dashi, da sauri ta kallesa still ita yake kallo idonsa har sun cika da kwallaa cike da tsoro tace ya rasulullahi! ku mushiga gida kunji,
zasu shiga shima yabisu *Bash* yace kai aunty *Beena* kinga shima zaya shigo, da sauri tajuyo tare dafad'in munshiga uku to wai lafiya mlm daga taimako shikenan sai abu yazama jidali, don Allah kayi hakuri ka kama gabanka kaji?...
kuka yasaki cikin harshe turanci yace dad zani cike da tsananin tsoro tace to katafi gurin dad naka mana ko kaganmu tareda shine eye?...,kuka yake sosai yana kiran dad yana kokarin kamo hannun *Beena* nufinsa tai kaisa gurin dad dinsa,
da sauri ta matsa gefe jikinta har yana kyarma gabanta nacigaba da bugawa sosai cikin tashin hankali me tsanani tace shikenan yau tawa tasameni ni *Beenazeer,* don Allah *Bass* kace" masa yatafi yatafi can yanemi inda dad dinsa yake
takaresa fadi tare kama hannun *Bana* zasu shige gida yayinda hawaye yake kokarin zubo mata da sauri *Blue* yarike mata hijab cikin kuka yace pls dad zani, kara tasaki tare da fisge hijab dinta ta kankame *Bana* cikin kuka dayazo mata bashiri tace ya ilahi! *Bass* yau nayi gamo da aljani kagani ko soyake yarikeni, to wa'innahusulaimanu'wa'innahubismillahirramani tana me cigaba dakaranto duk wata addu'a datazo bakinta,
*Bass* kam tamkar zayasaki dariya saboda kallon wannan diraman da'ake tsakanin *Beena* da wannan bawan Allah wanda da gajin kalamansa da abiinda yake zaka fahimce bayada hankali, ganin yanda ta tsorata duk tabi tarikice gajikinta sai kyarma yake (dama *Beena* akwai tsoro kamar farar kura)
don haka da saurin *Bass* yace aunty *Beena* ki nutsu bafa aljani bane mutun ne kamar mu kawai abinda nakula kamar bayada hankali ne, sannan kuma da'alama gidansu yabace masa kila shiyasa ma kikaji yana kiran dad yanufin ki kaisa gidansu gurin dad dinsa,
dasauri tace to ni nasan shi ne balle nasan gidansu eye?... Cike da zolaya yace kai aunty *Beena* idan bakisan shiba ya'akai kika biya kud'in awaran dayaci wani irin kallo ta wasa masa, har zatayi magana yace yi hakuri aunty *Beena* wasa nake yanzu mushiga gida dasauri tace har dashi?..yace eh to yamuka iya tun da Allah yahad'a mu dashi,
Dasauri taja hannun *Bana* suka shige tana waiwaye *Blue* daketa sharban kuka tamkar wanda ake yankan naman jikinsa yayinda *Bash* yabisu.
Ahankali *Bass* yakalle sa cike da tausayi gadai mutun kam har mutun amma ba hankali, murmushi yayi masa tare da cewa abokina kayi shuru kabar kukan haka nan kaga mu bamusan gidanku k da dad din kaba,
saidai idan zaka zauna agidanmu har agano gidaku bin shuru yayi yana kallon *Bass* din da'alama be fahimce abinda b yafabida ba, don haka cikin harshe turanci yace zaka zauna gidanmu har agano gidan ku?..kai ya gyad'a masa alamar eh to zomuje sannan suka shiga gida nan yana biye dashi.
Bakinsu dauke da sallama suka shiga falon wanda kusan tare da su *Beena* suka shiga, kasan cewa Saida ta tsaya tashare hawaye tukun, bayan abbu ya amsa sallamar sannan suka zazzauna kamar yanda suka saba shima *Blue* zama yayi idonsa akan *Beena,*
da sauri ya gyad'a mata kai alamar eh murmushi tayi tare da fadin to tanawa za'abaka?.. shuru yayi da'alama be gane abinda take nufiba, sai tace ko ta hamsin za'a baka?..kai ya gyad'a mata tace to bari takarasa yi sai nazuba maka...bayan tasoyu sai tazuba masa da sauri yakarba har jikinsa narawa ci yafarayi hannu baka hannu kwarya ko zafi bayaji.
Bayan yacinye sai ya mika mata filat din tace akara maka ta hamsin ne sai yazama dari kenan ko? still kai ya gyad'a mata murmushi tayi tace kai kam bakason yin magana gashi kuma da alama muryarka zatayi matukar tsari kamar yanda kake me tsari,
Oho shidai be fahimci abinda take fad'aba shidai kawai bukatarsa takara masa awara bayan takara masa yacinye sai yafara kiran water (ruwa) dasauri tace me siyarda ruwa tabashi yakarba dasauri, yafasa yashanye yasake mika hannu aka karamasa guda yashanye sannan yai gyatsa yatashi zaya tafi har yafara tafiya,
Da sauri ladiyo tabar suyan awara tamike zumbur ta tari gabansa tare da kama kugu takanne ido sannan tace ah! mlm tafiya zakai baka bani kudin awarata ba?...shuru yayi tare da kura mata kyawawan idonsa masu firgita duk me kallonsa musamman yammata, aikam da sauri ta kawar da idonta daga barin kallonsa tana fadin kai mlm daina kwalalo mun idanun nan naka masu kama dana mage kafito mun da kudina eheee, wucewa zaya sakeyi tai sauri sake tare gabansa tana fadin kai mlm yahaka ne wai?....
banza yayi mata sai kokarin tafiya yake, kawai sai taci kwalar rigarsa cikin masifa tace k'utttt! yaseeen saika bani kudina dari da ashiri sannan kabar gurin nan, lallaima wannan kai! wlh banida mutunci indai akan kudi ne, abin mamaki duk maganan nan datake takasa kallonsa saboda kwarjini sai dai girgiza jikinta kawai take tana zuba ruwan bala'i da masifa,
kawai sai *Blue* yafashe Mata da kuka wanda yasata sauri kallonsa tare da zaro ido cike da mamaki ganin kato kamarsa yana kuka, tace kai ashema kaidinma bahone?...
tab Ina tunanin dari da ashirin zasu haihu ashe kai dinma fanko ne to yaseeen duk indaza kasamo kudi saika samo kabani kudina eheee!, shikam kuka yasani harda buga kafa yana ture hannun ta daga rikon da taima kwalar rigan sa alamar tasake yana kuma kiran dad, wani yaro yace ayya ladiyo kiyi hakuri kilan bayada kudi ne shiyasa bai biyaki ba...
cikin bala'i tace tab yasan bayada kudi shine zayazo yacimun awara har ta dari sannan yasa nasiya masa ruwan ashirin to wlh bazanyi rakiyan asara ba sai yabani kudina, yaron yace ladiyo kingafa kamar bayada hankali yoni Ina ruwana da haukarsa wlh kodaga turu aka kwantosa sai yabani kudina,
Cikin maganar maye wani yace ke! ladiyo ashe bakida mutunci?....ido ta kanne tare da murgud'a baki tace au kai sai yau kasan banida mutunci?...hum to wlh kasani banida mutunci kona kwayar zarra indai akan kudi ne eheee! tsaki yayi mtsw tare dafadin banza kawai,
ga kudin ki yafadi tare da ciro naira hamsin ya mika mata da sauri takarb'a taduba yo aihamsin ce nan?. eh ita gareni saikiyi hakuri kisakar masa kwala yatafi, tab asaran saba'in?...
eh to bazanyi ba wlh saiya biyani,....tafiya yayi yana fadin banza kinagani mutun mahaukaci, shine zakice sai yabiyaki to aisai kiyi tarikon sa harsai yabaki din eh sai yabiya ni eheee.
Sannun ahankali su *Beena* ke tafiya cikin nutsuwa kamar yanda suka saba, sunayi suna firansu me cike da kaunar juna
Sun kawo dai-dai layinda zaya sadasu da layinsu sukaga ladiyo taci kwalar rigan *Blue* tanata ruwan masifar har zasu wuce sai *Beena* takarasa gurinsu cikin sanyi murya tace haba keko meyasa zakici kwalar rigan babban mutun haka eye?...
cike da masifa tace eh lallai wannan ne babban mutun tab ai baho ne kuma awarta yaci bai biyani ba shiyasa naci kwalarsa sai ya biyayi kudina, tace nawa ne kudin?...
tace dari ne da ashirin anbiya hamsin saura saba'in jakar islamiya ta taduba taciro naira dari sauran kudin da baban Abdul yabasu suyi chefane, tace to gashi sai kiban chanji rigarsa tasaki tare fadin Allah yasoka da yaume rabani dakai sai yashirya baki yatabe tare da juyowa yakalli *Beena*,
cikin sa'a itama ta dago kai suka had'a ido aikam take taji gabanta yafadi sosai dasauri tafurta a'uzubillahi! tare da kauda ido ta karbi chanjin ta gabanta nacigaba dafad'uwa tace dasu *Bass* dake tsaye suna kallonta mutafin ku.
Suna cikin tafiya *Bass* yace "yarinyar nan me awara batada mutunci da ragowa haka jiya dana biyo hanyar nan naga anata masifa da'ita wai don wani yace tarage masa naira goma, *Beena* da zuciyar ta yake halbawa tunda suka had'a ido da *Blue* tace itadai tasani idan rashi mutunci da ragowa abinyi ne,
gaskiya batada kirki ko kad'an jifa yanzu yanda taci kwalar rigan "wannan katon mutumin bata ko tsoro ya maujeta, tace to shima meyasa zayaci mata abunta be biyata kudi ba maganar gaskiya fa *Bass* hakan bagirman "sabane,
"yace haka ne kam amma kilan bayada kudi ne shiya kuma yanason cin awara to aida saiya hakura hakadai suketa tafiya suna fira yayinda *Bana* da *Bash* suke biye dasu har zasu shiga gida,
Sai akayi kamar ance *Bash* yajuya abinda yagani ne yasashi sauri zaro ido yace kai! aunty *Beena* yah *Bass* ku kalli, dasauri suka juyo ido *Beena* tazaro cike da tsoro tace...
Muje zuwa
*_Littafin Nan na kudi ne Duk me son yaza'iya turo 200 katin mtn ta wannan layin 08161850024 ko ta account number 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode_*
Daga
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣3️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi out last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukata daga farko zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya turowa ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Innalillahi! malam lafiya kabiyo mu?.. *Blue* kenan abinda basu saniba tun lokacin dasuka taho yake biye dasu abaya, a ah mlm wai lafiya kabiyo mu?..
shuru yayi batare da yabata amsa ba saidai ya kuramata lumsassun idanun sa, aikam dasauri takauda kai kirjita yana bugawa aranta tana fadin ya ilahi! Allah daiyasa bagamo mukayi ba.
*Bass* yace kai ko malam ance lafiya kabiyo mu?...ka kyale...baki yatabe kamar zayayi kuka ido *Bana* ta zaro tare da fad'in kai! aunty *Beena* kalli wai kuka zayayi babba dashi, da sauri ta kallesa still ita yake kallo idonsa har sun cika da kwallaa cike da tsoro tace ya rasulullahi! ku mushiga gida kunji,
zasu shiga shima yabisu *Bash* yace kai aunty *Beena* kinga shima zaya shigo, da sauri tajuyo tare dafad'in munshiga uku to wai lafiya mlm daga taimako shikenan sai abu yazama jidali, don Allah kayi hakuri ka kama gabanka kaji?...
kuka yasaki cikin harshe turanci yace dad zani cike da tsananin tsoro tace to katafi gurin dad naka mana ko kaganmu tareda shine eye?...,kuka yake sosai yana kiran dad yana kokarin kamo hannun *Beena* nufinsa tai kaisa gurin dad dinsa,
da sauri ta matsa gefe jikinta har yana kyarma gabanta nacigaba da bugawa sosai cikin tashin hankali me tsanani tace shikenan yau tawa tasameni ni *Beenazeer,* don Allah *Bass* kace" masa yatafi yatafi can yanemi inda dad dinsa yake
takaresa fadi tare kama hannun *Bana* zasu shige gida yayinda hawaye yake kokarin zubo mata da sauri *Blue* yarike mata hijab cikin kuka yace pls dad zani, kara tasaki tare da fisge hijab dinta ta kankame *Bana* cikin kuka dayazo mata bashiri tace ya ilahi! *Bass* yau nayi gamo da aljani kagani ko soyake yarikeni, to wa'innahusulaimanu'wa'innahubismillahirramani tana me cigaba dakaranto duk wata addu'a datazo bakinta,
*Bass* kam tamkar zayasaki dariya saboda kallon wannan diraman da'ake tsakanin *Beena* da wannan bawan Allah wanda da gajin kalamansa da abiinda yake zaka fahimce bayada hankali, ganin yanda ta tsorata duk tabi tarikice gajikinta sai kyarma yake (dama *Beena* akwai tsoro kamar farar kura)
don haka da saurin *Bass* yace aunty *Beena* ki nutsu bafa aljani bane mutun ne kamar mu kawai abinda nakula kamar bayada hankali ne, sannan kuma da'alama gidansu yabace masa kila shiyasa ma kikaji yana kiran dad yanufin ki kaisa gidansu gurin dad dinsa,
dasauri tace to ni nasan shi ne balle nasan gidansu eye?... Cike da zolaya yace kai aunty *Beena* idan bakisan shiba ya'akai kika biya kud'in awaran dayaci wani irin kallo ta wasa masa, har zatayi magana yace yi hakuri aunty *Beena* wasa nake yanzu mushiga gida dasauri tace har dashi?..yace eh to yamuka iya tun da Allah yahad'a mu dashi,
Dasauri taja hannun *Bana* suka shige tana waiwaye *Blue* daketa sharban kuka tamkar wanda ake yankan naman jikinsa yayinda *Bash* yabisu.
Ahankali *Bass* yakalle sa cike da tausayi gadai mutun kam har mutun amma ba hankali, murmushi yayi masa tare da cewa abokina kayi shuru kabar kukan haka nan kaga mu bamusan gidanku k da dad din kaba,
saidai idan zaka zauna agidanmu har agano gidaku bin shuru yayi yana kallon *Bass* din da'alama be fahimce abinda b yafabida ba, don haka cikin harshe turanci yace zaka zauna gidanmu har agano gidan ku?..kai ya gyad'a masa alamar eh to zomuje sannan suka shiga gida nan yana biye dashi.
Bakinsu dauke da sallama suka shiga falon wanda kusan tare da su *Beena* suka shiga, kasan cewa Saida ta tsaya tashare hawaye tukun, bayan abbu ya amsa sallamar sannan suka zazzauna kamar yanda suka saba shima *Blue* zama yayi idonsa akan *Beena,*