Sashe 9
Ustaziya Ko Yar Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kai meye haku kukeyi? Inji virus yayinda yaga sauran yaranshi na zura wando, baibi takan suba ya dumfare ta babu komai a jikin shi, hankade shi daya daga cikin su yayi, oga Ashe baka gane ba, wani shegen ne zai ganmu a haka yace mu cigaba? Eye? Tarko nefa kagane mana eyeh haba baba, kasan yanda yarinyar nan suke da gidan su yaron nan AK harfa hawaye nagani a idonshi, Na Ukun ma ya amasa, 'Alkur'an nima na ankare kai, kwalawa zai kwaso mana yayinda yagama Tara mana jama'a kawai eh yanee, dakyar suka iya lallaba shi tareda janye virus da takaici ya kusa kashe shi badan yaso ba amma tabbas AK tarko ya hada musu, nifa yasin yasin tsaf dazata Aure ni zan yarda yarinyar akwai maiko yasin yafadi yana zura wandon shi, kaga Karamar kasa da Arzikin man fetur yasin kirarin irin matan nan kenan, Allah yabamu kudi muci babbar Giwa, Suna Allah ya isa suka watse a wurin yayinda suka dauki dari Uku da hamsin dinda tayar a kasa a cewarsu ko sigari Sa sha su rage zafi.
Aisha kuwa wani bcci mai karfi yayi awon gaba da ita, inda su Ramata ganin shirun bana karewa bane tace bari tabi sahu taga ko lafiya, gidan wankin tayi inda suka shaida mata Aisha tabar gidan tuni harta Amsa kudin wankin, cikin mugun tashin hankali taita duba lungu lungu sako sako babu ko tsoro, "hmmm wani Abun sai mama" cikin ikon Allah hartazo inda Aishar take yashe a kasa bcci takeyi harda munshari dalilin abunda ta shaka, salati tasaki babu halin ihu yanzun nan Sai akara fassara su da gagarumar sharri, kan Aisha ta Dora akan cinyarta tana kuka mai fitarda karamin sauti, jikin ta tashiga dubawa saida ta duba komai tsaf sannan tasaki Ajiyar zuciya, barin wurin tayi gudu gudu tareda amso pure water awani shago mai sanyi aiko ta dinga bulbula mata dakyar Aisha ta iya bude ido cikin maye a'haka ta tallabo ta suka Mike tana layi Kamata sosai Ramata tayi a jikinta a haka sukayi har gida cikin ikon Allah layin babu kowa babu Wanda ya farga, ba'a samu kan Aisha ba sai washe gari inda taita sujadar godema Allah da bata wulakanta ba, babu abun takaici GA diya mace irin zubarda budurci a titi koda Ramata tasamu labarin abunda yafaru saidai bata gaya musu zuwan AK wurin ba, mikewa tayi tareda rantsuwar za'ayi ta takare rashin gata ba hauka bane saidai subar unguwan, dakyar Aisha da Bilkisu suka lallashe ta ko garbati bai sani ba ganin ba karamin tashin hankali za'a kwasa ba, tunda Allah na Tareda mai gskia bawa bazai taba gujema jarabawar shiba idan sunbar nan suje ina? Inda zasu wayasan gobe? Wayasan abunda zai faru??
Ta hakura tareda sharadin babu inda Aishar zata Kara zuwa Abu daya zai fitar da ita daga gidan nan shine Aure insha Allah gashi kuma yana matsowa.
Musa yazo batareda boye boye yayinda Ramata ta turashi wurin mai unguwa a cewarta shine mai bada Auran Aisha, baiko nuna damuwa da hakan ba yayinda yace bai damuda sanin komai game dasu ba sun tsaida magana akan zai mata kayan fitar biki ne kawai banda lefe a cewarshi tunda ba kayan daki zata zoda shiba zaisa abunda baza'a rasa ba a dakin amma kada su cika buri, Basu damuda hakan ba sudai burin su ace Aisha na dakin mijinta dukda yace tareda iyalin Sa zai hadata, ita kanta Aishar bata damuba ganinta babu abunda zaikara sata farinciki a duniyar ta tun dataga AK dukda bawani ganinshi tayi ba gaba daya takasa sukuni ko kadan bataga Laifin shiba I'lla haushin kanta dataji daya risketa a haka shine takaicin ta, wani maganadisun soyyar shice ke fusgarta zuwa Gare shi a karo da dama tasha yunkurin kodai ta bishi gida taimai bayani ne? Sanin Ramata bazata taba barin ta fita ba hakan yasa ta rame sosai kullum tana cikin kwalla da tunanin kada yaimata fassara Allah yasa baya fushi da ita 'inda a barayin AK kuwa baida damuwa harkokin shi kawai yakeyi ya tattara ta gefe guda ya watsar komai suna Aisha ya tsana a halin yanzu.
Angama komai na Auran Aisha Ramata da garbati sun danyi bajinta ba laifi inda Ramata tasiya zanin gado guda biyu masu saukin kudi tareda risho da kula biyu masu kyau da samiru su cups da jugs da plates harda ledan tsakar daki, da kujeran tsugune, kaya dai ba laifi na fitar kunyar uwa a cewarsu basa mika ta haka gaya ba saikace daga sama ta diru, ya'u kuwa shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu.
*Mrs Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Anty Mamie's Novel Group🎀1🎀2 tareda Ustaziya fans group ina mika gaisuwa ta, ana Tare.🤝🏻*
*Dedicated to sister Husnah*
15
Mai unguwa yayi farinciki sosai tun bare yanda aka Dora shi akan komai hakan yasa aka yanke ma Musa sadaki dubu talatin bayan an kwana biyu suka kawo kayan Sa rana nan akasa sati biyu masu zuwa tunda babu wani shirin da za'ai, kati aka buga mai saukin kudi akaita rabawa duk Wanda yagani saiya tofa Albarkacin bakinsa wasu na tayata murna wasu na mamakin Wanda Ze aureta a cewarsu munafuntar shi akayi wasu na ko sadaka basa so kowadai da abunda yake fadi, Ramata ta kaima mamie kati mai yawa da alewa nata Dana Alhaji aikuwa ba karamin murna mamie tayi ba baki yaki rufuwa nan taita Kara kwantar mada Ramata hankali tareda Alkawarin suma zasu bada gudunmawa mai yawa a Auran ita da Alhajin, ana haka AK ya shigo gidan daga wurin business dinshi yadawo tunda yayi sallama yaga Ramata dauke kai yayi harda juyawa, Kiranshi mamie tayi badan yaso hakan ba fuska a daure yaje, 'baka gane Ramata ba mamar Aisha wacce ka tambaya kwanaki? 'Ina wuni ban gane taba yafadi yana shirin juyawa, 'katin Auran Aisha aka kawo Aishar ka zoka gani nanda sati biyu....... Aishar babanta dai yafadi yayinda yadawo ba kunya yasa hannu ya dauki katin, kallon shi sukeyi daga Mamie har Ramata dataji wani iri a Ranta, 'Allah sarki bawan Allah, Virus zata Aura koh? Koda yake banga Alama ba su kansu maza yan iska suna neman ma yaransu uwa tagari lallai wannan ya dauko kaikayi ina fatan dai sunje Asibiti anyi gwajin kanjamau dukda maganin shi kyauta ne, 'AK wani irin iskanci ne wannan? Inji Mamie ko kadan bataji dadin Abunda yayi ba, mai nayi Mamie daga fadin gaskiya? Konayi karya ne? Yafadi yana ware hannuwa, Aisha fa nace wacce ka raina kafun tafiyar ka.....au Karuwa zaki cemun zanfi ganewa wannan Yar'iskan? Tsawa Yaji an daka mai ta bayanshi Alhaji muktar neya dawo, subhanallah Abdulkareem musulmi kake kira da munanan suna haka? Mai akai maka daga dawowa kasar? Ashe bakada hankali ban Sani ba? Mikewa Ramata tayi ido cikeda kwalla dakyar ta iya Jan kafarta batako bi takan Mamie dake bata hakuri ba tabar wurin cikin kunar zuci tareda tunanin Laifin da sukai ma duniya Tai musu daurin talala, AK kuwa daki ya shiga yayinda wani sabon tsanar Aisha ya shige shi ji yake kaf duniya baida na biyun ta a makiyi a dalilinta Mamie da Daddy kemai ihu a dalilin mai fuska biyu Yar'duniya yafadi 'gaban madubin dake manne a dakin ya tsaya yana kallon kanshi kamar zai hango Aishar a ciki.
Ramata kuwa babu Wanda taba labarin Abunda yafaru tabarma zuciyarta a ganinta fadin shi baida wani Amfani.
*Rana bata karya*
*Kai kubani kidan Amarya da Ango a sama kowa ya shirya kwaso shoki gobe nefaaaa👯🏼♀💃🏽*
Sorry for d short page am occupied yau shiyasa.
*Mrs Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Dedicated to sister Husnah*
16
Daddy ne zaune a parlor shida AK misalin karfe Tara da Rabi na Dare bayan sungama fira, Dadyn ya gyara Zama Alamar akwai magana a bakin shi yayinda ya kalla AK din, 'Abdulkareem , ya kirashi tareda kallon shi, 'naam dady ya Amsa hankalin shi gaba daya nakan baban nashi sanin daddy baya kiran sunan shi saida kwakwaran dalili, 'shawara ce nakeso inbaka inda hali, idan yama toh saidai muce Alhmdlh domin zanfi kowa jin dadin hakan, 'ina jinka dady yafadi tareda gyara zaman shi sosai hankalin shi akan daddyn, 'gyaran murya Alhaji muktar yayi sannan yafara magana, 'akwai yarinyar aminina business partner Dina duk Wanda ya sanni toh yasan Alhaji dan'juma mutumin kirki ne kuma mai Amana hakan yasa tuntuni na Dade dama Sha'awar baban diyarsa saboda yarda da tarbiyyan gidan danayi idan Allah ya kaimu kaje ka dubata idan tamaka harna masa magana akan zakazo kuga juna domin Kara dankon zumunci da kasuwancin namu kuma harma yafini farinciki da hakan.......'Daddy, AK ya katse shi daga maganar da yakeyi, 'ina jinka
Inji Alhaji muktar dukda baiji dadin katse shin dayayi yana magana, 'Kaimun gafara Daddy wlh tallahi batayi mun ba bana Santa Dan Allah a hadata dawani, yafadi kai tsaye bako kunya dajin nauyin mahaifin nashi 'kasan tane? Alhaji muktar yafadi cikin mamakin AK, kaje ko ganinta kayi mana, 'ban Santa ba daddy basai na ganta ba amma bata yimun ba koda naje zan Amince ne bada San zuciyata ba,
'Toh!
Toh!!
Toh!!!
Hakan yayi kyau, inji Alhaji muktar cikin rashin jin dadin Abunda AK yaimai, kanada wacce kakeso ne? Saika kawota da gaggawa niba mutumin banza bane ace shekaru nata jamaka sa'annin ka sai haihuwa suke tunda kadawo muke maka maganar Aure mai kake cemana? Lokaci kake jira koh? Toh mun gaji da Zama cikin lokacin ka, wacece wacce kakeso??
'Cikin rikicewa ganin yanda Alhaji muktar yadau maganar da zafi ba kamar yanda yayi tsammani ba sai zufa yake hadawa a zaune.....'dakai nakeyi fa inane gidansu suwaye iyayanta cikin satin nan nakeso aje gidan nasu, 'damaaaa damaa Wata ce bamu gama daidaitawa ba tukunna, yafadi cikin rawar murya, 'mttsssew Abdulkareem tashi kabani guri, naga Alama nazama Abokin wasanka ance kakawo mata kaki anbaka mata a gidan mutunci kace bakaso shin auren ne bakaso koko isa dakai ne bamuyi ba? Zakasha mamaki jeka jeka shikenan, mikewa yayi jikin shi a sanyaye yabar wurin dukya rasa maike damun shi wai ina matan suke ne? Ance akwaisu a gari sosai shi yar yanzu bai gansu bafa ya akeso yayi??
Aisha kuwa wani bcci mai karfi yayi awon gaba da ita, inda su Ramata ganin shirun bana karewa bane tace bari tabi sahu taga ko lafiya, gidan wankin tayi inda suka shaida mata Aisha tabar gidan tuni harta Amsa kudin wankin, cikin mugun tashin hankali taita duba lungu lungu sako sako babu ko tsoro, "hmmm wani Abun sai mama" cikin ikon Allah hartazo inda Aishar take yashe a kasa bcci takeyi harda munshari dalilin abunda ta shaka, salati tasaki babu halin ihu yanzun nan Sai akara fassara su da gagarumar sharri, kan Aisha ta Dora akan cinyarta tana kuka mai fitarda karamin sauti, jikin ta tashiga dubawa saida ta duba komai tsaf sannan tasaki Ajiyar zuciya, barin wurin tayi gudu gudu tareda amso pure water awani shago mai sanyi aiko ta dinga bulbula mata dakyar Aisha ta iya bude ido cikin maye a'haka ta tallabo ta suka Mike tana layi Kamata sosai Ramata tayi a jikinta a haka sukayi har gida cikin ikon Allah layin babu kowa babu Wanda ya farga, ba'a samu kan Aisha ba sai washe gari inda taita sujadar godema Allah da bata wulakanta ba, babu abun takaici GA diya mace irin zubarda budurci a titi koda Ramata tasamu labarin abunda yafaru saidai bata gaya musu zuwan AK wurin ba, mikewa tayi tareda rantsuwar za'ayi ta takare rashin gata ba hauka bane saidai subar unguwan, dakyar Aisha da Bilkisu suka lallashe ta ko garbati bai sani ba ganin ba karamin tashin hankali za'a kwasa ba, tunda Allah na Tareda mai gskia bawa bazai taba gujema jarabawar shiba idan sunbar nan suje ina? Inda zasu wayasan gobe? Wayasan abunda zai faru??
Ta hakura tareda sharadin babu inda Aishar zata Kara zuwa Abu daya zai fitar da ita daga gidan nan shine Aure insha Allah gashi kuma yana matsowa.
Musa yazo batareda boye boye yayinda Ramata ta turashi wurin mai unguwa a cewarta shine mai bada Auran Aisha, baiko nuna damuwa da hakan ba yayinda yace bai damuda sanin komai game dasu ba sun tsaida magana akan zai mata kayan fitar biki ne kawai banda lefe a cewarshi tunda ba kayan daki zata zoda shiba zaisa abunda baza'a rasa ba a dakin amma kada su cika buri, Basu damuda hakan ba sudai burin su ace Aisha na dakin mijinta dukda yace tareda iyalin Sa zai hadata, ita kanta Aishar bata damuba ganinta babu abunda zaikara sata farinciki a duniyar ta tun dataga AK dukda bawani ganinshi tayi ba gaba daya takasa sukuni ko kadan bataga Laifin shiba I'lla haushin kanta dataji daya risketa a haka shine takaicin ta, wani maganadisun soyyar shice ke fusgarta zuwa Gare shi a karo da dama tasha yunkurin kodai ta bishi gida taimai bayani ne? Sanin Ramata bazata taba barin ta fita ba hakan yasa ta rame sosai kullum tana cikin kwalla da tunanin kada yaimata fassara Allah yasa baya fushi da ita 'inda a barayin AK kuwa baida damuwa harkokin shi kawai yakeyi ya tattara ta gefe guda ya watsar komai suna Aisha ya tsana a halin yanzu.
Angama komai na Auran Aisha Ramata da garbati sun danyi bajinta ba laifi inda Ramata tasiya zanin gado guda biyu masu saukin kudi tareda risho da kula biyu masu kyau da samiru su cups da jugs da plates harda ledan tsakar daki, da kujeran tsugune, kaya dai ba laifi na fitar kunyar uwa a cewarsu basa mika ta haka gaya ba saikace daga sama ta diru, ya'u kuwa shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu.
*Mrs Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Anty Mamie's Novel Group🎀1🎀2 tareda Ustaziya fans group ina mika gaisuwa ta, ana Tare.🤝🏻*
*Dedicated to sister Husnah*
15
Mai unguwa yayi farinciki sosai tun bare yanda aka Dora shi akan komai hakan yasa aka yanke ma Musa sadaki dubu talatin bayan an kwana biyu suka kawo kayan Sa rana nan akasa sati biyu masu zuwa tunda babu wani shirin da za'ai, kati aka buga mai saukin kudi akaita rabawa duk Wanda yagani saiya tofa Albarkacin bakinsa wasu na tayata murna wasu na mamakin Wanda Ze aureta a cewarsu munafuntar shi akayi wasu na ko sadaka basa so kowadai da abunda yake fadi, Ramata ta kaima mamie kati mai yawa da alewa nata Dana Alhaji aikuwa ba karamin murna mamie tayi ba baki yaki rufuwa nan taita Kara kwantar mada Ramata hankali tareda Alkawarin suma zasu bada gudunmawa mai yawa a Auran ita da Alhajin, ana haka AK ya shigo gidan daga wurin business dinshi yadawo tunda yayi sallama yaga Ramata dauke kai yayi harda juyawa, Kiranshi mamie tayi badan yaso hakan ba fuska a daure yaje, 'baka gane Ramata ba mamar Aisha wacce ka tambaya kwanaki? 'Ina wuni ban gane taba yafadi yana shirin juyawa, 'katin Auran Aisha aka kawo Aishar ka zoka gani nanda sati biyu....... Aishar babanta dai yafadi yayinda yadawo ba kunya yasa hannu ya dauki katin, kallon shi sukeyi daga Mamie har Ramata dataji wani iri a Ranta, 'Allah sarki bawan Allah, Virus zata Aura koh? Koda yake banga Alama ba su kansu maza yan iska suna neman ma yaransu uwa tagari lallai wannan ya dauko kaikayi ina fatan dai sunje Asibiti anyi gwajin kanjamau dukda maganin shi kyauta ne, 'AK wani irin iskanci ne wannan? Inji Mamie ko kadan bataji dadin Abunda yayi ba, mai nayi Mamie daga fadin gaskiya? Konayi karya ne? Yafadi yana ware hannuwa, Aisha fa nace wacce ka raina kafun tafiyar ka.....au Karuwa zaki cemun zanfi ganewa wannan Yar'iskan? Tsawa Yaji an daka mai ta bayanshi Alhaji muktar neya dawo, subhanallah Abdulkareem musulmi kake kira da munanan suna haka? Mai akai maka daga dawowa kasar? Ashe bakada hankali ban Sani ba? Mikewa Ramata tayi ido cikeda kwalla dakyar ta iya Jan kafarta batako bi takan Mamie dake bata hakuri ba tabar wurin cikin kunar zuci tareda tunanin Laifin da sukai ma duniya Tai musu daurin talala, AK kuwa daki ya shiga yayinda wani sabon tsanar Aisha ya shige shi ji yake kaf duniya baida na biyun ta a makiyi a dalilinta Mamie da Daddy kemai ihu a dalilin mai fuska biyu Yar'duniya yafadi 'gaban madubin dake manne a dakin ya tsaya yana kallon kanshi kamar zai hango Aishar a ciki.
Ramata kuwa babu Wanda taba labarin Abunda yafaru tabarma zuciyarta a ganinta fadin shi baida wani Amfani.
*Rana bata karya*
*Kai kubani kidan Amarya da Ango a sama kowa ya shirya kwaso shoki gobe nefaaaa👯🏼♀💃🏽*
Sorry for d short page am occupied yau shiyasa.
*Mrs Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Dedicated to sister Husnah*
16
Daddy ne zaune a parlor shida AK misalin karfe Tara da Rabi na Dare bayan sungama fira, Dadyn ya gyara Zama Alamar akwai magana a bakin shi yayinda ya kalla AK din, 'Abdulkareem , ya kirashi tareda kallon shi, 'naam dady ya Amsa hankalin shi gaba daya nakan baban nashi sanin daddy baya kiran sunan shi saida kwakwaran dalili, 'shawara ce nakeso inbaka inda hali, idan yama toh saidai muce Alhmdlh domin zanfi kowa jin dadin hakan, 'ina jinka dady yafadi tareda gyara zaman shi sosai hankalin shi akan daddyn, 'gyaran murya Alhaji muktar yayi sannan yafara magana, 'akwai yarinyar aminina business partner Dina duk Wanda ya sanni toh yasan Alhaji dan'juma mutumin kirki ne kuma mai Amana hakan yasa tuntuni na Dade dama Sha'awar baban diyarsa saboda yarda da tarbiyyan gidan danayi idan Allah ya kaimu kaje ka dubata idan tamaka harna masa magana akan zakazo kuga juna domin Kara dankon zumunci da kasuwancin namu kuma harma yafini farinciki da hakan.......'Daddy, AK ya katse shi daga maganar da yakeyi, 'ina jinka
Inji Alhaji muktar dukda baiji dadin katse shin dayayi yana magana, 'Kaimun gafara Daddy wlh tallahi batayi mun ba bana Santa Dan Allah a hadata dawani, yafadi kai tsaye bako kunya dajin nauyin mahaifin nashi 'kasan tane? Alhaji muktar yafadi cikin mamakin AK, kaje ko ganinta kayi mana, 'ban Santa ba daddy basai na ganta ba amma bata yimun ba koda naje zan Amince ne bada San zuciyata ba,
'Toh!
Toh!!
Toh!!!
Hakan yayi kyau, inji Alhaji muktar cikin rashin jin dadin Abunda AK yaimai, kanada wacce kakeso ne? Saika kawota da gaggawa niba mutumin banza bane ace shekaru nata jamaka sa'annin ka sai haihuwa suke tunda kadawo muke maka maganar Aure mai kake cemana? Lokaci kake jira koh? Toh mun gaji da Zama cikin lokacin ka, wacece wacce kakeso??
'Cikin rikicewa ganin yanda Alhaji muktar yadau maganar da zafi ba kamar yanda yayi tsammani ba sai zufa yake hadawa a zaune.....'dakai nakeyi fa inane gidansu suwaye iyayanta cikin satin nan nakeso aje gidan nasu, 'damaaaa damaa Wata ce bamu gama daidaitawa ba tukunna, yafadi cikin rawar murya, 'mttsssew Abdulkareem tashi kabani guri, naga Alama nazama Abokin wasanka ance kakawo mata kaki anbaka mata a gidan mutunci kace bakaso shin auren ne bakaso koko isa dakai ne bamuyi ba? Zakasha mamaki jeka jeka shikenan, mikewa yayi jikin shi a sanyaye yabar wurin dukya rasa maike damun shi wai ina matan suke ne? Ance akwaisu a gari sosai shi yar yanzu bai gansu bafa ya akeso yayi??