Sashe 6
Ustaziya Ko Yar Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tunda Aisha tazama cikakkiyar budurwa a lokacin tanada ilimin Addini Daidai gwargwado, Boko kuma tana SS1 Makarantar gwamnati, nanfa samari suka yo mata chara, yawancin marasa jin unguwan ne duk Wanda yasan unguwan shanu yasan ba laifi akwai marasa ji saidai Allah ya shirya kawai, hakan yasa bata kula kowa ganin duk babu na kwarai koma akwai babu hurumin shi a gefen zuciyarta, nanfa suka Kara samata ido wasu harda zagi idan tafito, tana diyar mai shayi da rake amma tana girman kai, wasu suce rufa mata Asiri zasuyi danta samu ana Santa diyar Dan kwaya, hakan yasa tasa katon audiga tareda toshe kunnan ta, Ramata kuwa Kullum cikin hannunka mai sanda take mata yayinda yayanta garbati abun yafi damun shi fiyeda kowa amma ya zaiyi? Wasu yan'iskan ma cewa sukeyi darajar shi takeci mai akai da diyar mashayi dan cha-cha?
Ya'u kuwa ko'a kwalar rigarsa hidimarsa yakeyi.
Cikin masu takura mata akwai wani Saurayin dake zaune a cikin gidan su Wanda yake dan'sara suka ne yayi suna a unguwar wurin rashin ji, duk inda ka ambaci *Virus* tohfa harta yaro yasan da zaman shi a unguwar, maguwar Sha'awar Aisha yakeyi tunda ya kyalla ido yaga surarta, hakan yasa yaita mata tayin soyyar Sa babu yanda baiyi ba ko darajar magana baya samu dukda yana aiko mata da kananan kyauta kozata kula shi saidai ta kori Dan sakon tareda sakon, Wata rana da yamma tadawo daga islamiyya Virus na zaune a kofar gida ganinta yasa yatare karamin kofar shiga cikin gidan, tsayawa tayi dataga bayida niyyar matsa mata kallan shi tayi, 'zan wuce, 'kallon ta yakeyi sama da kasa tareda lashe baki kamar tsohon maye, 'ki wuce mana, tareda Dan bude mata hanya kadan, rabawa tayi ta gefen shi cikin natsuwa ta manne da bango gudun kada jikinsu yataba juna Virus kuwa dayake bahaka yaso ba yaso yadan ji dumin ta koda Dan gogarshi ne tayi hakan yasa kafun takarasa wucewa taji PA's ya bugan mata gefen duwawu har yana Danna hannun shi, wooooooooo kafun yarufe baki aiko Yaji saukan Mari a gefen fuskarshi, karamai wani tayi tana huci Ranta yayi mugun baci ta kudiri aniyar duk abunda zai faru saidai yafaru tagaji da rainin wayaun su, hannun ta aka kama daga baya, 'zoki wuce, inji Ramata wacce tafito duba sanwar data Dora a zaure, babu musu tabi bayanta sukabar Virus na hucin ganin babu namijin daya isa yayi mishi haka amma yau saboda ya latsa duwawun mace yasamu mari biyu abun takaici kuma a gaban yaransa dake zaune a gefe, aikuwa masu dariya damai kirari nayi masu bashi hakuri nayi nan yakara kulewa tareda Alkawarin daukar fansa.
Kuka takeyi da takaicin rayuwar data tsinci kanta a ciki bakowa yakara jamusu abun gori ba I'lla baban su daya kasance mutumin kwarai babu Wanda zai watsa musu shara, nan tayi mai isarta yayinda Ramata batabi ta kanta ba itama dazata samu mai lallashin nata so takeyi, Aisha kukan fili takeyi itako tadade tanayin na zuci, batada yancin shiga cikin mata sa'an ninta iyaye koda kuwa sha'ani ne na cikin unguwan inko taje an dinga ya'da mata habaici kenan saikace itace keyin cha-cha ko shaye shayen🤷🏻♀ gidansu AK ne kawai basu chanza mata ba.
Bayan an kwana biyu, zaune suke a'dan tsukukun dakin su cikeda jimamin rashin dawowar ya'u gida kusan kwana biyu kenan babu shi babu labari, shiba wayaba bare a kira duk inda akesa ran ganinshi bayanan hakan yasa suka dangana tareda zubama sarautan Allah ido, garbati ne ke zaune gefen mamar tasu da Aisha yana cin tuwon masara miyar kuka Auta kuwa tana gefe daya tazuba uban tagumi sai tausar su yakeyi akan baban nasu zai bayyana gobe da sassafe zai Kara dubashi ko za'a Dace, dakyar ya lallaba sukaci tuwon suma tareda musu sallama zuwa makwancin shi a lokacin yabar dakin su ganin rashin dacewar hakan shiyasa yakoma dakin abokinshi dake unguwan yana kwana, sallama yayi musu yayinda yawuce a lokacin sunada matsalar wuta gashi lokacin zafi ne babu halin kulle kofa dukda sunsan akwai hatsari barin kofar a bude tohya zasuyi? Gashi kofar gidan nasu dan kwano ne akeja ake kullewa.
Wurin sha'dayan Dare dukansu sukayi bcci ga azabar sauro da zafi hakan yasa Ramata ke daure da zani a kirji Auta ma haka, Aisha kuwa vest ce sai underwear a cewarsu zafi bazai kashe suba.
Kafarta yake shafawa a hankali, nan yafara kokarin tube mata Riga,cikin bcci taji ana shirin cire mata kaya gashi ana shafa mata jikin ta, aikuwa kwanciya yayi sosai a jikinta jin nauyin shi yasata sakin ihun da Ramata ta farka, nanta dinga zuba ihu daduk karfin ta aikuwa kafun kace kwabo muryarta ta karade ko'ina, magana yafara cikin maye, meeeeyeee......ha.ka, Raaaa.. a'a
Mikewa tayi ganin ana shirin keta ma diyarta haddi akan idonta Kwanan samiran dake gefenta ta kwada masa akai, sannan ta tuna da tuchlight dinda ke gefen katifar su, ihu Ramata keyi akan akawo musu dauki kwarto ya shigo aikuwa tana kunna tuchlight din idonta ya sauka akan Ya'u dake shirin cirema Aisha underware harya fara yaga mata vest din jikinta, bin bango tayi tana salati tareda dafe kirji tuchlight din hannun ta yafadi kasa hakan yayi daidai da karasowar virus da ihunsu ya tashi kowa na gida, ihu yasaka jama'a uba kecin diyarsa shiyasa aka hanamu dandane ashe cikin zafin nama ta tattaro duka karfin jikin ta tahau buga mai duk wani Abu dake kusa da ita, virus kuwa ihu kawai yakeyi yana shela a unguwa ya gansu turmi da tabarya, diyata? Duk karuwan gari sai diyata? Wlh kashe ka zanyi Ya'u Allah ya la'ance ka Allah ya hanaka farinciki Aisha sumewa tayi ganin ubanta neya yaga mata suturar jikinta yayinda Auta bilki tayi mutuwar tsaye numfashi na sama da kasa.........
*Mrs Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Dedicated to sister Husnah*
*Woooo page biyu harda Read more har biyu🤩dukda haka some one must complain😨😰lemmi c*😏
10
Alhaji muktar babban Dan kasuwa ne kuma ma'aikacin gwamnati inda yake aiki a NGO yayinda yake zaune a unguwan shanu, tareda matarsa hajiya Bilkisu wacce sukai Auran saurayi da budurwa cikeda soyya, Alhaji muktar Dan Asalin jahar katsina ne matar shi kuma yar Yola ce bafulatana kyakyawar mace sun hadu dalilin wani zuwa Yola dayayi cikin ikon Allah har sukai Auran soyya tareda Arzikin yara biyu duka maza, Abdulkareem shine Babba Wanda akafi Sani da AK, sai Abdulhakeem tun akansu haihuwa ta tsaya musu chak dukda a duniya babu abunda suke Sha'awa kamar Tara yara masu yawa Wanda burin hajiya Bilkisu wacce suke kira da Mamie bai wuce ta ganta da diya mace ba, hakan yasa kullum Addu'ar ta kenan samun mace,
Alhaji muktar mutum ne mai tausayin talaka hakama matar tasa, ba karamin kyautata ma talakawan unguwan yakeyi ba hakan yasa a karo da dama yaso barin unguwan talakawa na hanashi ganin yanda suke karuwa dashi matuka dukda yanada gidaje masu dumbun yawa a garin kullum arzikinsa karuwa yakeyi saboda yanda yake wanke dukiyar shi inda yaso yakoma GRA cikin manyan gidajan shi nachan ya koma da iyalan shi amma yan'unguwa sunyi kememe sun hanashi, babu yanda basuyi dashi ba akan yashiga harkar siyasa yaki, a cewarshi bata burge shi.
zuwan su Ramata gidan yasa hajiyar sakewa da Aisha a cewarta yarinyar na burge ta gata kyakyawa gata yar'duma Duma bakaramin gashi Aisha keda shiba inda tayi gadon shi wurin dangin uwa harna uba, kyawawàn halin Ramata neyasa Mamie takara janta a jiki itada diyarta domin tasha gwadata ta hanyoyi da dama kuma cikin ikon Allah bata kamata dawani laifi, soyyar da Mamie kema Aisha yasa AK shiga lamarin ta indai yana gidan tohfa tana hannun shi har fita kofar gida yakeyi da ita yanai mata wasa kassncewar kullum zaka ganta fesfes an tubke mata gashi gwanin ban Sha'awa, hakan yasa Ramata na zuwa Mamie ke amsarta taita mata wasa itama, shakuwa sosai ke tsakanin AK da Aisha, inda a yanzu a'kalla takai shekara hudu a duniya wayau da surutu kuwa ba'a magana komai Yaya AK, hakan yasa Mamie ke tsokanar AK Take cemishi Angon Aisha, na Aisha wasa wasa shima yafara kiranta da matarshi, inda babu Wanda yayi zargin wani Abu, shakuwar AK da Aisha ba'a magana inda hajiya har kaya siyan mata takeyi hakan yasa Alhaji ma yafara sake mata ganin iyalin Sa na kaunar yarinya shima ta shiga Ranshi, nan Ramata tasa Aisha awata islamiyya anan unguwan tana zuwa safe da yamma, A'nanan har babanta yasata awata makarantar gwamnati tafara zuwa Boko cikin lokaci kadan takara wayau sosai, a kwana a tashi saiga wani cikin ya kuma bullowa a jikin Ramata nan taita rainon abunta har Allah ya sauke ta lfy ta haifi diya mace inda a wannan karan hajiya Bilkisu akaima takwara a cewarsu basuda kamarsu a kaf unguwan bayan mai unguwa, bazasu manta Alkairin su a garesu ba, sunji dadin karan da akai musu nan suka Kara rike juna da Amana.
Ya'u kuwa ko'a kwalar rigarsa hidimarsa yakeyi.
Cikin masu takura mata akwai wani Saurayin dake zaune a cikin gidan su Wanda yake dan'sara suka ne yayi suna a unguwar wurin rashin ji, duk inda ka ambaci *Virus* tohfa harta yaro yasan da zaman shi a unguwar, maguwar Sha'awar Aisha yakeyi tunda ya kyalla ido yaga surarta, hakan yasa yaita mata tayin soyyar Sa babu yanda baiyi ba ko darajar magana baya samu dukda yana aiko mata da kananan kyauta kozata kula shi saidai ta kori Dan sakon tareda sakon, Wata rana da yamma tadawo daga islamiyya Virus na zaune a kofar gida ganinta yasa yatare karamin kofar shiga cikin gidan, tsayawa tayi dataga bayida niyyar matsa mata kallan shi tayi, 'zan wuce, 'kallon ta yakeyi sama da kasa tareda lashe baki kamar tsohon maye, 'ki wuce mana, tareda Dan bude mata hanya kadan, rabawa tayi ta gefen shi cikin natsuwa ta manne da bango gudun kada jikinsu yataba juna Virus kuwa dayake bahaka yaso ba yaso yadan ji dumin ta koda Dan gogarshi ne tayi hakan yasa kafun takarasa wucewa taji PA's ya bugan mata gefen duwawu har yana Danna hannun shi, wooooooooo kafun yarufe baki aiko Yaji saukan Mari a gefen fuskarshi, karamai wani tayi tana huci Ranta yayi mugun baci ta kudiri aniyar duk abunda zai faru saidai yafaru tagaji da rainin wayaun su, hannun ta aka kama daga baya, 'zoki wuce, inji Ramata wacce tafito duba sanwar data Dora a zaure, babu musu tabi bayanta sukabar Virus na hucin ganin babu namijin daya isa yayi mishi haka amma yau saboda ya latsa duwawun mace yasamu mari biyu abun takaici kuma a gaban yaransa dake zaune a gefe, aikuwa masu dariya damai kirari nayi masu bashi hakuri nayi nan yakara kulewa tareda Alkawarin daukar fansa.
Kuka takeyi da takaicin rayuwar data tsinci kanta a ciki bakowa yakara jamusu abun gori ba I'lla baban su daya kasance mutumin kwarai babu Wanda zai watsa musu shara, nan tayi mai isarta yayinda Ramata batabi ta kanta ba itama dazata samu mai lallashin nata so takeyi, Aisha kukan fili takeyi itako tadade tanayin na zuci, batada yancin shiga cikin mata sa'an ninta iyaye koda kuwa sha'ani ne na cikin unguwan inko taje an dinga ya'da mata habaici kenan saikace itace keyin cha-cha ko shaye shayen🤷🏻♀ gidansu AK ne kawai basu chanza mata ba.
Bayan an kwana biyu, zaune suke a'dan tsukukun dakin su cikeda jimamin rashin dawowar ya'u gida kusan kwana biyu kenan babu shi babu labari, shiba wayaba bare a kira duk inda akesa ran ganinshi bayanan hakan yasa suka dangana tareda zubama sarautan Allah ido, garbati ne ke zaune gefen mamar tasu da Aisha yana cin tuwon masara miyar kuka Auta kuwa tana gefe daya tazuba uban tagumi sai tausar su yakeyi akan baban nasu zai bayyana gobe da sassafe zai Kara dubashi ko za'a Dace, dakyar ya lallaba sukaci tuwon suma tareda musu sallama zuwa makwancin shi a lokacin yabar dakin su ganin rashin dacewar hakan shiyasa yakoma dakin abokinshi dake unguwan yana kwana, sallama yayi musu yayinda yawuce a lokacin sunada matsalar wuta gashi lokacin zafi ne babu halin kulle kofa dukda sunsan akwai hatsari barin kofar a bude tohya zasuyi? Gashi kofar gidan nasu dan kwano ne akeja ake kullewa.
Wurin sha'dayan Dare dukansu sukayi bcci ga azabar sauro da zafi hakan yasa Ramata ke daure da zani a kirji Auta ma haka, Aisha kuwa vest ce sai underwear a cewarsu zafi bazai kashe suba.
Kafarta yake shafawa a hankali, nan yafara kokarin tube mata Riga,cikin bcci taji ana shirin cire mata kaya gashi ana shafa mata jikin ta, aikuwa kwanciya yayi sosai a jikinta jin nauyin shi yasata sakin ihun da Ramata ta farka, nanta dinga zuba ihu daduk karfin ta aikuwa kafun kace kwabo muryarta ta karade ko'ina, magana yafara cikin maye, meeeeyeee......ha.ka, Raaaa.. a'a
Mikewa tayi ganin ana shirin keta ma diyarta haddi akan idonta Kwanan samiran dake gefenta ta kwada masa akai, sannan ta tuna da tuchlight dinda ke gefen katifar su, ihu Ramata keyi akan akawo musu dauki kwarto ya shigo aikuwa tana kunna tuchlight din idonta ya sauka akan Ya'u dake shirin cirema Aisha underware harya fara yaga mata vest din jikinta, bin bango tayi tana salati tareda dafe kirji tuchlight din hannun ta yafadi kasa hakan yayi daidai da karasowar virus da ihunsu ya tashi kowa na gida, ihu yasaka jama'a uba kecin diyarsa shiyasa aka hanamu dandane ashe cikin zafin nama ta tattaro duka karfin jikin ta tahau buga mai duk wani Abu dake kusa da ita, virus kuwa ihu kawai yakeyi yana shela a unguwa ya gansu turmi da tabarya, diyata? Duk karuwan gari sai diyata? Wlh kashe ka zanyi Ya'u Allah ya la'ance ka Allah ya hanaka farinciki Aisha sumewa tayi ganin ubanta neya yaga mata suturar jikinta yayinda Auta bilki tayi mutuwar tsaye numfashi na sama da kasa.........
*Mrs Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Dedicated to sister Husnah*
*Woooo page biyu harda Read more har biyu🤩dukda haka some one must complain😨😰lemmi c*😏
10
Alhaji muktar babban Dan kasuwa ne kuma ma'aikacin gwamnati inda yake aiki a NGO yayinda yake zaune a unguwan shanu, tareda matarsa hajiya Bilkisu wacce sukai Auran saurayi da budurwa cikeda soyya, Alhaji muktar Dan Asalin jahar katsina ne matar shi kuma yar Yola ce bafulatana kyakyawar mace sun hadu dalilin wani zuwa Yola dayayi cikin ikon Allah har sukai Auran soyya tareda Arzikin yara biyu duka maza, Abdulkareem shine Babba Wanda akafi Sani da AK, sai Abdulhakeem tun akansu haihuwa ta tsaya musu chak dukda a duniya babu abunda suke Sha'awa kamar Tara yara masu yawa Wanda burin hajiya Bilkisu wacce suke kira da Mamie bai wuce ta ganta da diya mace ba, hakan yasa kullum Addu'ar ta kenan samun mace,
Alhaji muktar mutum ne mai tausayin talaka hakama matar tasa, ba karamin kyautata ma talakawan unguwan yakeyi ba hakan yasa a karo da dama yaso barin unguwan talakawa na hanashi ganin yanda suke karuwa dashi matuka dukda yanada gidaje masu dumbun yawa a garin kullum arzikinsa karuwa yakeyi saboda yanda yake wanke dukiyar shi inda yaso yakoma GRA cikin manyan gidajan shi nachan ya koma da iyalan shi amma yan'unguwa sunyi kememe sun hanashi, babu yanda basuyi dashi ba akan yashiga harkar siyasa yaki, a cewarshi bata burge shi.
zuwan su Ramata gidan yasa hajiyar sakewa da Aisha a cewarta yarinyar na burge ta gata kyakyawa gata yar'duma Duma bakaramin gashi Aisha keda shiba inda tayi gadon shi wurin dangin uwa harna uba, kyawawàn halin Ramata neyasa Mamie takara janta a jiki itada diyarta domin tasha gwadata ta hanyoyi da dama kuma cikin ikon Allah bata kamata dawani laifi, soyyar da Mamie kema Aisha yasa AK shiga lamarin ta indai yana gidan tohfa tana hannun shi har fita kofar gida yakeyi da ita yanai mata wasa kassncewar kullum zaka ganta fesfes an tubke mata gashi gwanin ban Sha'awa, hakan yasa Ramata na zuwa Mamie ke amsarta taita mata wasa itama, shakuwa sosai ke tsakanin AK da Aisha, inda a yanzu a'kalla takai shekara hudu a duniya wayau da surutu kuwa ba'a magana komai Yaya AK, hakan yasa Mamie ke tsokanar AK Take cemishi Angon Aisha, na Aisha wasa wasa shima yafara kiranta da matarshi, inda babu Wanda yayi zargin wani Abu, shakuwar AK da Aisha ba'a magana inda hajiya har kaya siyan mata takeyi hakan yasa Alhaji ma yafara sake mata ganin iyalin Sa na kaunar yarinya shima ta shiga Ranshi, nan Ramata tasa Aisha awata islamiyya anan unguwan tana zuwa safe da yamma, A'nanan har babanta yasata awata makarantar gwamnati tafara zuwa Boko cikin lokaci kadan takara wayau sosai, a kwana a tashi saiga wani cikin ya kuma bullowa a jikin Ramata nan taita rainon abunta har Allah ya sauke ta lfy ta haifi diya mace inda a wannan karan hajiya Bilkisu akaima takwara a cewarsu basuda kamarsu a kaf unguwan bayan mai unguwa, bazasu manta Alkairin su a garesu ba, sunji dadin karan da akai musu nan suka Kara rike juna da Amana.