Sashe 21
Ustaziya Ko Yar Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
*"Zaiyi wuya kujini gobe da jibi shiyasa nai muku mai yawa, but idan nasamu sarari zaku iya jina."*
*Mrs Saddiq Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Godiya Mara iyaka Ga duk Wanda ya halarci bikin sister na dama Wanda bai samu halarta ba mun gode da Addu'ar ku tareda soyyar ku a garemu🙏🏼Allah ubangiji ya zaunar damu a gidajan mu lfy wadanda basu samu sun shiga ba Allah yaimusu zabin Alkairi.🙏🏼*
*Dedicated to sister Husnah*
25
Tafiya yakeyi sauri sauri sai faman waige waige yakeyi waiko zai ganta amma ina babu Aisha babu Alamar ta Ranshi ya baci sosai yanda ta yarfa shi lallai Ashe itama haka take Ashe? Fuska ne bata samu ba tabbas Aisha batada kunya nan gaba kadan ya rage sufara dambatawa ganin yanda ta naimi kaishi kasa dazu, tsaki yaja yana jijjiga hannun shida ke faman mai zugi tareda dosar motar shi yana jinjina lamarin kai tsaye gida ya wuce yasan zai taradda ita so yakeyi suyi wacce zasuyi a'yau toh karya yaimata? Shifa baiga abun fushi ba a maganar Sa tsakani da Allah yayi laifi daya kaita Asibiti domin Duba lafiyar ta? A'a ikon Allah shifa yanasan kanshi yasan maizai faru gaba yanda kullum take bankare bankare kila ta kawo mai hari shiyasa yaima kanshi gata tun yanzu kada ta shafa mai masifa, shi kadai yaita surutun shi harya isa gida baba mai gadi na bude masa gate ya sauke Window motarshi, Aisha ta dawo? 'Yalla'bai bata dawo ba tunda kuka fita tare, cikeda mamaki yakarasa parking din motarshi toh ina taje mishi da igiyar Auransa har guda Uku? Shifa bazai dauki iskanci ba da izinin ubanwa ta fita? Kasa sukuni yayi sai kaiwa da kawowa yakeyi, wayarsa ya dauka tareda shiga contact dinshi, 'mtsew Ashe ma banda number ta, oooh God tohko Mara kunyar kanwar ta zan kira inji ko tana gida? Yah rabbi banida number kowa nata why? Saboda irin haka yakamata insamu number wani nata, wayarsa ya dauka tareda kiran mamien Sa, suna gaisawa ta tambayi Aisha, Au Ashe bata karaso ba tun dazu tacemun zatazo muku wuni zata fara biyawa gidansu daganan zatazo nan wurinki, Au Allah sarki aiko bata karaso ba inajin saidan anjima zatazo, 'yauwa Mamie please a tura wani gidan nasu a gaya mata tagama duk abunda zatayi dawuri zanzo in dauketa karfe biyar na yamma insha Allah, 'a'a harsai an tura wani kabari idan tazo din basai a gaya mata ba, a'a Mamie adai tura, ikon Allah toh kai ka kirata a waya mana, 'nakira Mamie wayar bata shiga inaga matsalar network ne,
Toh ba matsala zan aika yanzu, idan kazo inaso muyi magana ka sosamun inda kemun kaikayi Allah yasa ba abunda nake zargi kukeyi ba haba shiru shiru muma munaso muga yan dagwas gwas a gaban mu kodai planning kukeyi? Hmmmm bari kawai Mamie idan nazo mayi maganan nima abun na damuna, toh Allah Shi kyauta saikazo, a'haka sukai sallama, kaji tsofaffin nan su Sam basuda damuwa sun hadani da bala'e suta jikoki sukeyi ma duk nasan abunda zan muku bazaku kashe niba, yace a fili yana tunanin hukuncin da zaima Aisha.
Kodata fito bata zame ko'ina ba inda kai tsaye bakin titi ta nufa cikin Sa'a tasamu keke napep empty Allah yasa tanada chanji a jikinta gidansu ta wuce kai tsaye inda tana shiga dakin nasu ta fashe da kuka nan hankalin Ramata da bilki yayi mugun tashi inda sukaita lallashin ta babu yanda basuyi akan ta gaya musu dalilin kukan nata Sam taki, nan Ramata a karona farko tace mata idan taga da cuta a zamanta da AK ta tattara ta dawo gida tabata goyan baya ganin Aishar bata taba yin hakan ba tunda tayi Aure kullum nuna musu take tanajin dadin zamada mijinta shiyasa ganinta yau ya tada hankalin Ramata bataso ta shiga hakkin yar'ta mai hakurin gske, cemusu tayi zata shiga makwabta nan Ramata ta fita tabarsu da bilki tayi hakan ne waiko kila zata gayama bilki matsalar ta tasan bilki zata bata shawara mai kyau tunda ita takasa gaya mata ba mamaki ta gayama yar'uwarta, aiko bilki tasata a gaba saida ta gaya mata wasu Abubuwa nan bilki taita masifa tana zagin AK, kuka take taya yar'uwarta sosai inda tabata shawara akan bata yarda ta rabuda AK ba harsai ta gasa masa aya a tafin hannun Sa a cewarta idan ta barshi yanzu yaci bulus duk wahalar daya gana mata yatafi a banza, haba Anty wlh kina bani haushi bubeki Dan Allah mace har mace ni kaina zubin halittar ki burge ni takeyi wlh kowace mace saita kyasa ki bare namij, haba inada irin surar nan taki Malam mai akai da maza? Nan bilki ta cire kunya taita kintsa ma Aisha hanyar daukan fansa wuni sukayi cur tana tsara mata yanda zatayi Aishar kuma ta dauki darasin sosai kuma taji dadin hakan a cewarta itama mutum ce kuma tanada zuciya ta kudiri sai AK yazo ya tsuguna ya bata hakuri sannan yabata takardar ta tagaji, ana haka ne mai aikin Mamie Wata yar'budurwa taxo tareda basu sakon AK tana fita Aisha ta kalli bilki, sis kinji koh? Wlh baisan nan zanzo ba kinga daya daga cikin sharrin nasa koh, dariya bilki tasaki tana salati harda tafa hannu, oooh Allah ni Bilkisu namiji da makirci Lallai mijin nan naki saike wlh wuri yasamu nuna mishi zakiyi kin fishi iyawa keda kike mace har za'a gayama makirci? Nan bilki takara zugata tareda Dora mata sababbin karatun da suka zauna sosai a kanta inda Aishar taita dariyar mugunta harta kosa ta koma gida tareda Alkawarin ta daina bari hannun shi yana sauka a jikinta ita ba jaka bace takuma daina aikin bauta.
*Mrs Saddiq Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Godiya Mara iyaka Ga duk Wanda ya halarci bikin sister na dama Wanda bai samu halarta ba mun gode da Addu'ar ku tareda soyyar ku a garemu🙏🏼Allah ubangiji ya zaunar damu a gidajan mu lfy wadanda basu samu sun shiga ba Allah yaimusu zabin Alkairi.🙏🏼*
*Dedicated to sister Husnah*
25
Tafiya yakeyi sauri sauri sai faman waige waige yakeyi waiko zai ganta amma ina babu Aisha babu Alamar ta Ranshi ya baci sosai yanda ta yarfa shi lallai Ashe itama haka take Ashe? Fuska ne bata samu ba tabbas Aisha batada kunya nan gaba kadan ya rage sufara dambatawa ganin yanda ta naimi kaishi kasa dazu, tsaki yaja yana jijjiga hannun shida ke faman mai zugi tareda dosar motar shi yana jinjina lamarin kai tsaye gida ya wuce yasan zai taradda ita so yakeyi suyi wacce zasuyi a'yau toh karya yaimata? Shifa baiga abun fushi ba a maganar Sa tsakani da Allah yayi laifi daya kaita Asibiti domin Duba lafiyar ta? A'a ikon Allah shifa yanasan kanshi yasan maizai faru gaba yanda kullum take bankare bankare kila ta kawo mai hari shiyasa yaima kanshi gata tun yanzu kada ta shafa mai masifa, shi kadai yaita surutun shi harya isa gida baba mai gadi na bude masa gate ya sauke Window motarshi, Aisha ta dawo? 'Yalla'bai bata dawo ba tunda kuka fita tare, cikeda mamaki yakarasa parking din motarshi toh ina taje mishi da igiyar Auransa har guda Uku? Shifa bazai dauki iskanci ba da izinin ubanwa ta fita? Kasa sukuni yayi sai kaiwa da kawowa yakeyi, wayarsa ya dauka tareda shiga contact dinshi, 'mtsew Ashe ma banda number ta, oooh God tohko Mara kunyar kanwar ta zan kira inji ko tana gida? Yah rabbi banida number kowa nata why? Saboda irin haka yakamata insamu number wani nata, wayarsa ya dauka tareda kiran mamien Sa, suna gaisawa ta tambayi Aisha, Au Ashe bata karaso ba tun dazu tacemun zatazo muku wuni zata fara biyawa gidansu daganan zatazo nan wurinki, Au Allah sarki aiko bata karaso ba inajin saidan anjima zatazo, 'yauwa Mamie please a tura wani gidan nasu a gaya mata tagama duk abunda zatayi dawuri zanzo in dauketa karfe biyar na yamma insha Allah, 'a'a harsai an tura wani kabari idan tazo din basai a gaya mata ba, a'a Mamie adai tura, ikon Allah toh kai ka kirata a waya mana, 'nakira Mamie wayar bata shiga inaga matsalar network ne,
Toh ba matsala zan aika yanzu, idan kazo inaso muyi magana ka sosamun inda kemun kaikayi Allah yasa ba abunda nake zargi kukeyi ba haba shiru shiru muma munaso muga yan dagwas gwas a gaban mu kodai planning kukeyi? Hmmmm bari kawai Mamie idan nazo mayi maganan nima abun na damuna, toh Allah Shi kyauta saikazo, a'haka sukai sallama, kaji tsofaffin nan su Sam basuda damuwa sun hadani da bala'e suta jikoki sukeyi ma duk nasan abunda zan muku bazaku kashe niba, yace a fili yana tunanin hukuncin da zaima Aisha.
Kodata fito bata zame ko'ina ba inda kai tsaye bakin titi ta nufa cikin Sa'a tasamu keke napep empty Allah yasa tanada chanji a jikinta gidansu ta wuce kai tsaye inda tana shiga dakin nasu ta fashe da kuka nan hankalin Ramata da bilki yayi mugun tashi inda sukaita lallashin ta babu yanda basuyi akan ta gaya musu dalilin kukan nata Sam taki, nan Ramata a karona farko tace mata idan taga da cuta a zamanta da AK ta tattara ta dawo gida tabata goyan baya ganin Aishar bata taba yin hakan ba tunda tayi Aure kullum nuna musu take tanajin dadin zamada mijinta shiyasa ganinta yau ya tada hankalin Ramata bataso ta shiga hakkin yar'ta mai hakurin gske, cemusu tayi zata shiga makwabta nan Ramata ta fita tabarsu da bilki tayi hakan ne waiko kila zata gayama bilki matsalar ta tasan bilki zata bata shawara mai kyau tunda ita takasa gaya mata ba mamaki ta gayama yar'uwarta, aiko bilki tasata a gaba saida ta gaya mata wasu Abubuwa nan bilki taita masifa tana zagin AK, kuka take taya yar'uwarta sosai inda tabata shawara akan bata yarda ta rabuda AK ba harsai ta gasa masa aya a tafin hannun Sa a cewarta idan ta barshi yanzu yaci bulus duk wahalar daya gana mata yatafi a banza, haba Anty wlh kina bani haushi bubeki Dan Allah mace har mace ni kaina zubin halittar ki burge ni takeyi wlh kowace mace saita kyasa ki bare namij, haba inada irin surar nan taki Malam mai akai da maza? Nan bilki ta cire kunya taita kintsa ma Aisha hanyar daukan fansa wuni sukayi cur tana tsara mata yanda zatayi Aishar kuma ta dauki darasin sosai kuma taji dadin hakan a cewarta itama mutum ce kuma tanada zuciya ta kudiri sai AK yazo ya tsuguna ya bata hakuri sannan yabata takardar ta tagaji, ana haka ne mai aikin Mamie Wata yar'budurwa taxo tareda basu sakon AK tana fita Aisha ta kalli bilki, sis kinji koh? Wlh baisan nan zanzo ba kinga daya daga cikin sharrin nasa koh, dariya bilki tasaki tana salati harda tafa hannu, oooh Allah ni Bilkisu namiji da makirci Lallai mijin nan naki saike wlh wuri yasamu nuna mishi zakiyi kin fishi iyawa keda kike mace har za'a gayama makirci? Nan bilki takara zugata tareda Dora mata sababbin karatun da suka zauna sosai a kanta inda Aishar taita dariyar mugunta harta kosa ta koma gida tareda Alkawarin ta daina bari hannun shi yana sauka a jikinta ita ba jaka bace takuma daina aikin bauta.