Sashe 24
Ustaziya Ko Yar Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba karamin yamutsa ta yakeyi ba inda taci kuka harta gode Allah babu yanda batayi kokari tureshi ba inaa hakan ya faskara lokaci mai tsawo ya dauka yana Abu daya, kokarin shigarta yakeyi karfi da Yaji inda ruwan kanshi yagama kwancewa yama rasa yanda zaiyi yarasa ta inda zai fara, ganin ta'asar da yake shirin mata daduk gskiar Sa yasa tafara neman ma kanta mafita ko kashe ta zaiyi bazata bashi kanta ba dabara ceta zo mata nanda nan tafara biye masa tana maida martanin duk abunda yake mata saida yagama sakin jiki sosai harya Mike daga kanta tareda jin dadin duk abunda take masa asan Ranshi sukoma bedroom dinshi inda Aisha takara lulawa dashi sabuwar Rayuwa, ganin yanda jikinshi yasaki numfashi sama sama yakeyi da karfin gaske ta Mike tareda hankade shi daga jikinta remote din TV Wanda ke kusa da ita ta dauka da iya karfin ta ta kwala masa akai, jiki a mace yake shirin rarumo ta inda taja baya da gudu tana Ajiyar zuciya Kare kirjinta tashiga yi ba halin daukan yagaggiyar rigarta, 'inaaa Dan samari yanzu Aisha tawuce ma tunanin ka kaga wannan jikin da kake gani wlh wlh haramiyar ka sai gani sai kallo sai hadiye miyau ka dauki Abunda yafaru ayau a matsayin Alakoro ne nabaka bawai danka chanchanta ba, Ashe kaima ba daga baya ba kaima dan'iskan kanka ne mugu har kakeda bakin kiran wani Dan iska? Daidai nake dakai wlh duk abunda zai faru a gidannan yadade bai faru ba duk Randa kakara gigin yimun fyade saina maka mugun I'lla, garani kwartaye na kaimusu kaina nakeyi kaifa? Kirikiri kake shirin mun fyade da tun farko kayi biyyah Dana Dan lasa maka koda kadan ne Malam ka sauke girman kai bawai ka nema da karfi ba, da gudu ta shiga dakinta tareda Danna key ganin yanda ya zaburo da karfin gske ya tinkaro ta inda yaita buga kofar kamar zai ballata Aisha kuwa kirjinta kamar zai fadi kasa bakaramin kokari tayi ba wurin mishi tsiwa nan tsoronsa ya darzu a zuciyarta jin kalaman da yakeyi, 'ki tsaya mana Dana nuna miki banbanci na da sauran kwartayan ki Karamar Mara kunya karyan cika baki kikeyi, buga kofar yakeyi sosai, bazaki bude ba? Malama dalla ki bude kofar tunda ba taki bace nayi miki Alkawarin muddin na shigo dakin nan saina yagalgala ki yanda ko likitoci bazasu samu nasaran hadaki ba, tanajin furucin dayayi tayi maza ta daura towel tareda zumbula katon hijab har kasa bayinta ta shiga takara Danna key jiki na rawa tana kuka, 'na shiga Uku na Wlh idan wani Abu ya sameni bilki sainaci ubanki kin ballo mun ruwan dayafi karfi na ni Aisha Naga ta kaina, Daki yakoma yafara lalubo mukulan gidan aiko cikin nasara yaci karo dasu nan yadawo yafara gwadawa daya bayan daya amma inaa ba nasara kasancewar tabar mukuli a ciki bata zare ba, ihu yakeyi kamar mayunwacin zaki inda Aisha tagama kule shi gawata jarabar data dame shi shiba manemin mata ba dayau babu abunda zai hanashi kwana da Yammata biyu amma yana mutukar kyamar zina insha Allah da matar sunnah zai fara sanin mace, 'Allah ya isa muguwa wlh ki rubuta ki ajiye zamu hadu kuma duk Randa muka hadu zakisan wanene AK, wucewa yayi tareda maida kayan jikinsa inda ya tsuguna a wurinda abun yafaru kwalla Yaji yana diga a kumatun shi, Yah Allah kada ka jarabceni da sha'awar yarinyar nan wlh zai nakasa ni zaimun illah wyyooo marana, dama akwai ranarda zanyi Sha'awar Aisha haka? Sha'awar kuma mahaukaciya? kwanciya yayi a wurin hannun shi kan cikinshi inda abunda yafaru yaita dawo mishi one by one, Bakar muguwa muguwa muguwa kin gama dani, dama haka ma'aurata keji? Hmmmm a haka ma dukya rikice inaga ya biya bukatarsa? Kila saiya suma, wani sashi na zuciyarsa ke bashi Amsa, kaga yarinya sai laushin jikin tsiya wlh wlh Aure zanyi Danni ba dotse bane bazan shiga halaka ba duk inda zan nemo mata insha Allah cikin satin nan zan Auri natsatsiyar mace kamila budurwa dal a Leda swt 18 insha Allah saina kunsa miki bakin ciki fiyeda Wanda kika Sani a ciki karyar iskanci kikeyi saina Rama abunda kikai mun yau saikin kawo mun kanki da kanki I promise you saikin nemeni akan in taba jikinki saboda bakar Sha'awar dazamu dinga cusa miki nida Swt 18 kuma bazaki Kara fita gidannan ba daga yau sai yau, da karfi yake fada da Alama dai AK ya zare a daran yau, mikewa yayi hannu akan Mara dakyar ya karasa kitchen inda yahada ruwan Lipton baki wuluk da lemun tsami mai yawa, daki yakoma yana ma Aisha Allah ya'isa yana sha wato saida tasamu nasarar seducing dinshi hankalinta ya kwanta baisan waya koya mata mugunta ba yarinya yau kawai dukta birkice ta chanza daga safe zuwan Dare tazama muguwa, jinshi yakeyi kamar zai mutu saboda ciwon Mara, 'batace idan ka roketa zata baka ba? Why not tadan baka koda nayau ne karage zafi kodan kadan basai da yawaba, 'what ni? In roketa? Allah shi kyauta in roki Yar'duniyar nan jikinta Allah ya kiyaye nida nake shirin Auran Yar'shila in bude abuna inkuma mata irin rainon da nakeso, Shi kadai yaketa zancen shi kamar Mara hankali yanda yaga rana haka yaga Dare Aisha ma hakane a wurinta inda bakinta saida ya kumbura gasa jikinta tayi a bayin tareda godema Allah daya kubutar da ita a hannun farin mugu tabbas babu abunda zai Hana bai mata illah ba, ko'a haka ya barta tasha azaba jikinta Radadin azaba kawai yake musamman kirjinta dayasha matsa.
Washe gari baba mai gadi yasamu tareda mashi warning kada ya kuskura yabar Aisha takara fita gidan nan daga rana tayau, idan ba haka ba kuwa a bakin aikinsa, kai koni nace kabarta ta fita kada kabari, yafadi tareda wucewa Asibiti yakeso yaje akara hadamai magani Susan yanda zasuyi dashi, wlh Aure nidake yanzu muka fara mutu ka raba, 'ya furta yayinda ya shiga motarsa yanata ruwan masifa, 'anya maigida lafiya lau yake kuwa? Inji baba mai gadi ganin yanda AK ke magana da masifa shi kadai dukda jiya yanadan jiyo ihu ihu a cikin gidan nasu, Ooooh Allah ka daidaita tsakanin ma'auratan nan gida saikace barikin sojoji kulum cikin tashin hankali.
Aisha najin fitarshi misalin takwas din safe tafito sauri sauri gudu gudu ta shiga kitchen kayan shayi ta kwasa sosai da cornflakes tareda Golden moon duk wani abun da zata bukata na kwana biyu ta diba, inda ta maida komai dakinta, batada matsalar ruwan zafi kassncewar tanada shi a toilet, sauri sauri ta dafa indomie tareda soya kwai guda biyu inda tashiga dakinta tana dariyar diramar abunda ya faru jiya, Ooooh ran maza ya baci dole inyi Yaji a dakina sai an kwana biyu, tafadi tareda dariyar mugunta.
*A gurguje.*
AK yana daya daga cikin malaman da Malam liman kema karatu bayan sallar Isha'e na kowace ranar daran juma'a inda yawanci manya manyan masu kudi ne da Yan'kasuwa masu bukatar karo ilimi hakan yasa jefi jefi yanama Malam liman Alheri yakai mishi har gida inda wani zubin kayan Abinci yake cikawa tafda motarshi yasa yara suyita shigarwa ciki, ba AK kawai ba yawancin daliban Malam liman haka suke masa Alheri tunda karatun da yake musu bana kudi bane hakan kesasu jin dadi suma suke kyautata mishi matuka, 'Ranar juma'a bayan an sauko masallaci kamar yanda Ak yasaba jefi jefi, makullin motarshi yaba yaron office dinshi tareda bashi kudi masu yawa akan yasiyo mishi duk wani abunda ake bukata na abinci yakawo mishi, cikin minti talatin yadawo da uban kaya shake a cikin booth din mota inda AK dake sanye da coffie brown shaddar gezner tasha aiki sai kyalli yakeyi yayinda ya murza hula masha Allah daka ganshi kaga kyakyawan matashin da kudi suka zauna daram da duwawun su burin kowace mace, kai tsaye ya tunkari unguwar sabon garin Kaduna yana tafiya tareda jin tafsir a motarshi harya isa kofar gidan sanannan malamin, inda batareda bata lokaci ba yasamu yara suka fara shigada kayan ciki inda ya raba musu dari biyu biyu nan danan yara suka cika wurin har rige rigen dauka akeyi, Sanye takeda bakin hijab dogo har kasa kamar koda yaushe fuskarta da kwalliya Mara hayaniya inda Tafito domin zuwa shagon dake kusada su mama ta aiketa, charaf suka hada idanu, Alhamdullah mashe Allah da wannan kyakyawar halittar leemah ta furta a zuciyarta inda tagaza dauke idonta a kanshi ba karamin rikita ta kyaunshi yayi ba, Ga uwa uba kallo daya zakai masa kasan farare sun zauna daram da duwawun su, kallon ta yakeyi ganin yanda take tafiya natsuwar ta tamishi inda sallamar Malam liman ne ya katse musu kallon kallon da sukeyi.
*Mrs Sadieeq Rumah*💅🏻
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?*🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀
*Written by Anty Mamie*
Naga kurafe kurafen ku harda masu biyoni private akan kada AK ya Auri leemah littafin zai baci, wasu kuma suce sunfiso ya Aureta, ku cigaba da bina kuga karshan littafin please, tun kafun infara rubutawa nagama tsara littafina, godiya nakeyi😍 Washe🤦🏻♀groups dinda na bude saboda littafin nan sunada yawa masoya kullum bulbulowa sukeyi ta inda bana zato wayata daukewa take😢 masoya kunada dadi wlh😍 Dan Allah duk Maison shiga group ku hada kanku ku bude sannan kusani🤣zan zauna daram in dinga muku posting insha Allah. Please a dinga mun uziri.🙏🏼
*Dedicated to sister Husnah*
28
Washe gari baba mai gadi yasamu tareda mashi warning kada ya kuskura yabar Aisha takara fita gidan nan daga rana tayau, idan ba haka ba kuwa a bakin aikinsa, kai koni nace kabarta ta fita kada kabari, yafadi tareda wucewa Asibiti yakeso yaje akara hadamai magani Susan yanda zasuyi dashi, wlh Aure nidake yanzu muka fara mutu ka raba, 'ya furta yayinda ya shiga motarsa yanata ruwan masifa, 'anya maigida lafiya lau yake kuwa? Inji baba mai gadi ganin yanda AK ke magana da masifa shi kadai dukda jiya yanadan jiyo ihu ihu a cikin gidan nasu, Ooooh Allah ka daidaita tsakanin ma'auratan nan gida saikace barikin sojoji kulum cikin tashin hankali.
Aisha najin fitarshi misalin takwas din safe tafito sauri sauri gudu gudu ta shiga kitchen kayan shayi ta kwasa sosai da cornflakes tareda Golden moon duk wani abun da zata bukata na kwana biyu ta diba, inda ta maida komai dakinta, batada matsalar ruwan zafi kassncewar tanada shi a toilet, sauri sauri ta dafa indomie tareda soya kwai guda biyu inda tashiga dakinta tana dariyar diramar abunda ya faru jiya, Ooooh ran maza ya baci dole inyi Yaji a dakina sai an kwana biyu, tafadi tareda dariyar mugunta.
*A gurguje.*
AK yana daya daga cikin malaman da Malam liman kema karatu bayan sallar Isha'e na kowace ranar daran juma'a inda yawanci manya manyan masu kudi ne da Yan'kasuwa masu bukatar karo ilimi hakan yasa jefi jefi yanama Malam liman Alheri yakai mishi har gida inda wani zubin kayan Abinci yake cikawa tafda motarshi yasa yara suyita shigarwa ciki, ba AK kawai ba yawancin daliban Malam liman haka suke masa Alheri tunda karatun da yake musu bana kudi bane hakan kesasu jin dadi suma suke kyautata mishi matuka, 'Ranar juma'a bayan an sauko masallaci kamar yanda Ak yasaba jefi jefi, makullin motarshi yaba yaron office dinshi tareda bashi kudi masu yawa akan yasiyo mishi duk wani abunda ake bukata na abinci yakawo mishi, cikin minti talatin yadawo da uban kaya shake a cikin booth din mota inda AK dake sanye da coffie brown shaddar gezner tasha aiki sai kyalli yakeyi yayinda ya murza hula masha Allah daka ganshi kaga kyakyawan matashin da kudi suka zauna daram da duwawun su burin kowace mace, kai tsaye ya tunkari unguwar sabon garin Kaduna yana tafiya tareda jin tafsir a motarshi harya isa kofar gidan sanannan malamin, inda batareda bata lokaci ba yasamu yara suka fara shigada kayan ciki inda ya raba musu dari biyu biyu nan danan yara suka cika wurin har rige rigen dauka akeyi, Sanye takeda bakin hijab dogo har kasa kamar koda yaushe fuskarta da kwalliya Mara hayaniya inda Tafito domin zuwa shagon dake kusada su mama ta aiketa, charaf suka hada idanu, Alhamdullah mashe Allah da wannan kyakyawar halittar leemah ta furta a zuciyarta inda tagaza dauke idonta a kanshi ba karamin rikita ta kyaunshi yayi ba, Ga uwa uba kallo daya zakai masa kasan farare sun zauna daram da duwawun su, kallon ta yakeyi ganin yanda take tafiya natsuwar ta tamishi inda sallamar Malam liman ne ya katse musu kallon kallon da sukeyi.
*Mrs Sadieeq Rumah*💅🏻
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?*🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀
*Written by Anty Mamie*
Naga kurafe kurafen ku harda masu biyoni private akan kada AK ya Auri leemah littafin zai baci, wasu kuma suce sunfiso ya Aureta, ku cigaba da bina kuga karshan littafin please, tun kafun infara rubutawa nagama tsara littafina, godiya nakeyi😍 Washe🤦🏻♀groups dinda na bude saboda littafin nan sunada yawa masoya kullum bulbulowa sukeyi ta inda bana zato wayata daukewa take😢 masoya kunada dadi wlh😍 Dan Allah duk Maison shiga group ku hada kanku ku bude sannan kusani🤣zan zauna daram in dinga muku posting insha Allah. Please a dinga mun uziri.🙏🏼
*Dedicated to sister Husnah*
28