Sashe 20
Taurin Zuciya Return Complete Hausa Novel · about 8 min read
girgiza mishi kai Ash ya yi slowly ya bude bakin shi murya cen kassan makoshi ya ce " no fara ina zuwa "
da to Vedad ya amsa mishi kafin ya fara cin Pancakes din shi ya na murmushi kamar wani karamin yaro gwanin burgewa
shi dai Ash haka ya tsaya ya zuba mishi wadanan sexy blue eyes din na shi , ya rasa dalilin da ya sa ya ke ji da Vedad sama da Iqbal , kamar gudan jinin shi haka Vedad ya ke wajen shi , ko dazu mistake ne a ka samu ya na cikin fushi ya ture shi ba dan haka ba , ko hannu mutun ya daura saman Vedad da sunnan cutar wa sai ya ga bayan shi
ya yi nisa cikin tunanin shi kawai ya ga Vedad ya dago kai ya kale shi , bai ce mishi komai ba ya sakin mishi wani cool murmushi ya na fadin " big bro ni fa zan cinye duƙa " ya kai karshen cikin shagwaba
" Okay cinye abun ka " Ash ya fada dan ya san dama da wuya ya raga mishi , Vedad ya na mugun son Pancakes ba zai iya yin kwana daya ba bai ci ba
bai gama rufe bakin shi ba ya jiyo Muryar Iqbal ya na fadin " noooo , kar ka cinye raga min " ya kai karshen ya na karasowa cikin parlourn ya na rike da fork a hannun shi
da sauri Vedad ya dauki plate din ya mike ya koma geffen Ash ya zauna ya na fadin " ba zan bayar ba , ai ni mummy ta gyara wa "
marairaice fuska Iqbal ya yi ya na fadin " please my Cutie pie , wlh bai ishe ni ba "
" ni dai ba zan bayar ba " ya kai karshen ya na kauda kai gefe
a hankali Ash ya ce mishi " My angel ba shi mana "
dan karamin gunguni Vedad ya yi kafin ya sauko kassa ya na fadin " zo ka ci , amma dan big bro ne ya ce na ba ka "
dan karamin murmushi Iqbal ya yi kafin ya matso da face din shi ya kai dan bakin shi ya mannawa Vedad kiss a kumatu
wani cool murmushi Vedad ya saki kafin ya sunkuyar da kan shi su ka ci gaba da cin Pancakes din a tare , Ash na saman sofa ya na kallon su gwanin burgewa
( ina ma Aylan na raye ya ga Triplets din shi cikin wannan farin cikin 😭😭😭💔💔 )
▪HAYAT 💦
Misalin karfe 3 na yamma motar su ta shigo Garin kaduna wani ikon Allah kuma cikin unguwar da su Nihal su ka sauka , Hayat har ta yi barci cikin motar
ta na tsaka da barcin ta ta jiyo Muryar matar nan ta na fadin " Daughter sauko mun iso "
a razane Hayat ta farka ta na fadin " eh eh "
yar karamar dariya matar nan ta yi ta na fadin " ke cewa na yi mun iso sauko "
sai a lokacin da dawo cikin hayacin ta , ta sauko da ga cikin motar a hankali ta fara bin gidan da kallo
gida ne mai girma gaskiya dai'dai mutun biyu da ga gani ita kadai ce cikin gidan nan dan ko ina a rufe ya ke
" mu tafi ko " Matar nan ta fada ta na yin gaba
da sauri Hayat ta bi bayan matar nan su ka nufi door din da za ta sada ka da parlourn gidan
su na isowa matar nan ta bude bag din ta ta fido keys ta saka cikin kofar ta bude ta tura ta, ta na yin sallama
wasu yawu Hayat ta hadiye kafin ta daga kafa ta bi bayan matar nan su ka shiga cikin parlourn , sai dai duk duhu ne cak ta tsaya waje guda zuciyar ta na duka uku uku
ta na a haka ta ga wajen ya ɗauki haske har sai da ta dan lumshe idanun ta , ta na bude su a hankali
parlourn ya na da dan Girma komai na cikin shi Milk colour ne , an kawata shi da wasu Royal sofa Milk colour ma su ratsin Gold sun yi bala'in kyau
idan ka shigo a geffen dama akwai wata yar dining room me dauke da wata Dining table fara kal mai chair shidda, sai wata yar door a bayan su allamun ta kitchen ce
geffen Dama kuma Stair ne da ga kassan shi akwai wasu door guda uku allamun bedroom ne
ta yi nisa cikin tunanin ta , ta jiyo Muryar matar nan ta na fadin " Shigo ki zauna mana " ta kai karshen ta na nufar Dining room ta shiga kitchen
fara bin wajen da kallo Hayat ta yi kafin ta tako a hankali ta karaso cikin parlourn ta zauna a kassa saman tiles ta na rungume da buhun kayan ta
fitowa matar nan ta yi da ga dining room ta na rike da tray dauke da Glass biyu da gorar ruwa biyu ta dawo cikin parlourn ta ajiye saman table sannan ta zauna saman sofa three seaters ta na murmushi ta ce " haba daughter tashi ki hau sofa mana kin zauna a kassa "
ba musu Hayat ta taso da ga wajen da ta ke , ta karaso wajen wata sofar maimakon ta zauna saman ta sai ta zauna a kassa
murmushi mai dan sauti matar nan ta yi ba tare da ta ce komai ba , ta bude gorar ruwa guda ta zuba mata ruwan cikin glass din biyu sannan ta dauki gudan ta mikawa Hayat ta na yi mata bismillah
girgiza mata kai Hayat ta yi ba tare da ta ce komai ba
" kar ki ji tsoro ki saki jikin ki , kin ji ko ? "
a hankali Hayat ta taso ta mika hannun ta ta karbi glass din ruwan ta koma inda ta taso ta na fadin " na gode "
murmushi kadan matar nan ta yi ta na fadin " never mind , Na san za ki so ki san ko ni wacece "
a hankali Hayat ta gyada mata kai allamun e
dan jinkirtawa matar nan ta yi kafin ta ce " Suna na Hajiyah Basira , amma za ki iya kira na da Hajiyah , Ni kadai na ke zaune cikin gidan nan sai yaro na da ke zuwa a kai a kai , miji na ya rasu da jimawa , ina safarar kaya da ga kassashe daban daban , ko yanzu wani aiki ne ya kai ni Kano har na hadu da ke "
shiru Hayat ta yi ba ta ce komai ita dai kallon matar nan kawai ta ke yi
" Sha ruwan ki mana , da ga nan sai ki tashi ki shiga daki ki yi wanka ki cire kayan nan sai ki konta ki huta , kar ki damu mai aiki na ta na kan hanya an jima za ta zo "
da to kawai ta Amsa mata sannan ta kai glass din hannun ta a baki ta sha ruwan kadan sannan ta tashi ta mayar da shi saman tray din
mikewa tsaye matar nan ta yi ta na fadin " taso mu je ki yi wanka " ta kai karshen ta na juyawa
da sauri Hayat ta mike ta dauki dan kumshin kayan ta , ta bi bayan matar nan su ka nufi daya da ga cikin door din kassan stair ta bude ta shiga ta na yi wa Hayat bismillah
da sallama a bakin ta ta shigo dakin ta na bin shi da kallo
daki ne dai'dai mutun daya , komai na cikin shi da ga white sai brown colours
nuna mata wata door matar ta yi ta na fadin " shiga ga toilet nan ki yi wanka yanzu ina kawo miki kayan sakawa "
ta na gama fadar haka ta juya ta fice bedroom din ta bar Hayat nan tsaye
a hankali Hayat ta karaso cikin dakin ta ajiye kumshin kayan ta saman gadon sannan ta nufi toilet , ta shiga ta janyo kofar ta rufe
tsaya wa kawai ta yi ta na bin wajen da kallo , cen ta hango wasu bucket biyu cike da ruwa kassan wani dan Fanfo
a hankali ta fara cire kayan jikin ta , sannan ta nufi wadanan bucket din
Bayan wasu mintina ta fito da ga cikin toilet din ta na daure da towel a kirjin ta , amma towel din ba wani mai girma ba ne , wadanan santala santalan cinyoyin na ta su na a waje
gaskia ta wanku sai yau ta yi wankan kirki , har wani Haske ta kara , Color din skin din ta Chocolate ya fito paro paro gwanin burgewa
ta na fitowa ta ga wata Gown Pink color saman bed din dakin da wani dan karamin hijab fari geffen ta
a hankali ta karaso gaban gadon ta kai hannu ta dauki Gown din , nan ta ga pant da bra ajiye a kassan ta
sai da ta ƙare wa gown din kallo da kyau sannan ya ajiye ta , ta dauki pant din nan da bra ta saka
sannan ta saka Gown din , kamar an dai'dai ta da ita , ta zauna ma ta cip cip a jiki , breast din ta da hips din ta sun fito gwanin burgewa
ta na shirin daukar hijab din Hajiyah ta shigo ta na sallama ta na rike da wani perfume
a hankali Hayat ta dago kai ta na amsa mata sallamar ta kassa kassa
cak matar nan ta tsaya ta na ƙare wa Hayat kallo cikin zuciyar ta ta na fadin " Masha Allah , Allahuma barik , Dole na gyara yarinyar nan ba kananan kudade zan samu a kan wannan kyawon na ta ba "
wani cool murmushi ta yi kafin ta karaso cikin dakin ta na fadin " wacece wanan kuma ina Hayat ta yi "
da to Vedad ya amsa mishi kafin ya fara cin Pancakes din shi ya na murmushi kamar wani karamin yaro gwanin burgewa
shi dai Ash haka ya tsaya ya zuba mishi wadanan sexy blue eyes din na shi , ya rasa dalilin da ya sa ya ke ji da Vedad sama da Iqbal , kamar gudan jinin shi haka Vedad ya ke wajen shi , ko dazu mistake ne a ka samu ya na cikin fushi ya ture shi ba dan haka ba , ko hannu mutun ya daura saman Vedad da sunnan cutar wa sai ya ga bayan shi
ya yi nisa cikin tunanin shi kawai ya ga Vedad ya dago kai ya kale shi , bai ce mishi komai ba ya sakin mishi wani cool murmushi ya na fadin " big bro ni fa zan cinye duƙa " ya kai karshen cikin shagwaba
" Okay cinye abun ka " Ash ya fada dan ya san dama da wuya ya raga mishi , Vedad ya na mugun son Pancakes ba zai iya yin kwana daya ba bai ci ba
bai gama rufe bakin shi ba ya jiyo Muryar Iqbal ya na fadin " noooo , kar ka cinye raga min " ya kai karshen ya na karasowa cikin parlourn ya na rike da fork a hannun shi
da sauri Vedad ya dauki plate din ya mike ya koma geffen Ash ya zauna ya na fadin " ba zan bayar ba , ai ni mummy ta gyara wa "
marairaice fuska Iqbal ya yi ya na fadin " please my Cutie pie , wlh bai ishe ni ba "
" ni dai ba zan bayar ba " ya kai karshen ya na kauda kai gefe
a hankali Ash ya ce mishi " My angel ba shi mana "
dan karamin gunguni Vedad ya yi kafin ya sauko kassa ya na fadin " zo ka ci , amma dan big bro ne ya ce na ba ka "
dan karamin murmushi Iqbal ya yi kafin ya matso da face din shi ya kai dan bakin shi ya mannawa Vedad kiss a kumatu
wani cool murmushi Vedad ya saki kafin ya sunkuyar da kan shi su ka ci gaba da cin Pancakes din a tare , Ash na saman sofa ya na kallon su gwanin burgewa
( ina ma Aylan na raye ya ga Triplets din shi cikin wannan farin cikin 😭😭😭💔💔 )
▪HAYAT 💦
Misalin karfe 3 na yamma motar su ta shigo Garin kaduna wani ikon Allah kuma cikin unguwar da su Nihal su ka sauka , Hayat har ta yi barci cikin motar
ta na tsaka da barcin ta ta jiyo Muryar matar nan ta na fadin " Daughter sauko mun iso "
a razane Hayat ta farka ta na fadin " eh eh "
yar karamar dariya matar nan ta yi ta na fadin " ke cewa na yi mun iso sauko "
sai a lokacin da dawo cikin hayacin ta , ta sauko da ga cikin motar a hankali ta fara bin gidan da kallo
gida ne mai girma gaskiya dai'dai mutun biyu da ga gani ita kadai ce cikin gidan nan dan ko ina a rufe ya ke
" mu tafi ko " Matar nan ta fada ta na yin gaba
da sauri Hayat ta bi bayan matar nan su ka nufi door din da za ta sada ka da parlourn gidan
su na isowa matar nan ta bude bag din ta ta fido keys ta saka cikin kofar ta bude ta tura ta, ta na yin sallama
wasu yawu Hayat ta hadiye kafin ta daga kafa ta bi bayan matar nan su ka shiga cikin parlourn , sai dai duk duhu ne cak ta tsaya waje guda zuciyar ta na duka uku uku
ta na a haka ta ga wajen ya ɗauki haske har sai da ta dan lumshe idanun ta , ta na bude su a hankali
parlourn ya na da dan Girma komai na cikin shi Milk colour ne , an kawata shi da wasu Royal sofa Milk colour ma su ratsin Gold sun yi bala'in kyau
idan ka shigo a geffen dama akwai wata yar dining room me dauke da wata Dining table fara kal mai chair shidda, sai wata yar door a bayan su allamun ta kitchen ce
geffen Dama kuma Stair ne da ga kassan shi akwai wasu door guda uku allamun bedroom ne
ta yi nisa cikin tunanin ta , ta jiyo Muryar matar nan ta na fadin " Shigo ki zauna mana " ta kai karshen ta na nufar Dining room ta shiga kitchen
fara bin wajen da kallo Hayat ta yi kafin ta tako a hankali ta karaso cikin parlourn ta zauna a kassa saman tiles ta na rungume da buhun kayan ta
fitowa matar nan ta yi da ga dining room ta na rike da tray dauke da Glass biyu da gorar ruwa biyu ta dawo cikin parlourn ta ajiye saman table sannan ta zauna saman sofa three seaters ta na murmushi ta ce " haba daughter tashi ki hau sofa mana kin zauna a kassa "
ba musu Hayat ta taso da ga wajen da ta ke , ta karaso wajen wata sofar maimakon ta zauna saman ta sai ta zauna a kassa
murmushi mai dan sauti matar nan ta yi ba tare da ta ce komai ba , ta bude gorar ruwa guda ta zuba mata ruwan cikin glass din biyu sannan ta dauki gudan ta mikawa Hayat ta na yi mata bismillah
girgiza mata kai Hayat ta yi ba tare da ta ce komai ba
" kar ki ji tsoro ki saki jikin ki , kin ji ko ? "
a hankali Hayat ta taso ta mika hannun ta ta karbi glass din ruwan ta koma inda ta taso ta na fadin " na gode "
murmushi kadan matar nan ta yi ta na fadin " never mind , Na san za ki so ki san ko ni wacece "
a hankali Hayat ta gyada mata kai allamun e
dan jinkirtawa matar nan ta yi kafin ta ce " Suna na Hajiyah Basira , amma za ki iya kira na da Hajiyah , Ni kadai na ke zaune cikin gidan nan sai yaro na da ke zuwa a kai a kai , miji na ya rasu da jimawa , ina safarar kaya da ga kassashe daban daban , ko yanzu wani aiki ne ya kai ni Kano har na hadu da ke "
shiru Hayat ta yi ba ta ce komai ita dai kallon matar nan kawai ta ke yi
" Sha ruwan ki mana , da ga nan sai ki tashi ki shiga daki ki yi wanka ki cire kayan nan sai ki konta ki huta , kar ki damu mai aiki na ta na kan hanya an jima za ta zo "
da to kawai ta Amsa mata sannan ta kai glass din hannun ta a baki ta sha ruwan kadan sannan ta tashi ta mayar da shi saman tray din
mikewa tsaye matar nan ta yi ta na fadin " taso mu je ki yi wanka " ta kai karshen ta na juyawa
da sauri Hayat ta mike ta dauki dan kumshin kayan ta , ta bi bayan matar nan su ka nufi daya da ga cikin door din kassan stair ta bude ta shiga ta na yi wa Hayat bismillah
da sallama a bakin ta ta shigo dakin ta na bin shi da kallo
daki ne dai'dai mutun daya , komai na cikin shi da ga white sai brown colours
nuna mata wata door matar ta yi ta na fadin " shiga ga toilet nan ki yi wanka yanzu ina kawo miki kayan sakawa "
ta na gama fadar haka ta juya ta fice bedroom din ta bar Hayat nan tsaye
a hankali Hayat ta karaso cikin dakin ta ajiye kumshin kayan ta saman gadon sannan ta nufi toilet , ta shiga ta janyo kofar ta rufe
tsaya wa kawai ta yi ta na bin wajen da kallo , cen ta hango wasu bucket biyu cike da ruwa kassan wani dan Fanfo
a hankali ta fara cire kayan jikin ta , sannan ta nufi wadanan bucket din
Bayan wasu mintina ta fito da ga cikin toilet din ta na daure da towel a kirjin ta , amma towel din ba wani mai girma ba ne , wadanan santala santalan cinyoyin na ta su na a waje
gaskia ta wanku sai yau ta yi wankan kirki , har wani Haske ta kara , Color din skin din ta Chocolate ya fito paro paro gwanin burgewa
ta na fitowa ta ga wata Gown Pink color saman bed din dakin da wani dan karamin hijab fari geffen ta
a hankali ta karaso gaban gadon ta kai hannu ta dauki Gown din , nan ta ga pant da bra ajiye a kassan ta
sai da ta ƙare wa gown din kallo da kyau sannan ya ajiye ta , ta dauki pant din nan da bra ta saka
sannan ta saka Gown din , kamar an dai'dai ta da ita , ta zauna ma ta cip cip a jiki , breast din ta da hips din ta sun fito gwanin burgewa
ta na shirin daukar hijab din Hajiyah ta shigo ta na sallama ta na rike da wani perfume
a hankali Hayat ta dago kai ta na amsa mata sallamar ta kassa kassa
cak matar nan ta tsaya ta na ƙare wa Hayat kallo cikin zuciyar ta ta na fadin " Masha Allah , Allahuma barik , Dole na gyara yarinyar nan ba kananan kudade zan samu a kan wannan kyawon na ta ba "
wani cool murmushi ta yi kafin ta karaso cikin dakin ta na fadin " wacece wanan kuma ina Hayat ta yi "