Sashe 7
Raunin Macce Baya Hana Daukar Fansa Complete Hausa Novel · about 8 min read
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
Billy ce ke driving gudu take sosai ƙira'ar Al-sheak Sudais tana tashi
2:30 dot suka isa bakin makeken gate ɗin gidan buɗe yake ga mutane sai safa da marwa suke wasu nashiga wasu nafita
Kutsa hancin motar billy tayi cikin gidan dakyar tasamu wani gun tayi packing domun gidan cike yake ga motoci dayawa
Nisawa Hayat tace" wllh danasan irin hakan xa'a taru dabanxoba"
Billy tace"Amma Akanme?"
Hayat tace" kiduba irin wannan taron yanxu haka xamu keta mutanenne mishiga? nifa bansan ratsa maxa irin haka tafaɗa tanakwaɓe fuska"
Dariya billy tayi tace" kai Hayat kinada Abun dariya wallahi Ai hakan yafi kinga saiki ƙara sanin dangin Mijinki suma susanki gaskiya kam antaru Haihuwar ƙaramar ƙanwa antaru haka inaga Ace babban yaya Zaiyi Aure kuma zai Aure gudan barrister???? inaga Nigeri'a baxasu ɗaukemuba taƙarashe maganar tana dariya"
Ɗantsuke fuska hayat tayi tace" banason shaƙiyanci billy Oyerh lest go
Saida tafara fitarda ƙafarta suna dariya itada billy tana tsokanarta
Acikin taron mutane yake cikin Abokansa da ƴan'uwansa xuwa dangin Mijin khairat ƙanwarsa sunzo walimane da Abbansu yashirya ta musamman Anan gidan Amma ganin yawan mutanenda suka halarta yas Akamaidashi A
NI'EMA HOTELS
Fitowa sukayi sunacigaba da dariyar wanda baƙamin kyau tayiba da kallo yabita Aransa yakecewa Allah ka mallakamun Hayat ya Allah
yagama maganar yaɗan rintse idanshi
Yaseer yace" wow kaga wasu kyawawa musamam wacchan yanuna Hayat"
Muhseen yadan kaimasa dukan wasa yace'' to itace matar Anwar"
Ƙwalalo ido yayi tareda maida kallonsa ga Anwar yace'' gaskiya Abokina ka iya zaɓe dan Allah kaɗan maƙalani gefe da ƙanwarta dan nasan itama xatayi kyau'
Muhseen yace'' nikam wannan dai she is beautifull"
Shidai Anwar baicemusu komaiba yadaifara ƙoƙarin fita jama'a dan yaje gunsu
Billy tace" to inamuka nufa?
Better kikiramuna Anwar"
Hayat tace" yazo yamuna me? just kawai mushiga"
Direct sukanufi ciki
Da ɗangudunsa yaƙarasa gunsu yace'' Sannunku da zuwa baƙi masuyin bazata"
Dariya billy tayi tace" wannan aikin na matar takace"
Hayat tace" to uwar surutu nidai nagaji wallahi inasan nazauna tafaɗa tanaɗan langaɓarda kai"
Murmushi yayi yace'' ok mujeciki kinga saiku huta amma kekuwa billy ai keyakamata kizama driver ɗinmu"
OH hakama zakace ko?
Wasa nakedai
Shiga cikin parlourn sukayi wasu kuwa saitsiya sukemas Dagacikin danginsa dasuka santa Itako murmushi kawai take tana gaidasu dik kunya ta isheta
Gashi koda waɗanda basusantaba saiyace kunga matata
mamy ce tafito tagansu Murmushi yafaɗaɗa kan fuskarta tace" Ah ƴata saida kukazo wai?? duƙawa sukayi sukagaidata cikin ladabi ta ansa cikin farinciki tana Alfari dasamun suruka mai tarbiya ga natsuwa kamar Hayat
Ah kutashi mana kaje dasu ciki suga khairat ɗin kuma kana nunamusu ɗakin kafito dan nasanka darashin kunya kada katakurata kahanata sakewa"
Cikin shagwaba yace'' kai mamy najima bangantabafa!"
Mamy tace" uwaka fita wajema nizankaisu dik kabi kasa yarinya jinkunyarmu"
Yanatabuga ƙafa ƙasa kamar yaro yafita waje
Itadai hayat duk kunya tadameta
Billy kuwa dariya kawai take Aranta tanacewa inama tasamu kamar Anwar???????????
*NIMA DAI NACE ALLAH YABANI MASOYI NAGARI MAISONA OVER MAI ILIMI MAI TAUSAYI SANIN YAKAMATA MAITSORON ALLAH MAI........ KARDAI SU BESTY DA KAKAR JARUMAI ƳAN MAKKA SUJINI😃🙈🙈🙈🙈🙈*
My whatsApp number
09030835117
OR
07031012948
https://www.facebook.com/groups/550649209576846/ Facebook link👆🏻
*ALKHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️*[13/10 1:52 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA*
Page 37 to 38
Wednesday 13/10/2021 October
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
You can jonin my whatsApp group group
```STORY AND WRTTEN ✍🏼 BY MUJAHEEDAH```
Dasallama sukashiga ɗakinda mamy tanunamusu Akwai mutane sosai musamman ƙawayen mai haihuwar
Gaisawa sukashigayi da mutane cikin fara'a khairat tace"Aunty kuxauna mana tanunamusan bakin gadon datake xauna tayi kwalliya km tasha kyau
Xama sukayi billy tafaƙar yaron sannan taba Hayat wayarta taciro tadinga masa pic
Abinci Akacika gabansu kala kala
Hayat tace"Allah yasa babyna baiyi fushi daniba narashin xuwa ganinsa saiyanxu"
Khairat tace"wannan tsakaninkune ai saƙonƙi ai yaxo mungode"
Hayat tace" haba saikace wadda tayiwani bajinta?? banson xolaya"
Khairat tace"kai Aunty bawani xolaya gaskiya kinkashe ƙuɗi kuma mungode Allah yanunamuna kinshigo Ahlinmu""
Murmushi kawai Hayat tayi billy ce taƙarbe da Ameen
Dan allah kuci wani abu Aunty cewar khairat
Billy ce taɗan fara tsakurar Abinci Hayat kam driks kawai tasha
...Billy tace Inasaƙonda Babah tabayar kibayar?
Ɗan rufe baki tayi tace" wallahi namanta yanamota kinga riƙemun babyn naɗauko"
Ƙarɓarta tayi itakuwa tamike tanufi waje
Buɗe motar tayi tanaƙoƙarin janyo ledar saiga Anwar yace" yadai ɗafiya?"
Eh naxo ɗauƙar saƙone
Kinga ga Abokaina xakugaisa
Tinkan tayi magana su muhseem suka ƙaraso d sallama gaisawa sukayi
Muhseen yace" madam inason wata Alfarma dan Allah kitaimakamin da number ƙawarnan taki kuma kitaimakamun samun soyayyarta gaskiya nafaɗa tsudum"
Dariya Hayat tace'to badamuwa insha allah xanmata magana"
Miƙamata wayarsa yayi ko xaki iyasamun number ta???
Mexai hana ƙarɓatayi tasamai
Anwar yace kai dan Allah kuje kubamu wuri itafa ba dillaliya bace balantana tanayi aikin haɗa soyayyarku
Billy ce taƙaraso wurin tace"Kinanan kinafira Ashe daga ɗaukar saƙo shuru gashi kinbar waya Copur nata kira naɗaga yace nabaki kirane mai mahimmanci"
Ƙarɓar wayar tayi tace" kiran copur yanxu? Allah yasa lafiya"
Batagama rufe bakiba saiga Kiran yasake shigowa
Ɗagawa tayi bayan sungaisa tace" lafiya kuwa??""
yace "eh kusan hakan dama inason kizone yanzu A office"
Nazo yanzu kuma saboda me? Wani Abu yafarune??
Eh ɗazun munkama Aufan
Dagaske???
Eh amma yanzu haka ga d.s.p yanayunƙurin sakinsa saboda har mamansa tazo dakanta tanabarazanar dik zamu rasa aikinmu Akanmu Akan wannan case wai ƙarya Akewa ɗanta sai masifa take harda marina tayi saboda ni nasawa ɗanta hancop d.s.p kuma idan bairufe case ɗinba zairasa Aikinsa wai tanagargaɗinmune tinkan mahaifinsa yaji dan yanzu haka bankcop""
Ajiyar zuciya Hayat tasauke tace" kenan d.s.p yaji tsoron barazanartane????"
Sosaima kuwa ranki yadaɗe dan ni nashafaɗa garesa Agabansu har Anfito mata dashi wai zasu tattauna nafito waje Ananne nasamu damar kiranki"""
.Bari yanzu nakira d.s.p ɗin
Ah Ah'Ah barrister idan kika kira zaigane nine nafaɗamiki
Yanzu bawata mafita dole mubari tatafi dashi
Whats??????
Tafaɗa daƙarfi hartana janyo hankalinwasu mutanen zuwa gareta
Kana nufin dik wahalarda nasha nabari tatafi Abanza? kenan Abinda sukama yarinyar sunci bulus kenan??? Alƙhawarinda nama iyayenta yatafi A iska kenan? rantsuwarda nayi tazanyi Aikin gaskiya nataka kenan???
You are not serious copur wallahi Akanwannan shari'ah saidai namutu Amma bazan janyeba!!!"
Ƙittttt takatse kiran
Su billy nata tanbayarta lpy Amma ko takansu batabiba
Number Hajiya Aisha takira shugabar hukumar Human Right Atake tafaɗamata komai dacewa tana buƙatar sahannunta Akan kama Aufan
Atake ta Amince amma tace "kiyi haɗuri yanzu tinda uwarsa taƙarɓesa za'asamasa ido gudun kada yatsere gobe da ƙarfe 10:00 zanhaɗa xama namusamman da manyan mutane tareda neman goyon bayan sa hannunsu"
Badan tasoba amma tace"ok mama nagode saigoben sukayi sallama tadatse kiran
Iskar bakinta tahurar tareda ɗaura hannunta kan goshinta
Ayadda tayi bayani tini sukafahimmata
Billy tadafa ƙafaɗarta tace" kadakidamu da wannan kibari sai goben Ai munada hujja insha Allah xamuyi nasara kuma muƙara tsaurara bincike""""
Anwar yace hakane nima zan iyataimakawa
Hakadai taje har reception ɗin badantasona dik tayi sukuku Anci Ansha kuma Ansha hotona kafin su Hayat suwuce dik da Mamy taso sukwana amma dayake tanada Apontment bata tsayaba Anmusu shatara ta Arziki sannan sukaɗau Hanya.....
..**********.. ... .*********.
TO NIMADAI NAƊAU TAWA HANYAR DOMUN HUTAWA
https://www.facebook.com/groups/550649209576846/ Facebook link group
My whatsApp number
09030835117 OR 07031012948
*ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️*
[16/10 10:02 am] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*
Page 39to40 16/10/2021 saturday october
STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰
HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
You can joining My whatsApp group
OR
FACE BOOK
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
Anƙaddamarda taron kuma tasamu goyon baya haɗida manyan evidance insha Allah wannan karon Aufan harma mahaifin nasa baxasu kuɓutaba
Dawowar Aufan da Abokansa daga gidan shaƙatawarsu kenan dika Abige suke Amma Ahakan rexo ke driven ɗin
Pitowarta super maket kenan tashiga motarta taja cikin rashin sa'a xatashiga jectiong sukuma xasu fito dik da tayi hong kutaɗan duba Amma bataga komaiba hakan tabata damar shiga direct
Jikake kaffffffffffff Gaban motarsu yahadu Atake glass ɗin motarta nagaba yaɗan tsage gloups din motar nata danasu dika sukatarwatse
Aɗan firgece tafito Aikuwa shima Aufan yafito cike da masifa yace keeee....Maaaah... Hau.....kaaaa....ciyar.....inaceeeee...... dabakya ....... dubin gabanki ....... koohhhh. ..... keɗauka aa ..... Hanyar........ ta Ubankiceee!!!!......... cikin maye dik yake maganar Atake tagane shine Aufan Ranta yaɓace jikake tass tasss tasss
Tawankeshi da kyawawan maruka Har 3
Cikin fushi tace yau xakayi bayani kaida ƴan iskan yarannan naka
Waya taciro takira police
Shiko sai ƙunduma xagi yake shidasu rexor domun sam basa hayyacinsu
Mutane kuwa kallonsu kawai suke
Ba'ajimaba kuwa Akaxo Akawuce dasu wannnan karon saida tayi ruwa tayi tsaki wurin ganin Anhana belling su kuma Anhaɗa kowanne statementa nanda 3 xasu xauna kotu
Tinda Hajiya marwa taji takasa xama takasa sukuni faɗa tayi da d.p.o ba adadi securitys gidan kuwa sunsha masifa da kora gashi Allaji garba yana ijebtss sunkasa samunai Awaya
Lauyoyi namusamman ta tara Akan maganar dik da hakan hankalinta yakasa kwanciya dan taji labarin Hayat Akwai kafiya
Dan haka tasa Ahaɗamusu Apointment ɗin haduwa da ita yau yau ɗinnann......... .
PLXXXXXX COMMENTS AND SHARE FANSSS
My whatsApp number 09030835117
OR
07031012948
*ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️*
[16/10 12:44 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!* Page 41to42
16/10/2021 saturday on october
```STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰 MUJAHEEDAH🥰```
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
yau takama friday dika Ma'aikatan sunwatse harda billy tawuce domin Akwai Abu mai mahimmanci dayatasomata itaƙaɗai tarage ta tsaya haɗa wasu docments daxataba barrister sale Akan case ɗin robleem da akayi A wata super maket
Tagama haɗa komai harta miƙe xata fito saiga wasu security sunshigo sunatakema wata mata baya A isance taneme guri taxauna haɗida harɗe Hannuwanta kan ƙirjinta
Mamaki yahana Hayat faɗin komai kawai tabita da ido
A gadararance tafara magana kece"" BARRISTER HAYAT HUSSAIN MA'AJI KO????""
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
Billy ce ke driving gudu take sosai ƙira'ar Al-sheak Sudais tana tashi
2:30 dot suka isa bakin makeken gate ɗin gidan buɗe yake ga mutane sai safa da marwa suke wasu nashiga wasu nafita
Kutsa hancin motar billy tayi cikin gidan dakyar tasamu wani gun tayi packing domun gidan cike yake ga motoci dayawa
Nisawa Hayat tace" wllh danasan irin hakan xa'a taru dabanxoba"
Billy tace"Amma Akanme?"
Hayat tace" kiduba irin wannan taron yanxu haka xamu keta mutanenne mishiga? nifa bansan ratsa maxa irin haka tafaɗa tanakwaɓe fuska"
Dariya billy tayi tace" kai Hayat kinada Abun dariya wallahi Ai hakan yafi kinga saiki ƙara sanin dangin Mijinki suma susanki gaskiya kam antaru Haihuwar ƙaramar ƙanwa antaru haka inaga Ace babban yaya Zaiyi Aure kuma zai Aure gudan barrister???? inaga Nigeri'a baxasu ɗaukemuba taƙarashe maganar tana dariya"
Ɗantsuke fuska hayat tayi tace" banason shaƙiyanci billy Oyerh lest go
Saida tafara fitarda ƙafarta suna dariya itada billy tana tsokanarta
Acikin taron mutane yake cikin Abokansa da ƴan'uwansa xuwa dangin Mijin khairat ƙanwarsa sunzo walimane da Abbansu yashirya ta musamman Anan gidan Amma ganin yawan mutanenda suka halarta yas Akamaidashi A
NI'EMA HOTELS
Fitowa sukayi sunacigaba da dariyar wanda baƙamin kyau tayiba da kallo yabita Aransa yakecewa Allah ka mallakamun Hayat ya Allah
yagama maganar yaɗan rintse idanshi
Yaseer yace" wow kaga wasu kyawawa musamam wacchan yanuna Hayat"
Muhseen yadan kaimasa dukan wasa yace'' to itace matar Anwar"
Ƙwalalo ido yayi tareda maida kallonsa ga Anwar yace'' gaskiya Abokina ka iya zaɓe dan Allah kaɗan maƙalani gefe da ƙanwarta dan nasan itama xatayi kyau'
Muhseen yace'' nikam wannan dai she is beautifull"
Shidai Anwar baicemusu komaiba yadaifara ƙoƙarin fita jama'a dan yaje gunsu
Billy tace" to inamuka nufa?
Better kikiramuna Anwar"
Hayat tace" yazo yamuna me? just kawai mushiga"
Direct sukanufi ciki
Da ɗangudunsa yaƙarasa gunsu yace'' Sannunku da zuwa baƙi masuyin bazata"
Dariya billy tayi tace" wannan aikin na matar takace"
Hayat tace" to uwar surutu nidai nagaji wallahi inasan nazauna tafaɗa tanaɗan langaɓarda kai"
Murmushi yayi yace'' ok mujeciki kinga saiku huta amma kekuwa billy ai keyakamata kizama driver ɗinmu"
OH hakama zakace ko?
Wasa nakedai
Shiga cikin parlourn sukayi wasu kuwa saitsiya sukemas Dagacikin danginsa dasuka santa Itako murmushi kawai take tana gaidasu dik kunya ta isheta
Gashi koda waɗanda basusantaba saiyace kunga matata
mamy ce tafito tagansu Murmushi yafaɗaɗa kan fuskarta tace" Ah ƴata saida kukazo wai?? duƙawa sukayi sukagaidata cikin ladabi ta ansa cikin farinciki tana Alfari dasamun suruka mai tarbiya ga natsuwa kamar Hayat
Ah kutashi mana kaje dasu ciki suga khairat ɗin kuma kana nunamusu ɗakin kafito dan nasanka darashin kunya kada katakurata kahanata sakewa"
Cikin shagwaba yace'' kai mamy najima bangantabafa!"
Mamy tace" uwaka fita wajema nizankaisu dik kabi kasa yarinya jinkunyarmu"
Yanatabuga ƙafa ƙasa kamar yaro yafita waje
Itadai hayat duk kunya tadameta
Billy kuwa dariya kawai take Aranta tanacewa inama tasamu kamar Anwar???????????
*NIMA DAI NACE ALLAH YABANI MASOYI NAGARI MAISONA OVER MAI ILIMI MAI TAUSAYI SANIN YAKAMATA MAITSORON ALLAH MAI........ KARDAI SU BESTY DA KAKAR JARUMAI ƳAN MAKKA SUJINI😃🙈🙈🙈🙈🙈*
My whatsApp number
09030835117
OR
07031012948
https://www.facebook.com/groups/550649209576846/ Facebook link👆🏻
*ALKHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️*[13/10 1:52 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA*
Page 37 to 38
Wednesday 13/10/2021 October
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
You can jonin my whatsApp group group
```STORY AND WRTTEN ✍🏼 BY MUJAHEEDAH```
Dasallama sukashiga ɗakinda mamy tanunamusu Akwai mutane sosai musamman ƙawayen mai haihuwar
Gaisawa sukashigayi da mutane cikin fara'a khairat tace"Aunty kuxauna mana tanunamusan bakin gadon datake xauna tayi kwalliya km tasha kyau
Xama sukayi billy tafaƙar yaron sannan taba Hayat wayarta taciro tadinga masa pic
Abinci Akacika gabansu kala kala
Hayat tace"Allah yasa babyna baiyi fushi daniba narashin xuwa ganinsa saiyanxu"
Khairat tace"wannan tsakaninkune ai saƙonƙi ai yaxo mungode"
Hayat tace" haba saikace wadda tayiwani bajinta?? banson xolaya"
Khairat tace"kai Aunty bawani xolaya gaskiya kinkashe ƙuɗi kuma mungode Allah yanunamuna kinshigo Ahlinmu""
Murmushi kawai Hayat tayi billy ce taƙarbe da Ameen
Dan allah kuci wani abu Aunty cewar khairat
Billy ce taɗan fara tsakurar Abinci Hayat kam driks kawai tasha
...Billy tace Inasaƙonda Babah tabayar kibayar?
Ɗan rufe baki tayi tace" wallahi namanta yanamota kinga riƙemun babyn naɗauko"
Ƙarɓarta tayi itakuwa tamike tanufi waje
Buɗe motar tayi tanaƙoƙarin janyo ledar saiga Anwar yace" yadai ɗafiya?"
Eh naxo ɗauƙar saƙone
Kinga ga Abokaina xakugaisa
Tinkan tayi magana su muhseem suka ƙaraso d sallama gaisawa sukayi
Muhseen yace" madam inason wata Alfarma dan Allah kitaimakamin da number ƙawarnan taki kuma kitaimakamun samun soyayyarta gaskiya nafaɗa tsudum"
Dariya Hayat tace'to badamuwa insha allah xanmata magana"
Miƙamata wayarsa yayi ko xaki iyasamun number ta???
Mexai hana ƙarɓatayi tasamai
Anwar yace kai dan Allah kuje kubamu wuri itafa ba dillaliya bace balantana tanayi aikin haɗa soyayyarku
Billy ce taƙaraso wurin tace"Kinanan kinafira Ashe daga ɗaukar saƙo shuru gashi kinbar waya Copur nata kira naɗaga yace nabaki kirane mai mahimmanci"
Ƙarɓar wayar tayi tace" kiran copur yanxu? Allah yasa lafiya"
Batagama rufe bakiba saiga Kiran yasake shigowa
Ɗagawa tayi bayan sungaisa tace" lafiya kuwa??""
yace "eh kusan hakan dama inason kizone yanzu A office"
Nazo yanzu kuma saboda me? Wani Abu yafarune??
Eh ɗazun munkama Aufan
Dagaske???
Eh amma yanzu haka ga d.s.p yanayunƙurin sakinsa saboda har mamansa tazo dakanta tanabarazanar dik zamu rasa aikinmu Akanmu Akan wannan case wai ƙarya Akewa ɗanta sai masifa take harda marina tayi saboda ni nasawa ɗanta hancop d.s.p kuma idan bairufe case ɗinba zairasa Aikinsa wai tanagargaɗinmune tinkan mahaifinsa yaji dan yanzu haka bankcop""
Ajiyar zuciya Hayat tasauke tace" kenan d.s.p yaji tsoron barazanartane????"
Sosaima kuwa ranki yadaɗe dan ni nashafaɗa garesa Agabansu har Anfito mata dashi wai zasu tattauna nafito waje Ananne nasamu damar kiranki"""
.Bari yanzu nakira d.s.p ɗin
Ah Ah'Ah barrister idan kika kira zaigane nine nafaɗamiki
Yanzu bawata mafita dole mubari tatafi dashi
Whats??????
Tafaɗa daƙarfi hartana janyo hankalinwasu mutanen zuwa gareta
Kana nufin dik wahalarda nasha nabari tatafi Abanza? kenan Abinda sukama yarinyar sunci bulus kenan??? Alƙhawarinda nama iyayenta yatafi A iska kenan? rantsuwarda nayi tazanyi Aikin gaskiya nataka kenan???
You are not serious copur wallahi Akanwannan shari'ah saidai namutu Amma bazan janyeba!!!"
Ƙittttt takatse kiran
Su billy nata tanbayarta lpy Amma ko takansu batabiba
Number Hajiya Aisha takira shugabar hukumar Human Right Atake tafaɗamata komai dacewa tana buƙatar sahannunta Akan kama Aufan
Atake ta Amince amma tace "kiyi haɗuri yanzu tinda uwarsa taƙarɓesa za'asamasa ido gudun kada yatsere gobe da ƙarfe 10:00 zanhaɗa xama namusamman da manyan mutane tareda neman goyon bayan sa hannunsu"
Badan tasoba amma tace"ok mama nagode saigoben sukayi sallama tadatse kiran
Iskar bakinta tahurar tareda ɗaura hannunta kan goshinta
Ayadda tayi bayani tini sukafahimmata
Billy tadafa ƙafaɗarta tace" kadakidamu da wannan kibari sai goben Ai munada hujja insha Allah xamuyi nasara kuma muƙara tsaurara bincike""""
Anwar yace hakane nima zan iyataimakawa
Hakadai taje har reception ɗin badantasona dik tayi sukuku Anci Ansha kuma Ansha hotona kafin su Hayat suwuce dik da Mamy taso sukwana amma dayake tanada Apontment bata tsayaba Anmusu shatara ta Arziki sannan sukaɗau Hanya.....
..**********.. ... .*********.
TO NIMADAI NAƊAU TAWA HANYAR DOMUN HUTAWA
https://www.facebook.com/groups/550649209576846/ Facebook link group
My whatsApp number
09030835117 OR 07031012948
*ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️*
[16/10 10:02 am] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*
Page 39to40 16/10/2021 saturday october
STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰
HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
You can joining My whatsApp group
OR
FACE BOOK
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
Anƙaddamarda taron kuma tasamu goyon baya haɗida manyan evidance insha Allah wannan karon Aufan harma mahaifin nasa baxasu kuɓutaba
Dawowar Aufan da Abokansa daga gidan shaƙatawarsu kenan dika Abige suke Amma Ahakan rexo ke driven ɗin
Pitowarta super maket kenan tashiga motarta taja cikin rashin sa'a xatashiga jectiong sukuma xasu fito dik da tayi hong kutaɗan duba Amma bataga komaiba hakan tabata damar shiga direct
Jikake kaffffffffffff Gaban motarsu yahadu Atake glass ɗin motarta nagaba yaɗan tsage gloups din motar nata danasu dika sukatarwatse
Aɗan firgece tafito Aikuwa shima Aufan yafito cike da masifa yace keeee....Maaaah... Hau.....kaaaa....ciyar.....inaceeeee...... dabakya ....... dubin gabanki ....... koohhhh. ..... keɗauka aa ..... Hanyar........ ta Ubankiceee!!!!......... cikin maye dik yake maganar Atake tagane shine Aufan Ranta yaɓace jikake tass tasss tasss
Tawankeshi da kyawawan maruka Har 3
Cikin fushi tace yau xakayi bayani kaida ƴan iskan yarannan naka
Waya taciro takira police
Shiko sai ƙunduma xagi yake shidasu rexor domun sam basa hayyacinsu
Mutane kuwa kallonsu kawai suke
Ba'ajimaba kuwa Akaxo Akawuce dasu wannnan karon saida tayi ruwa tayi tsaki wurin ganin Anhana belling su kuma Anhaɗa kowanne statementa nanda 3 xasu xauna kotu
Tinda Hajiya marwa taji takasa xama takasa sukuni faɗa tayi da d.p.o ba adadi securitys gidan kuwa sunsha masifa da kora gashi Allaji garba yana ijebtss sunkasa samunai Awaya
Lauyoyi namusamman ta tara Akan maganar dik da hakan hankalinta yakasa kwanciya dan taji labarin Hayat Akwai kafiya
Dan haka tasa Ahaɗamusu Apointment ɗin haduwa da ita yau yau ɗinnann......... .
PLXXXXXX COMMENTS AND SHARE FANSSS
My whatsApp number 09030835117
OR
07031012948
*ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️*
[16/10 12:44 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!* Page 41to42
16/10/2021 saturday on october
```STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰 MUJAHEEDAH🥰```
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
yau takama friday dika Ma'aikatan sunwatse harda billy tawuce domin Akwai Abu mai mahimmanci dayatasomata itaƙaɗai tarage ta tsaya haɗa wasu docments daxataba barrister sale Akan case ɗin robleem da akayi A wata super maket
Tagama haɗa komai harta miƙe xata fito saiga wasu security sunshigo sunatakema wata mata baya A isance taneme guri taxauna haɗida harɗe Hannuwanta kan ƙirjinta
Mamaki yahana Hayat faɗin komai kawai tabita da ido
A gadararance tafara magana kece"" BARRISTER HAYAT HUSSAIN MA'AJI KO????""