Sashe 14
Raunin Macce Baya Hana Daukar Fansa Complete Hausa Novel · about 8 min read
Finciketa tayi daga riƙon da tamata cikin tsawa tace"Sakeni bazan dawoba ɗin bayan baku buƙatata matsamun daga hanya" tanagama faɗin hakan taraɓa tagefenta tawuce ɗakinta.
Kuka Auta tasaki tayi gurin daddy tana kukan
dikansu baki sukasaki cikeda mamakin Hayat domun bata taɓa aikata hakan ba "wai meke faruwa da itane ya Anwar?"
Dika maida hankalinsu kan anwar sukayi dayafara magana"A yau shari'ar bata mata kyau bane ankoma ɗagawa kuma Angogemata shaidar da zata bayar A lokacin shiyasama aka ƙara ɗage shari'a gashi kuma cikinku bawanda yaje"
Ajiyar daddy yasauke yace'gaskiyane munada laifi musamman mani banbata goyon bayaba inatsoron rasata itaƙaɗai taragemun A dangi itace kawai nake kalla natina ɗan Uwana wallahi bansan rasata ya ida maganar yana goge hawayenda keƙoƙarin zubomasa Amma zanbata goyon baya 100/100 Akan tajajirce tasamamana Adalci"
Tanashiga ɗakin tawurga wayarta kan gado tacire ɗan ƙaramin have hija ɗin shima tajefar zagayen ɗakin tafara da tinanin dole tasamu mafita tina sunmata formating A laptot ɗinta yasa tace"wallahi bazan barkuba"
Hannayenta tasa tawatse dika turarukan da kejere kan mirrow ɗinta Atake glass ɗin suka yankata jini yafara zuba amma sam bataji zafin yankan zafin zuciyarta yazarce wannan
Jinƙarar fashe fashenda take yasa dikansu sukayo ɗakin dasauri
Zaune dirsha suka sameta Aƙasa tahaɗa kai d guywa tana kuka maitsuma zuciya ga hannunta daji
Sallashinta suka soma bama kamar Anwar daddy yabata goyon bayan taƙara dagewa kan shari'ar tabbas zasuyi nasara ....
Mamy kuwa tindataji news Akan Gurfanar da Alaji garba kotu Atake tamiƙe tsaye tanafaɗin wallahi hayat ce Ashe tana raye tabbas ƴatace murna sosai sukashigay shiknsa Abba ba'a barsa Abayaba dan haryafara nema musu vizar zuwa Abuja saiyazamana washegari hajiya mama ta tashi ba lafiya dole suka fasa tafiya Akawuce Asibiti sukafara jinyarta..............
COMMENTS AND SHARE PLXXXXX FANSSA
My numbers whtsApp 09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[06/11 11:44 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-*
Page 78 to 79
*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM😍) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
Sosai Anwar yake ƙoƙarin samomata manyan information Akan garba ɗin wani babban kindinsa na laifuka Anwar yasami damar sacewa
Haɗuwa yayi da ita A asirce yabata tace"nagode sosai da irin ƙoƙarinda kake akaina da jefa kanka a hatsari dik saboda ni Ɗauko wani plash tayi ajakarta tabashi haɗida file ɗinda yabata tamaidamai tace ka Ajiyesu dika gurinka domun ni nasan Alhaji garba yana bibiyata komai zai iyafaruwa so please koda banan kayi ƙoƙarin gabatardasu sune manyan dika shidarmu kada kayi wasa dasu kuma dan allah kada kayi sake dasu ka tabbata koda babanan kakai wannan gaban Alƙali""
Anwar yace"bama abinda zaifaru dake insha allah amma kicigaba da saka wannan na'urar kan kayanki dik zaki fita ko kina gun aiki wannan zai taimaka Akoda yaushe dansanin wane hali kike ciki""
Insha Allah zankiyaye
Fira sukayi sosai sannan suka rabu
Dik sun hargitsa gidan amma basuga kundinba hankalin Alhaji garba yatashi sosai sai masifa yake
Duguja yace "Alhaji nifa banyarda basa hannun wannan matar takaba dakuma brr, gaskiya A ɗau mataki A kansu""
Tinani garba yafaɗa bayan dogon nazari yace" kanada gaskiya dan kwata kwata yanzu tadaina nunan tsana saiwani jana ajiki take dik da Anbi da yafaru inko hakan yazama gaskiya to tabbas itama bazan saurara mataba ""
Brr, kb ne yashigo shida sabon lauyer da Alhaji yaɗauka sunansa Kamal rabi'u yaƙware sosai kan shari'a har kasashe da dama ake ɗaukarsa.....
COMMENTS AND SHARE FANSSS
my whatsApp number
09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[07/11 11:10 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-* Page 80 to 81
```STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN```
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
7/11/-2021 SUNDAY NOVEMBER
*************-****
Duguja yaƙaraso gaban Alhaji da gate man ɗinsu yana dukansu Alhaji garba yace" meke faruwa haka?
Duguja yace" wallahi wannan munafiki ne shine yabada damar ɗaukar files ɗinda Akayi kuma ko bayan file Angano gawar Alhaji dan narufeta Abu amma nasameta abuɗe nayita bincikene tin lokacin sai yanzu nagano kuma bakowa bace face Matarka Hajiya marwa da wannan file akasamu damar hanaka kujerarka""
Brr, kb ne yashigo palour hankali tashe yace"Alhaji wallahi munacikin matsala yanzu haka brr, tasamu goyon bayan ƙungiyar Human right gashi tanada hujjoji masu ƙarfi wallahi nikam banson rasa Ai kina gashi gobe ne za'ashiga court ""
Alhaji garba yace"tabbas yanzu lokaci yayi naɗaukar mataki duguja kusaceta! inason yau ɗin da yamma Asaceta! yanagama faɗin haka yabar gun ""
Hajiya mama tasami sauƙi sosai kuma har Anbata sallama dan haka gobe sai Abuja....
Su mamy sunshirya sosi sun ɗau hanya jirkinsu yasauka saunshiga mota domun ƙarasawa da tanbaya harsuka ɗau hanya
Dikansu sunzo gida dan yaune Ake wankin Hauwa
Fitowa tayi tasai sauri take mommy tace'"inazakije haka""
Mommy zanƙarɓo wasu ɗinkuna dana bayar ne bazan dadeba naina plaza ne""
To kada kidaɗe kinsan Akwai ayukanda zakiyi kuma su Anwar nanan zuwa da iyayensa banaso suzo basu samekiba
"to mommy bazan jima insha Allah"
Harzata shiga mota tatina wannan camerar da anwar yabata bata jikinta takoka taɗauka
Waya sukayi yagayamata suna hanya
............
COMMENTS AND SHARE FANSSSS PLXXXX
My whatsApp Number
09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[07/11 12:36 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-*
page 82 to 83
*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
SUNDAY 7/11/2021 NOVEMBER
//////©©©©©©©©©|\\\\
………Dai dai jection suka hadu dasu mamy motar hayat tawuce tasu tabi rawong ɗinda tawuce
Mutane ne dayawa Agun su daddy hardasu Anwar sunƙaraso cikin gidan suka shiga dan gate ɗin buɗe yake mamy tace"tabbas nanne kaga Hassan shine ƙanen Hussain tsohon mijina " Ahankali tafito motar daidai lokacin babah tafito dan kiran daddy idanuwanta suka faɗa kan mamy cikin mamaki tace" Saratu dama kina raye???! Hankalin kowa yadawo kansu
dasauri taƙarasa gun babah tarungumeta tana kuka tace''eh ina raye shi yamutu ko? ina ƴata Hayat bata mutuba ko??"
Daddy yace duka muje ciki ba maganar waje bace
Dika palourn sukashiga suka zazzauna hardasu Anwar
Mamy tasake cewa"ina ƴata""
Daddy yace"kwantar da hankalinki ai yanzu komai yawuce tinda harmungano juna hayat tananan lafiya saidai tafita yanzu taje anso ɗinkuna ne Amma ya akayi kika tsira? ina Abbas? waɗannan suwaye? kuma wannan ƙaramun yaron fa??""
Cikin sheshshekar kuka tace"wannan shine Abbas wannan matarsa nawar sai wannan yarinyarsu Hayat wannan kuma miji nane Alhaji tijjani sai yaronda muka haifa Najib, Bamu mutuba sakamakon..................... ... ..............
Labarin tabasu dik yadda Abun yafaru dika palourn saida sukayi hawaye
Godiya daddy yashigama Alhaji tijjani shida babah Akan yarda yataimake rayuwarsu
Alhaji tijjani yace"ai yiwa kaine kuma yanzu munzama ɗaya ba maganar godiya tsakaninmu Amma namatsu naga ƴata Hayat""
Daddy yace"yanzunnan zata dawo banason kowa yagayamata wannan daddaɗan labari da kullum take mafalkin samu nafison taganku kamar A mafalki" nuna su Anwar yayi yace" waɗannan sune iyayen Anwar shikuwa shine wanda Hayat zata Aura dataimakonsa hayat tasamu aiki a higher court kuma yana bata ƙarfin guywa tareda taimakamata gunsamo shaida kan Alhaji garba""
Mamy tace"naji daɗi sosai kuma nagode ubangiji Allah yamaka Albarka"
Da Amin suka ansa shiko sunkuyarda kai yayi saboda kunya
Mamy kam taji yakwanta mataArai
Babah tace"to yanzu ba bare Acikimu danhaka dik mutashi mucigaba da shagali kafin Hayat tadawo
®®®®®®®®®¥¥©©©©
Hayat kuwa tana shiga wani layi bakowa amma saitariƙajin ihun neman taimako
Fitowa tayi tafara dube dube tana tafiya
Saida taɗanyi nisa taƙaraso inda takejin ihun amma bakowa tacikin dube dube duguja ya lallaɓo tabayanta yariƙeta kafin tayi wani ƴunƙuri yashaƙamata wani Abu A hanckarchip ɗinsa Atake tasuma, sauran sukafito suna dariya suka sakata motarsu ɗayan yace'lalle wannan muryar tamuna Amfani wannan film ɗin yayifa ita maitaimako batasan tarkobane" duguja dake driving yafasa dariya"yace aitaga taimako yanzu ai"" dariya sukayi dukansu suka wuce...........
TOFAHHH INA FANSSSS HAYAT KUZO KUTAYATA ADDU'A DAN TAFAƊA TARKON GARBA,, ALLAH SARKI GASHI MAHAIFIYARTA TA BAYYANA AMMA ITAKUMA TA SALWANTA KOYA ZATA KASANCE???🤔🤔🤔
SAIMUN HAƊE A NEXT PAGE FANSS KADA KUMANTA KUYI SHARE KUMA COMMENTSSS
*((((((INATAKI MURNA SISTER NAZLA NA KAMMALA BUK ƊINKI RHADDEMAH LAFIYA ALLAH YAƘARA BASIRA SAI MUNJIKI A NEXT BUK ƊINKI)))))*
My whatsApp number 09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[08/11 7:08 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-*
Page 84 to 85
*STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️*
MONDAY 8/11/2021
NOVEMBER
Harsun soma nisa garwashi yace"ogarh bamu bincike motar taba kasan ko yakamata Abincika koza'samu wasu shaidannun Aciki""
Tsaida mota duga yayi yace"kayi sauri seconda 3 kaca"
TO OGARH
Da gudu yaje yabincika tsaf amma bawata shaida dayasamu wayar ta kawai yagani yaɗauko yadawo
"Ogarh nifa banga komaiba face wannan wayar tata"
Duguja yace"kada kadamu itadakanta zatabamu plash ɗin"
Wani ƙatoton gida suka shiga da ita Awaje gidan tamkar kango amma Aciki ready saidai gidan bakowa kusa dashi domun yanacikin dajine sosai, wani ɗaki mai matiƙar duhu ko tafin hannunka bazaka iya ganiba idan kanaciki kaɗauka darene yatsala amma safiya ce kawai tsabar duhun ɗakin ne Aciki suka sata suka rufe Tin lokacinda suka shaƙamata powedar camer tacire tafaɗi ƙasa.
kiran Alhaji garba duguja yayi yace" ogarh komai ya kammala yanzu haka tananan tana bacci sakamon baƙar honda damukayi amfani da ita gurin kamota''
Cikin dariyar mugunta yace"kunsami wani Abu Amotar kuwa??"
Duguja yace"a'a ogarh wayarta kawai mukasamu"
Alhaji garba yace"fatan bawanda yaganku lokacin aikin ko? kuma kunyi amfani da hular rufe fuska?"
Duguja"eh ogarh itakanta bataga fuskar muba saboda rufe take"
Alhaji garba yace" owk dakyau kada kukasheta amma kada kumata gata kundai gane mainake nufi zanzo amma bayanzuba saboda nasan motsina nakan idan mutane musamman idan Aka sami labarin ɓatarta""
Duguja yace"to ogarh za'ayi komai yadda kake so"
Sallama sukayi yakatse kiran
Alhaji garba kuwa tini yaɗaure Hajiya marwa A wani spicier room dake gidan sai yagadama yakan bata Abinci
Yanzu haka tananan galabaice ruwa takeso yashigo ɗakin
Kuka Auta tasaki tayi gurin daddy tana kukan
dikansu baki sukasaki cikeda mamakin Hayat domun bata taɓa aikata hakan ba "wai meke faruwa da itane ya Anwar?"
Dika maida hankalinsu kan anwar sukayi dayafara magana"A yau shari'ar bata mata kyau bane ankoma ɗagawa kuma Angogemata shaidar da zata bayar A lokacin shiyasama aka ƙara ɗage shari'a gashi kuma cikinku bawanda yaje"
Ajiyar daddy yasauke yace'gaskiyane munada laifi musamman mani banbata goyon bayaba inatsoron rasata itaƙaɗai taragemun A dangi itace kawai nake kalla natina ɗan Uwana wallahi bansan rasata ya ida maganar yana goge hawayenda keƙoƙarin zubomasa Amma zanbata goyon baya 100/100 Akan tajajirce tasamamana Adalci"
Tanashiga ɗakin tawurga wayarta kan gado tacire ɗan ƙaramin have hija ɗin shima tajefar zagayen ɗakin tafara da tinanin dole tasamu mafita tina sunmata formating A laptot ɗinta yasa tace"wallahi bazan barkuba"
Hannayenta tasa tawatse dika turarukan da kejere kan mirrow ɗinta Atake glass ɗin suka yankata jini yafara zuba amma sam bataji zafin yankan zafin zuciyarta yazarce wannan
Jinƙarar fashe fashenda take yasa dikansu sukayo ɗakin dasauri
Zaune dirsha suka sameta Aƙasa tahaɗa kai d guywa tana kuka maitsuma zuciya ga hannunta daji
Sallashinta suka soma bama kamar Anwar daddy yabata goyon bayan taƙara dagewa kan shari'ar tabbas zasuyi nasara ....
Mamy kuwa tindataji news Akan Gurfanar da Alaji garba kotu Atake tamiƙe tsaye tanafaɗin wallahi hayat ce Ashe tana raye tabbas ƴatace murna sosai sukashigay shiknsa Abba ba'a barsa Abayaba dan haryafara nema musu vizar zuwa Abuja saiyazamana washegari hajiya mama ta tashi ba lafiya dole suka fasa tafiya Akawuce Asibiti sukafara jinyarta..............
COMMENTS AND SHARE PLXXXXX FANSSA
My numbers whtsApp 09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[06/11 11:44 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-*
Page 78 to 79
*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM😍) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
Sosai Anwar yake ƙoƙarin samomata manyan information Akan garba ɗin wani babban kindinsa na laifuka Anwar yasami damar sacewa
Haɗuwa yayi da ita A asirce yabata tace"nagode sosai da irin ƙoƙarinda kake akaina da jefa kanka a hatsari dik saboda ni Ɗauko wani plash tayi ajakarta tabashi haɗida file ɗinda yabata tamaidamai tace ka Ajiyesu dika gurinka domun ni nasan Alhaji garba yana bibiyata komai zai iyafaruwa so please koda banan kayi ƙoƙarin gabatardasu sune manyan dika shidarmu kada kayi wasa dasu kuma dan allah kada kayi sake dasu ka tabbata koda babanan kakai wannan gaban Alƙali""
Anwar yace"bama abinda zaifaru dake insha allah amma kicigaba da saka wannan na'urar kan kayanki dik zaki fita ko kina gun aiki wannan zai taimaka Akoda yaushe dansanin wane hali kike ciki""
Insha Allah zankiyaye
Fira sukayi sosai sannan suka rabu
Dik sun hargitsa gidan amma basuga kundinba hankalin Alhaji garba yatashi sosai sai masifa yake
Duguja yace "Alhaji nifa banyarda basa hannun wannan matar takaba dakuma brr, gaskiya A ɗau mataki A kansu""
Tinani garba yafaɗa bayan dogon nazari yace" kanada gaskiya dan kwata kwata yanzu tadaina nunan tsana saiwani jana ajiki take dik da Anbi da yafaru inko hakan yazama gaskiya to tabbas itama bazan saurara mataba ""
Brr, kb ne yashigo shida sabon lauyer da Alhaji yaɗauka sunansa Kamal rabi'u yaƙware sosai kan shari'a har kasashe da dama ake ɗaukarsa.....
COMMENTS AND SHARE FANSSS
my whatsApp number
09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[07/11 11:10 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-* Page 80 to 81
```STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN```
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
7/11/-2021 SUNDAY NOVEMBER
*************-****
Duguja yaƙaraso gaban Alhaji da gate man ɗinsu yana dukansu Alhaji garba yace" meke faruwa haka?
Duguja yace" wallahi wannan munafiki ne shine yabada damar ɗaukar files ɗinda Akayi kuma ko bayan file Angano gawar Alhaji dan narufeta Abu amma nasameta abuɗe nayita bincikene tin lokacin sai yanzu nagano kuma bakowa bace face Matarka Hajiya marwa da wannan file akasamu damar hanaka kujerarka""
Brr, kb ne yashigo palour hankali tashe yace"Alhaji wallahi munacikin matsala yanzu haka brr, tasamu goyon bayan ƙungiyar Human right gashi tanada hujjoji masu ƙarfi wallahi nikam banson rasa Ai kina gashi gobe ne za'ashiga court ""
Alhaji garba yace"tabbas yanzu lokaci yayi naɗaukar mataki duguja kusaceta! inason yau ɗin da yamma Asaceta! yanagama faɗin haka yabar gun ""
Hajiya mama tasami sauƙi sosai kuma har Anbata sallama dan haka gobe sai Abuja....
Su mamy sunshirya sosi sun ɗau hanya jirkinsu yasauka saunshiga mota domun ƙarasawa da tanbaya harsuka ɗau hanya
Dikansu sunzo gida dan yaune Ake wankin Hauwa
Fitowa tayi tasai sauri take mommy tace'"inazakije haka""
Mommy zanƙarɓo wasu ɗinkuna dana bayar ne bazan dadeba naina plaza ne""
To kada kidaɗe kinsan Akwai ayukanda zakiyi kuma su Anwar nanan zuwa da iyayensa banaso suzo basu samekiba
"to mommy bazan jima insha Allah"
Harzata shiga mota tatina wannan camerar da anwar yabata bata jikinta takoka taɗauka
Waya sukayi yagayamata suna hanya
............
COMMENTS AND SHARE FANSSSS PLXXXX
My whatsApp Number
09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[07/11 12:36 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-*
page 82 to 83
*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
SUNDAY 7/11/2021 NOVEMBER
//////©©©©©©©©©|\\\\
………Dai dai jection suka hadu dasu mamy motar hayat tawuce tasu tabi rawong ɗinda tawuce
Mutane ne dayawa Agun su daddy hardasu Anwar sunƙaraso cikin gidan suka shiga dan gate ɗin buɗe yake mamy tace"tabbas nanne kaga Hassan shine ƙanen Hussain tsohon mijina " Ahankali tafito motar daidai lokacin babah tafito dan kiran daddy idanuwanta suka faɗa kan mamy cikin mamaki tace" Saratu dama kina raye???! Hankalin kowa yadawo kansu
dasauri taƙarasa gun babah tarungumeta tana kuka tace''eh ina raye shi yamutu ko? ina ƴata Hayat bata mutuba ko??"
Daddy yace duka muje ciki ba maganar waje bace
Dika palourn sukashiga suka zazzauna hardasu Anwar
Mamy tasake cewa"ina ƴata""
Daddy yace"kwantar da hankalinki ai yanzu komai yawuce tinda harmungano juna hayat tananan lafiya saidai tafita yanzu taje anso ɗinkuna ne Amma ya akayi kika tsira? ina Abbas? waɗannan suwaye? kuma wannan ƙaramun yaron fa??""
Cikin sheshshekar kuka tace"wannan shine Abbas wannan matarsa nawar sai wannan yarinyarsu Hayat wannan kuma miji nane Alhaji tijjani sai yaronda muka haifa Najib, Bamu mutuba sakamakon..................... ... ..............
Labarin tabasu dik yadda Abun yafaru dika palourn saida sukayi hawaye
Godiya daddy yashigama Alhaji tijjani shida babah Akan yarda yataimake rayuwarsu
Alhaji tijjani yace"ai yiwa kaine kuma yanzu munzama ɗaya ba maganar godiya tsakaninmu Amma namatsu naga ƴata Hayat""
Daddy yace"yanzunnan zata dawo banason kowa yagayamata wannan daddaɗan labari da kullum take mafalkin samu nafison taganku kamar A mafalki" nuna su Anwar yayi yace" waɗannan sune iyayen Anwar shikuwa shine wanda Hayat zata Aura dataimakonsa hayat tasamu aiki a higher court kuma yana bata ƙarfin guywa tareda taimakamata gunsamo shaida kan Alhaji garba""
Mamy tace"naji daɗi sosai kuma nagode ubangiji Allah yamaka Albarka"
Da Amin suka ansa shiko sunkuyarda kai yayi saboda kunya
Mamy kam taji yakwanta mataArai
Babah tace"to yanzu ba bare Acikimu danhaka dik mutashi mucigaba da shagali kafin Hayat tadawo
®®®®®®®®®¥¥©©©©
Hayat kuwa tana shiga wani layi bakowa amma saitariƙajin ihun neman taimako
Fitowa tayi tafara dube dube tana tafiya
Saida taɗanyi nisa taƙaraso inda takejin ihun amma bakowa tacikin dube dube duguja ya lallaɓo tabayanta yariƙeta kafin tayi wani ƴunƙuri yashaƙamata wani Abu A hanckarchip ɗinsa Atake tasuma, sauran sukafito suna dariya suka sakata motarsu ɗayan yace'lalle wannan muryar tamuna Amfani wannan film ɗin yayifa ita maitaimako batasan tarkobane" duguja dake driving yafasa dariya"yace aitaga taimako yanzu ai"" dariya sukayi dukansu suka wuce...........
TOFAHHH INA FANSSSS HAYAT KUZO KUTAYATA ADDU'A DAN TAFAƊA TARKON GARBA,, ALLAH SARKI GASHI MAHAIFIYARTA TA BAYYANA AMMA ITAKUMA TA SALWANTA KOYA ZATA KASANCE???🤔🤔🤔
SAIMUN HAƊE A NEXT PAGE FANSS KADA KUMANTA KUYI SHARE KUMA COMMENTSSS
*((((((INATAKI MURNA SISTER NAZLA NA KAMMALA BUK ƊINKI RHADDEMAH LAFIYA ALLAH YAƘARA BASIRA SAI MUNJIKI A NEXT BUK ƊINKI)))))*
My whatsApp number 09030835117 or 07031012948
*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[08/11 7:08 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-*
Page 84 to 85
*STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️*
MONDAY 8/11/2021
NOVEMBER
Harsun soma nisa garwashi yace"ogarh bamu bincike motar taba kasan ko yakamata Abincika koza'samu wasu shaidannun Aciki""
Tsaida mota duga yayi yace"kayi sauri seconda 3 kaca"
TO OGARH
Da gudu yaje yabincika tsaf amma bawata shaida dayasamu wayar ta kawai yagani yaɗauko yadawo
"Ogarh nifa banga komaiba face wannan wayar tata"
Duguja yace"kada kadamu itadakanta zatabamu plash ɗin"
Wani ƙatoton gida suka shiga da ita Awaje gidan tamkar kango amma Aciki ready saidai gidan bakowa kusa dashi domun yanacikin dajine sosai, wani ɗaki mai matiƙar duhu ko tafin hannunka bazaka iya ganiba idan kanaciki kaɗauka darene yatsala amma safiya ce kawai tsabar duhun ɗakin ne Aciki suka sata suka rufe Tin lokacinda suka shaƙamata powedar camer tacire tafaɗi ƙasa.
kiran Alhaji garba duguja yayi yace" ogarh komai ya kammala yanzu haka tananan tana bacci sakamon baƙar honda damukayi amfani da ita gurin kamota''
Cikin dariyar mugunta yace"kunsami wani Abu Amotar kuwa??"
Duguja yace"a'a ogarh wayarta kawai mukasamu"
Alhaji garba yace"fatan bawanda yaganku lokacin aikin ko? kuma kunyi amfani da hular rufe fuska?"
Duguja"eh ogarh itakanta bataga fuskar muba saboda rufe take"
Alhaji garba yace" owk dakyau kada kukasheta amma kada kumata gata kundai gane mainake nufi zanzo amma bayanzuba saboda nasan motsina nakan idan mutane musamman idan Aka sami labarin ɓatarta""
Duguja yace"to ogarh za'ayi komai yadda kake so"
Sallama sukayi yakatse kiran
Alhaji garba kuwa tini yaɗaure Hajiya marwa A wani spicier room dake gidan sai yagadama yakan bata Abinci
Yanzu haka tananan galabaice ruwa takeso yashigo ɗakin