Sashe 5
Naga Rayuwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
BA MAMINA BACE . madadin
inga fuskar mamina kamar yadda nake zato a'a
wata mata na gani fara da alama fulanin dajice
Don naga tsagun fulanin atare da ita sai dai daga
ganin ta ka ga cikakkiyar 'yar duniya ina kallon
yadda umma itama tahau zare ido tana nuna ta
da alama ta shaidata don naji ta ambaci sunanta
da fateema fulani Abbana yayi rubutun da zaiyi
sannan yadago yadubeta fateema munaso muji
dalilinki nacewa ramuwar gayya kikayi kuma
waye ya miki laifi da har kike ikirarin kinyi
ramuwar gayya ta hanyar illata rayuwar yarinyar
da bata san komaiba? .
Azafafe tadubeshi "I dan
kai kamanta abubuwan dasuka faru abaya Imamu
ni bazan manta ba komai yana cikin kwanyata Ba
irin rayuwar da ban fa da ba duka adalilinka da
furucin 'yan kauyenku Imamu wane irin wulakanci
ne banganiba acikin gidanku . duk adalilin nace
inason ka zan aureka..." Tafada tana.Huci
fuskarta ahade tasake cewa ko yanzu kasuwa
tatashi wallahi dan koli yaci riba Abbana yace
"Duk munji fada min dalilinki nasace yarinyar da
kika sa akayi kowa yaji" Taja ajiyar zuciya
sannan ta dubeshi "ya zama dole nafada kodon
duniya tashaida sunanka MAYAUDARI danginka
kuma AZZALUMAI .
"sunana Fateema muhammad
nida iyayena mazauna.Potiskum ne amma cikin
kabilar IBRA munta so matsayin unguwa daya ni
da su Imamu duk da ba wata alaka da take
tsakaninmu saboda kasancewar mahaifina
akabilar Ibra mahaifiyata kuma yar jihar yobe ce
itama sai da aka kai ruwa rana kafin iyayenta su
amince ta,auri babana duk a dalilin kasancewar
sa ba bahaushe ba mahaifina mutum ne mai
nagartattun halaye kowa yashaida hakan Bacin
rai ne yasa yabaro can kabilarsu yadawo
potiskum da zama ya ce mamana acan garinsu
bashida kowa tuni iyayensa suka mutu kuma
bashi da yan uwa sai yan'uba Akwana atashi
cutar ajali ta riski mahaifina bai wani dade yana
ciwo ba yamutu yabarmu da . tarin tashin hankali
saboda duk kauyen ba asonmu Ana haka
kwatsam mahaifiyar mu ita ma tafara cutar ajali
Zuwa lokaci kalilan tace ga garinku nan wannan
mutuwa ta daga hankalinmu nida yayana muftahu
da, kanwata samira shi kenan daga mutuwar
mahaifiyar mu sai rayuwa ta sake juya mana
baya ba wanda yake ta,tamu agarin nan wani
lokacin abincin dazamu ci ma gagarar mu yakeyi
ganin zaman hakan ba zai yiwu ba ya sa ranar
nayanke shawarar shiga gida-gida neman aikatau
Alokacin shekaruna sha biyar Duk gidan da naje
ban samu ba har na sare zankoma gida sai
natuna da gidan maikudin garin wato gidansu
Imamu Atake awajen Zuciyata tayarje min naje
gidansu imamun Nakuwa isa bakin gate din gidan
har mai gadin ya fa ra yimin hargagin bazan
shigaba sai ga mahaifin Imamu nan dattijon arziki
shi ya leko yake tambayar maigadin yadda akayi
maigadi yace Rabu da ita Alhaji irin makarya tan
mutanen ne masu basaja wai aiki tazo nema
kona wanke-wanke Alhaji yadubeni yace baiwar
Allah daga ina kike?
Nayi kasa dakaina nashiga
rattabo.A RAYUWA book 3 part 6
NAGA RAYUWA book 3 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:07
masa daga inda nake Alhaji yagirgiza kai yace
kice yar gidan muhammadu mai hula ko?
Na
daga kai Alhajin yace Allah yajikan muhammadu
mai hula shigo ciki muje wajen hajiyar Tun daga
bakin tsakar gidan nafara jin hargagin fadanta da
alama da ya'yanta take nan take naji zuciyata ta
harba nayi fatan Allah yasa tayi maraba dani
Alhajin da sallama yashiga hakan baisa tarage
zazzaga kwandon masifarta ba tabi ni da kallo
kafin tace lafiya Alhaji wannan bakuwar wace?
sannan yakai duban sa kan Imamu yace Babana
me kayi ne take zazzage maka fada? jinayi
hajiyar tace min ke daga ina ban waye fuskarki ba
Nayi kasa dakaina ina wasa da zoben hannuna
Alhaji yace Aiki take nema na ga kuma kina da
bukatar yar aikin tun da waccan tatafi shiyasa
nace tashigo tsaki tayi takuma zabga min harara
tace yo don ina bukatar yan aiki nace maka yan
mata nake nema? .
Alhaji dasauri yace hajiya
kidai duba marainiya ce diyar muhammadu mai
hula haba ko danaji kace min diyar tubabben
mutumin nan ce shiya sa naga fuskar tayi yanayi
data kabilu. .
To na amince amma da sharadi
idan na samu dattijuwa zata dire min aikina don
ni ba na son kwashe-kwashe cikin kwashe-
kwashen ace har kabilu kawai kajanyo min
jangwan-gwan Nidai farin ciki yamamaye ni danaji
ta yarda ta amince Bawani aiki bane shara ce filin
tsakar gidan sai wanke-Wanke kasancewar matar
gidan mace mai kazar- kazar ba komai take zama
jagwab ayi mataba Da kadan-kadan shakuwa ta
fara shiga tsakanina da imamu wasa-wasa sai
nafara jin matukar son imamu azuciyata wanda
har idan ban ganshi ba banajin dadi Har wata
rana takai natambaye shi da kaina Imamu inajin
soyayyarka araina kaifa? . murmushi ya saki hade
da dage gira daya daga cikin abinda yake sake
burgeni dashi yace fateemah ina matukar sonki
sai dai kafin haduwata dake ina soyayya da wata
yar'uwata Amma hakan bazai hana ni aurenki ba
kidaici gaba da addu'a jikina ne yayi sanyi don
nasan mawuyacin abune hakan yatabbata tunda
dai ya sanar da ni yar'uwarsa ce shikenan na
kaddara azuciyata ba zan auri imamu ba Tafi-
Tafi soyayyar Imamu tana sake . bunkasa
azuciyata duk da ina kokarin naga na yakice
hakan amma abu ya faskara kwatsam wata rana
ina cikin aikin yamma sai naji hajiya tana batun
sa ranar Imamu tana aika yara gida-gida akansu
je sufada Nashiga wani lungu agidan don kuwa ji
nayi hawaye,na surnano min kwatsam sai ga
imamu ya zagayo yakama hannuna muka shiga
dakinsa.
Rarrashin duniya da ban ba ki babu
wanda bai,yimin ba amma na gagara yin shiru har
sai da yayimin alkawarin aure na bayan bikinsa
sannan hankalina ya kwanta Haka inaji ina gani
akashiga gudanar da bikin Imamu duk da zuciyata
na tukukin haka na hakura ina kuma taya imamu
murna Bayan bikin Imamu da amaryarsa sai naji
labarin wai a kano zasu tare, hankalina ya tashi,
amma Imamu yasake jaddada min alkawarin aure
kafin tafiyarsu hakan yakwantar min da hankali
sai dai ko da suka tafi Imamu bai sake
waiwayata ba ko ya zo kuma sai ya yi tahade
min yana wani cin magani harnagaji.
Wani zuwa
da yayi nake tambayarsa ko ya janye kudurinsa
na aurena bawani ja'inja ya shaida.Min eh ya
fasa .
Raina yabaci amma sai nasake tambayarsa
menene dalili? amsar da ya ba ni ta gigitani
domin cewa yayi fatima gaskiya ina matukar son
matata kuma tana jajircewa wajen yi min biyayya
ba na jin zan iya yimata kishiya domin yin hakan
tamkar kawo wata barazanane ga rayuwar
aurenmu zan miki addu'a Allah ya zaba,miki
abinda yafi alheri...." Wani kallo nabishi dashi
hawayen bakin ciki na zubowa akwarmin idona
ahankali na lumshe ido nace Imamu ka cuce ni
sai dai ina maka albishir da komu dade ko mu
jima sai na dau fansa" Wannan dalilin shiyajanyo
min koma wa rayuwar banza Na kuma kaddara, a
Zuciyata sai na yima ramuwar gayya wanda ake
cewa ta fi ta gayya zafi . kwatsam sai muka wayi
gari anshiga har anyi wa kanwata datake bina
fyade, lokacin yayanmu yatafi Lagos.
Nayi kukan
bakin ciki kamar raina zai fita nakuma ja bakina
na tsuke ban gaya wa kowa ba saboda ba na son
zancen ya bazu a garin ina gudun kada sunan mu
yaba ci Al'amarin Allah bayan watanni sai ciki
yabayyana na sa ta agaba tagayamin ko ta gane
fuskarsa take .
Tasanar dani kanin Imamu ne don
yasha yaudararta da kudade tana kin bashi hadin
kai shine ranar dayaga ba kowa agidan yashigo
yakulle ta yayi mata fyade wani ashar nazunduma
sannan namike nazira hijabina ina fadin wallahi
ba a isa ba sai naje hargidansu Imamu tunda dan
kanwar babarsa ne da take riko ita zanje na
sanarwa idan taki ji hukuma tabi mana hakkinmu
Akofar gida nahadu da baban Imamu banbi
takansa ba ina huci ina komai nashige gidan don
kuwa tabbas zuciyata a sama take na bankada
labulen dakin ko sallama banyi ba Hajiyar ta dago
tana kallona ke lafiya? . wane irin iskancine zaki
shigomin ko sallama babu?
Na shaka da yawa
kafin nace Ba alheri ya kawo ni ba nazo nasanar
dake ta'asar da danki ya tafka" Ahanzarce ta
kalleni tace Hmmm ba shakka yanzu na gano
bakin zaren ai wato saboda kin makale yasoki
yaki shine Zaki yimasa sharri?
Ina lura fa da
take- takenki duk binbinin da kika dunga yimasa
ido nazuba miki na ga iya gudun ruwanki.Don
kuwani banga me Imamu zaiyi da diyar da ba
asan asalin ubanta ba..." .
Da sauri na daga mata
hannu"saurara!
Ba zancen Imamu yakawo niba
zancen Hamidan ya kawo ni yaje yadibga ma
kanwata ciki tahanyar fyade kuma wallahi ba zan
yarda ba sai nakai shi ga hukuma" "Kikaishi ga
hukumo ba hukuma ba saboda tsabar sharri yaro
dan shekara sha bakwai zai iya yin ciki?
Kwaje
can inda kuka samu cikinku kuji dashi amma ba
za alikawa dan marayan Allah ba yo dama har ku
din wasu nagari ne ai barewa ba ta gudu danta
yayi rarrafe wayasan asalin ubanku muhammadu
mai hula mutumin da muka ganshi zikau agarin
nan da girmansa har yakarar da nagartarsa... .
"
Lafiya nake jin hayaniya.?Baban Imamu yafada
yana shigowa gidan Hajiya taja tsaki Duk bakai
ka janyo mana wannan shirgin ba ga ta nan ta zo
da sharri wai hamidan yayiwa kanwarta ciki kai
kaji wata tatsuniya yaro dan shekara sha
bakwai..." Alhaji murmushi yayi yace kada ki ja
da ikon Allah yaran yanzu ba irin shaidancin da
ba su sani ba ke dagaske kike ko wasa?
Alhaji
yatambayeni rantsuwa nayi akan cewa dagaske
nake yagirgiza kai "To kinji hajiya .
Sai asan
abinyi Nidai data kai batun nan gahukuma gwara
ayi hakuri adaura musu aure da zarar ta haihu
Hajiya ta zabura "Au me? aure da wa?
inga fuskar mamina kamar yadda nake zato a'a
wata mata na gani fara da alama fulanin dajice
Don naga tsagun fulanin atare da ita sai dai daga
ganin ta ka ga cikakkiyar 'yar duniya ina kallon
yadda umma itama tahau zare ido tana nuna ta
da alama ta shaidata don naji ta ambaci sunanta
da fateema fulani Abbana yayi rubutun da zaiyi
sannan yadago yadubeta fateema munaso muji
dalilinki nacewa ramuwar gayya kikayi kuma
waye ya miki laifi da har kike ikirarin kinyi
ramuwar gayya ta hanyar illata rayuwar yarinyar
da bata san komaiba? .
Azafafe tadubeshi "I dan
kai kamanta abubuwan dasuka faru abaya Imamu
ni bazan manta ba komai yana cikin kwanyata Ba
irin rayuwar da ban fa da ba duka adalilinka da
furucin 'yan kauyenku Imamu wane irin wulakanci
ne banganiba acikin gidanku . duk adalilin nace
inason ka zan aureka..." Tafada tana.Huci
fuskarta ahade tasake cewa ko yanzu kasuwa
tatashi wallahi dan koli yaci riba Abbana yace
"Duk munji fada min dalilinki nasace yarinyar da
kika sa akayi kowa yaji" Taja ajiyar zuciya
sannan ta dubeshi "ya zama dole nafada kodon
duniya tashaida sunanka MAYAUDARI danginka
kuma AZZALUMAI .
"sunana Fateema muhammad
nida iyayena mazauna.Potiskum ne amma cikin
kabilar IBRA munta so matsayin unguwa daya ni
da su Imamu duk da ba wata alaka da take
tsakaninmu saboda kasancewar mahaifina
akabilar Ibra mahaifiyata kuma yar jihar yobe ce
itama sai da aka kai ruwa rana kafin iyayenta su
amince ta,auri babana duk a dalilin kasancewar
sa ba bahaushe ba mahaifina mutum ne mai
nagartattun halaye kowa yashaida hakan Bacin
rai ne yasa yabaro can kabilarsu yadawo
potiskum da zama ya ce mamana acan garinsu
bashida kowa tuni iyayensa suka mutu kuma
bashi da yan uwa sai yan'uba Akwana atashi
cutar ajali ta riski mahaifina bai wani dade yana
ciwo ba yamutu yabarmu da . tarin tashin hankali
saboda duk kauyen ba asonmu Ana haka
kwatsam mahaifiyar mu ita ma tafara cutar ajali
Zuwa lokaci kalilan tace ga garinku nan wannan
mutuwa ta daga hankalinmu nida yayana muftahu
da, kanwata samira shi kenan daga mutuwar
mahaifiyar mu sai rayuwa ta sake juya mana
baya ba wanda yake ta,tamu agarin nan wani
lokacin abincin dazamu ci ma gagarar mu yakeyi
ganin zaman hakan ba zai yiwu ba ya sa ranar
nayanke shawarar shiga gida-gida neman aikatau
Alokacin shekaruna sha biyar Duk gidan da naje
ban samu ba har na sare zankoma gida sai
natuna da gidan maikudin garin wato gidansu
Imamu Atake awajen Zuciyata tayarje min naje
gidansu imamun Nakuwa isa bakin gate din gidan
har mai gadin ya fa ra yimin hargagin bazan
shigaba sai ga mahaifin Imamu nan dattijon arziki
shi ya leko yake tambayar maigadin yadda akayi
maigadi yace Rabu da ita Alhaji irin makarya tan
mutanen ne masu basaja wai aiki tazo nema
kona wanke-wanke Alhaji yadubeni yace baiwar
Allah daga ina kike?
Nayi kasa dakaina nashiga
rattabo.A RAYUWA book 3 part 6
NAGA RAYUWA book 3 part 6
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:07
masa daga inda nake Alhaji yagirgiza kai yace
kice yar gidan muhammadu mai hula ko?
Na
daga kai Alhajin yace Allah yajikan muhammadu
mai hula shigo ciki muje wajen hajiyar Tun daga
bakin tsakar gidan nafara jin hargagin fadanta da
alama da ya'yanta take nan take naji zuciyata ta
harba nayi fatan Allah yasa tayi maraba dani
Alhajin da sallama yashiga hakan baisa tarage
zazzaga kwandon masifarta ba tabi ni da kallo
kafin tace lafiya Alhaji wannan bakuwar wace?
sannan yakai duban sa kan Imamu yace Babana
me kayi ne take zazzage maka fada? jinayi
hajiyar tace min ke daga ina ban waye fuskarki ba
Nayi kasa dakaina ina wasa da zoben hannuna
Alhaji yace Aiki take nema na ga kuma kina da
bukatar yar aikin tun da waccan tatafi shiyasa
nace tashigo tsaki tayi takuma zabga min harara
tace yo don ina bukatar yan aiki nace maka yan
mata nake nema? .
Alhaji dasauri yace hajiya
kidai duba marainiya ce diyar muhammadu mai
hula haba ko danaji kace min diyar tubabben
mutumin nan ce shiya sa naga fuskar tayi yanayi
data kabilu. .
To na amince amma da sharadi
idan na samu dattijuwa zata dire min aikina don
ni ba na son kwashe-kwashe cikin kwashe-
kwashen ace har kabilu kawai kajanyo min
jangwan-gwan Nidai farin ciki yamamaye ni danaji
ta yarda ta amince Bawani aiki bane shara ce filin
tsakar gidan sai wanke-Wanke kasancewar matar
gidan mace mai kazar- kazar ba komai take zama
jagwab ayi mataba Da kadan-kadan shakuwa ta
fara shiga tsakanina da imamu wasa-wasa sai
nafara jin matukar son imamu azuciyata wanda
har idan ban ganshi ba banajin dadi Har wata
rana takai natambaye shi da kaina Imamu inajin
soyayyarka araina kaifa? . murmushi ya saki hade
da dage gira daya daga cikin abinda yake sake
burgeni dashi yace fateemah ina matukar sonki
sai dai kafin haduwata dake ina soyayya da wata
yar'uwata Amma hakan bazai hana ni aurenki ba
kidaici gaba da addu'a jikina ne yayi sanyi don
nasan mawuyacin abune hakan yatabbata tunda
dai ya sanar da ni yar'uwarsa ce shikenan na
kaddara azuciyata ba zan auri imamu ba Tafi-
Tafi soyayyar Imamu tana sake . bunkasa
azuciyata duk da ina kokarin naga na yakice
hakan amma abu ya faskara kwatsam wata rana
ina cikin aikin yamma sai naji hajiya tana batun
sa ranar Imamu tana aika yara gida-gida akansu
je sufada Nashiga wani lungu agidan don kuwa ji
nayi hawaye,na surnano min kwatsam sai ga
imamu ya zagayo yakama hannuna muka shiga
dakinsa.
Rarrashin duniya da ban ba ki babu
wanda bai,yimin ba amma na gagara yin shiru har
sai da yayimin alkawarin aure na bayan bikinsa
sannan hankalina ya kwanta Haka inaji ina gani
akashiga gudanar da bikin Imamu duk da zuciyata
na tukukin haka na hakura ina kuma taya imamu
murna Bayan bikin Imamu da amaryarsa sai naji
labarin wai a kano zasu tare, hankalina ya tashi,
amma Imamu yasake jaddada min alkawarin aure
kafin tafiyarsu hakan yakwantar min da hankali
sai dai ko da suka tafi Imamu bai sake
waiwayata ba ko ya zo kuma sai ya yi tahade
min yana wani cin magani harnagaji.
Wani zuwa
da yayi nake tambayarsa ko ya janye kudurinsa
na aurena bawani ja'inja ya shaida.Min eh ya
fasa .
Raina yabaci amma sai nasake tambayarsa
menene dalili? amsar da ya ba ni ta gigitani
domin cewa yayi fatima gaskiya ina matukar son
matata kuma tana jajircewa wajen yi min biyayya
ba na jin zan iya yimata kishiya domin yin hakan
tamkar kawo wata barazanane ga rayuwar
aurenmu zan miki addu'a Allah ya zaba,miki
abinda yafi alheri...." Wani kallo nabishi dashi
hawayen bakin ciki na zubowa akwarmin idona
ahankali na lumshe ido nace Imamu ka cuce ni
sai dai ina maka albishir da komu dade ko mu
jima sai na dau fansa" Wannan dalilin shiyajanyo
min koma wa rayuwar banza Na kuma kaddara, a
Zuciyata sai na yima ramuwar gayya wanda ake
cewa ta fi ta gayya zafi . kwatsam sai muka wayi
gari anshiga har anyi wa kanwata datake bina
fyade, lokacin yayanmu yatafi Lagos.
Nayi kukan
bakin ciki kamar raina zai fita nakuma ja bakina
na tsuke ban gaya wa kowa ba saboda ba na son
zancen ya bazu a garin ina gudun kada sunan mu
yaba ci Al'amarin Allah bayan watanni sai ciki
yabayyana na sa ta agaba tagayamin ko ta gane
fuskarsa take .
Tasanar dani kanin Imamu ne don
yasha yaudararta da kudade tana kin bashi hadin
kai shine ranar dayaga ba kowa agidan yashigo
yakulle ta yayi mata fyade wani ashar nazunduma
sannan namike nazira hijabina ina fadin wallahi
ba a isa ba sai naje hargidansu Imamu tunda dan
kanwar babarsa ne da take riko ita zanje na
sanarwa idan taki ji hukuma tabi mana hakkinmu
Akofar gida nahadu da baban Imamu banbi
takansa ba ina huci ina komai nashige gidan don
kuwa tabbas zuciyata a sama take na bankada
labulen dakin ko sallama banyi ba Hajiyar ta dago
tana kallona ke lafiya? . wane irin iskancine zaki
shigomin ko sallama babu?
Na shaka da yawa
kafin nace Ba alheri ya kawo ni ba nazo nasanar
dake ta'asar da danki ya tafka" Ahanzarce ta
kalleni tace Hmmm ba shakka yanzu na gano
bakin zaren ai wato saboda kin makale yasoki
yaki shine Zaki yimasa sharri?
Ina lura fa da
take- takenki duk binbinin da kika dunga yimasa
ido nazuba miki na ga iya gudun ruwanki.Don
kuwani banga me Imamu zaiyi da diyar da ba
asan asalin ubanta ba..." .
Da sauri na daga mata
hannu"saurara!
Ba zancen Imamu yakawo niba
zancen Hamidan ya kawo ni yaje yadibga ma
kanwata ciki tahanyar fyade kuma wallahi ba zan
yarda ba sai nakai shi ga hukuma" "Kikaishi ga
hukumo ba hukuma ba saboda tsabar sharri yaro
dan shekara sha bakwai zai iya yin ciki?
Kwaje
can inda kuka samu cikinku kuji dashi amma ba
za alikawa dan marayan Allah ba yo dama har ku
din wasu nagari ne ai barewa ba ta gudu danta
yayi rarrafe wayasan asalin ubanku muhammadu
mai hula mutumin da muka ganshi zikau agarin
nan da girmansa har yakarar da nagartarsa... .
"
Lafiya nake jin hayaniya.?Baban Imamu yafada
yana shigowa gidan Hajiya taja tsaki Duk bakai
ka janyo mana wannan shirgin ba ga ta nan ta zo
da sharri wai hamidan yayiwa kanwarta ciki kai
kaji wata tatsuniya yaro dan shekara sha
bakwai..." Alhaji murmushi yayi yace kada ki ja
da ikon Allah yaran yanzu ba irin shaidancin da
ba su sani ba ke dagaske kike ko wasa?
Alhaji
yatambayeni rantsuwa nayi akan cewa dagaske
nake yagirgiza kai "To kinji hajiya .
Sai asan
abinyi Nidai data kai batun nan gahukuma gwara
ayi hakuri adaura musu aure da zarar ta haihu
Hajiya ta zabura "Au me? aure da wa?