Sashe 4
Naga Rayuwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
KISHI MASIFA NE . ni
kaina kuma na san ina da matsanan cin kishi don
haka na sake damkewa araina na rabu da auren
Uztas har abada koda soyayyarsa zata zama
ajalina Azaune nasa mu ummana afalo ita da
shany mamakine yayi matukar ka ma ni danaga
shany da yan'uwanta kamar umma ta sani
tashiga rattabo min bayani Ga shany nan da yan
uwanta Abbankine ya kawosu suzauna kafin
agama shari'a asan yadda za ayi dasu murmushi
kawai nasakar musu nashige dakina saboda sam
bana jin dadi aduk sanda natuno mamina nakuma
tuno Uztas da shegiyar matarsa sai naji tamkar
na sa kuka sai yamma sannan na fito daga, daki
bayan da sakon Abbana ya sameni akan yanason
ganina Da sallama nashiga falon abbana ya amsa
cikin walwala da sakin fuska na durkusa agefe
"Kinga yan uwa ankawo miki ko?
Don Allah
kidage wajen koyar dasu . addini don nalura babu
batun sanin addini a al'amarinsu sonake koda
angama shari'ar na roki alfarma gwamnati tabar
min rikonsu koda yakasance shany ba 'ya ta bace
balle ina ji ajikina Aysha su zama tamkar
yan'uwanki kada kiyi la'akari da laifin dasuka
aikata a baya duk ba laifinsu bane idan da ma
mai laifin bai wuce uwar rikon suba,Nadaga kaina
nace "Insha Allah abba zan kokarta yauwa aysha
nagode na sanke diyar albarkace wai yakukayi da
mijin ki batun komawarki? shiru nayi nakuma
sunkuyar da kai na ce Abba bazan.Koma ba Abba
yayi saurin zaro ido yace meyasa ayshata?
Nadan sake sunkuyar dakaina kafin nace Abba
lokacin da abin yafaru ba irin kyara da hanta rar
da baiminba duk ba ma wannan ba Abba gaskiya
indai zaku kyaleni nafi kaunar na zurfafa ilimina
shiru Abba yayi sai can yace shikenan.Aysha
bazanso takura miki akaro na biyu ba kije Allah
yazaba abinda yafi alkhairi.Tun daga ranar naja
su shany ajikina nake koya musu al'amuran
addini don nalura babu abinda suka sani idan dai
ba boko ba don kam sosai na . lura sudin kwarine
aharkar boko don shany idan tana turanci yadda
kasan baturiyar ingila tsabar kwarewa har
mamakin tanake yi idan naji tacanja harshen ta
Zuwa turanci wanda yake da dadin sauraro mun
shaku sosai kuma Abbana yawadata su da suturu
iri-Iri nima kuma na basu nawa idan muka zauna
waje daya da shany bazaka taba bambance muba
sai dai ita tana da rawar kai kuma ni ina da
tawadar Allah agefen kuma tuna ita kuwa akasan
habarta take dashi Idan suna ba ni labarin irin
damfarar da Atine ta sa su ina tausaya musu
matuka da gaske Atine ta cucesu sai dai abu
daya ne yan group dinsu ba su yarda dashiba
shine keta musu haddi har yanzu suna nan a
matsayinsu na yan mata cikakku ta wannan
bangaren kam na sa ra musu don bakaramar
dabara sukayi ba don budurcin mace shine abin
tinkahonta kuma babban jarinta Bayan ta gama
bani labarin nace Amma an taba kawo min wani
hotonki da anyi tsammanin nice (na ba ta
labarin) nace kusan dai nace a tsirara kike
ahoton.Murmushi suka saka gaba dayansu
sannan shany tace ina . yaudarar maza da jikina
saboda nasan ina da diri mai kyau sai ka
sakankance barci ya dauke ka sai mu yashe ka
tas mutafi haka nan sukayi tabani labarinsu na
Al'ajabi nayi na dariya kuwa na saki murmushi .
*** *** **** .
KOTU .
Ranar da aka koma kotu
wannan karon cikar haryafi na kullum don mutane
abin ba a magana ba dauki lokaci sosai ba Alkali
Abbana yazo aka fara wata shari'ar kafin azo
kantasu shany dasuke tsaye a layi reras cikin
shigar mutunci da ta dawo musu da martabarsu
da mutuncinsu na ya'yamata bayan dogayen
jawabai da Abbana ya bayar dangane da shari'ar
da aka guda nar sannan yadubi Atine yace
Dafatan atine kin gamsu da abinda kika fada?
Atine ta daga kai kamar kadan garuwa wannan
karon jikinta yayi sanyi sosai da alama ta hango
ba ta da mafita kokadan Abbana yadanyi rubuce
rubuce sannan yadago yadubi dandazon jama'ar
da suke kotun yace, "A sakamakon bincike da aka
gudanar kotu tabinciko likitan da yayi cinikin
yarinyar da ake kira SHANY sannan har ila yau
kotu ta binciko matar datayi.novels / NAGA RAYUWA book 3 part 5
NAGA RAYUWA book 3 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:05
jagorancin cinikin..." Sosai hantar cikina ta kada
don babu makawa nasan mamina ce don ban
ganta awajen ba babu mamaki tana can saye
acikin wani wajen Abbana yakalli dansanda
[police] yace Ashigo da likita kafin azo da matar
ko minti biyu ba ayiba police din yashigo da
likitan wani shirgegen kato baki-kirin da alama ba
bahaushe bane yazo kuwa yahau kan step din
fuskarsa tacika da furfura alamar yafara tsufa ya
tsaya shirim dashi Azuciyata nace cikakken mugu
Abbana yadago yana kallonsa nasan yana
mamakin tsananin muguntarsa ne naraba ya
da,uwa tana cikin jinin haihuwa Abbana yayi
gyaran murya kafin yace kaine Dr.Emmanuel? .
yadaga kai alamar eh Amsa nakeso naji da baki
ko baka jin.Hausa? inaji sosai ma muryarsa
tangararan tamkar bahaushen asali "menene
dalilinka na Siyarwa da waccan matar jaririya
tuntana cikin jinin haihuwa? sannan kuma muna
son mu san yarinyar yar waye? . zare ido yafarayi
da alama baisan dalilin da aka kaso.Shiba kenan
ya kuma dubi Atine sukayi kallon-kallo Abbana
kuwa ya daka masa tsawa hade da fadin . kai
muke sauraro! ina da record din komai agurina
don haka idan kana shirin yin karya ne kashirya
ta dakyau don kuwa ina da labarin komai ina dai
so ne kawai ka gaskata dakanka Emanuel yayarfe
gumi sannan yadago a sanyaye "yace tabbas da
na san wannan ranar za ta zo daban
aikata,abinda na aikata ba kaicona ni Ema ina
cikin tarin dana sani dana biyewa son zuciya yau
gashi yacillani cikin kogin nadama .
" "sunana
Dr.Emmanuel ina aiki ne a nashe specialist
hospital tun tasowata na kasance mutumne ni
mai matukar son kudi hakan yasa sam banida
wani tunani sai na hanyar da kudi zasu shigomin
"Ba na manta wata rana data kasance ranar
lahadi ina zaune agidana dayake Ring Road,nayi
baki ba wasu baki bane sai wannan matar
yanuna Atine da ita da wata mata da ake cewa .
HAJIYA FATEEMAH" .
Shikenan tatabbata .
MAMINA CE! . gaba na yasake faduwa jin gashi
sunanta ma ya bayyana Amma kuma ai fateema
da yawa da sauri nadaga nakalleshi jin yaci gaba
da labarin "Nayi matukar murna da zuwansu don
kuwa fateema akwai alheri ni likitan gidansu
babansu ne ALHAJI MUHAMMAD" Dasauri nadafe
kirjina donkuwa shikenan tafaru takare wallahi
maminace Allah sarki MAMINA why.? . meyasa
kika aikata hakan duk tarin alherinki agareni? .
Likita yaci gaba "Naba su lemo da ruwa sannan
na zauna ina fuskantar su don son sanin mene ne
yake tafe dasu bayan sun dan sha drinks din
sannan ita fateema ta dubeni tace Dr.ema shin
kasan dalilin Ziyarar damuka kawo maka yau? na
girgiza kai Akwai wata mata datake zuwa
asbitinku awo Abinda nakeso dakai da zarar
tahaihu kazare dan ko yar ka saka matacce idan
ansamu idan kuma ba a samu ba kasan dai
dabarar dakayi kasace abinda tahaifa ba ta re
da,kowa ya sani ba zaka yi wannan aiki akan
naira miliyan biyu Da sauri na zaro ido jin yawan
makudan kudi bakina a sake na sake maimaita
sunan batare da ba ta lokaci ba na amince da
bukatarsu Nakuma tambayi sunan matar batare
da bata lokaciba suka sanar da .
MATAR IMAM
KHALIL .
A take nagane ta don ni nake mata awo
da kaina nadaukar musu alkawarin ANYI
ANGAMA" Sam ji nayi na daina gani saboda
wannan.rikitaccen al'amari daya dumfaroni don
kuwa yanzu yawuce zargi tabbas,mamina ce
da,hannu dumu-dumu awannan KUNGURMIN
LAIFIN umma nahango tamike tsaye tana zare ido
kai duk . yayyena ma mike war sukayi yayin da
naga Abbana yana ta sakin murmushi nayi
mamaki matuka lallai ko ya ya kuke da kishiya ka
guji sharrinta Na ayyana araina hawayen tausayin
iyayena ya sulmiyo min daga ida nuna Abbana
cikin matukar hade rai yadaka wa Emmanuel
tsawa ina jinka! .
Emmanuel kuwa yaci gaba da
ba da labarin mai kamar almara "Ba ta dau lokaci
tana zuwa awo ba rana daya aka kawota tana
nakuda wanda kafin lokacin idanuwana suna kan
masu labor.Na sha alwashin ko kashe wani jaririn
sai naje nasaka mata na dauki nata kuma naje
dakin jarirai wanda iyayensu suke guduwa suna
barinsu ko dai na saci na wani ko ma ya nidai
burina kawai kudi da murna ta na karbeta kasan
cewarta matar manya yasa na kaita special room
nakuma hana kowa shiga Ta sha matukar wahala
harta fita hayyacinta kusan awa biyu daga bisani
tahaifi yayanta yan biyu MATA ZALLA Tausayi ta
bani ganin irin wahalar da tasha hakan yasa
nabar mata 'ya daya ina murna ganin.Allah ya
taimakeni na gudu da daya ba tare da sanin ta ba
don lokacin hankalinta .
Baya jikinta Bayan wani
lokaci sukazo suka amshe ta, sai dai nasanar
dasu gaskiya cewa yan biyu tahaifa sai dai ina
kokarin dauke dayar wani likita yashigo haka
yasa tilas da daya natsira wannan shine iya
gaskiyar abinda nasani" Gaba daya kotun aka
dauki kabbara bayan sauraren wannan abin
Al'ajabi Bayan rubuce- rubuce da Abbana yayi ya
umarci wani police yashigo da fateema zuciyata
taci gaba da bugu tamkar zata faso kirjina ta fito
nakumayi saurin sunkuyar da kaina don sam ba
naso nayi ido biyu da MAMINA acikin wannan
yanayin cikin wani zumbulelen hijabi MAMINA
take da kuma nikab afuskarta takuma rufe kirif
dashi Alama ce ta cewa ba ta muradin aga
fuskarta Abbana yadan dube ta ya girgiza kai
ahankali bakinsa yayi furucin .
FATEEMA
MUHAMMAD wanda muryarsa bata bayyanaba
sannan yaja ajiyar zuciya yace Fateema zanso
kiyiwa kotu cikakken bayani da dalilin daya sa
kikayi silar da aka sace diyar mutane tun tana
cikin jinin haihuwa?
"Bakomai yaja ba sai .
RAMUWAR GAYYA .
Tafada da dakakkiyar
muryarta .
Abbana yajinjina kai Ramuwar gayya
kamar ya ya? inaso kiyi wa kotu karin
gamsasshen bayani hannu tasa tayaye nikab din
da yake fuskarta Atake na zabura na mike wa na
gani?
Hamdala nayi ga sarki Allah alokacin
danayi arba da ita .
kaina kuma na san ina da matsanan cin kishi don
haka na sake damkewa araina na rabu da auren
Uztas har abada koda soyayyarsa zata zama
ajalina Azaune nasa mu ummana afalo ita da
shany mamakine yayi matukar ka ma ni danaga
shany da yan'uwanta kamar umma ta sani
tashiga rattabo min bayani Ga shany nan da yan
uwanta Abbankine ya kawosu suzauna kafin
agama shari'a asan yadda za ayi dasu murmushi
kawai nasakar musu nashige dakina saboda sam
bana jin dadi aduk sanda natuno mamina nakuma
tuno Uztas da shegiyar matarsa sai naji tamkar
na sa kuka sai yamma sannan na fito daga, daki
bayan da sakon Abbana ya sameni akan yanason
ganina Da sallama nashiga falon abbana ya amsa
cikin walwala da sakin fuska na durkusa agefe
"Kinga yan uwa ankawo miki ko?
Don Allah
kidage wajen koyar dasu . addini don nalura babu
batun sanin addini a al'amarinsu sonake koda
angama shari'ar na roki alfarma gwamnati tabar
min rikonsu koda yakasance shany ba 'ya ta bace
balle ina ji ajikina Aysha su zama tamkar
yan'uwanki kada kiyi la'akari da laifin dasuka
aikata a baya duk ba laifinsu bane idan da ma
mai laifin bai wuce uwar rikon suba,Nadaga kaina
nace "Insha Allah abba zan kokarta yauwa aysha
nagode na sanke diyar albarkace wai yakukayi da
mijin ki batun komawarki? shiru nayi nakuma
sunkuyar da kai na ce Abba bazan.Koma ba Abba
yayi saurin zaro ido yace meyasa ayshata?
Nadan sake sunkuyar dakaina kafin nace Abba
lokacin da abin yafaru ba irin kyara da hanta rar
da baiminba duk ba ma wannan ba Abba gaskiya
indai zaku kyaleni nafi kaunar na zurfafa ilimina
shiru Abba yayi sai can yace shikenan.Aysha
bazanso takura miki akaro na biyu ba kije Allah
yazaba abinda yafi alkhairi.Tun daga ranar naja
su shany ajikina nake koya musu al'amuran
addini don nalura babu abinda suka sani idan dai
ba boko ba don kam sosai na . lura sudin kwarine
aharkar boko don shany idan tana turanci yadda
kasan baturiyar ingila tsabar kwarewa har
mamakin tanake yi idan naji tacanja harshen ta
Zuwa turanci wanda yake da dadin sauraro mun
shaku sosai kuma Abbana yawadata su da suturu
iri-Iri nima kuma na basu nawa idan muka zauna
waje daya da shany bazaka taba bambance muba
sai dai ita tana da rawar kai kuma ni ina da
tawadar Allah agefen kuma tuna ita kuwa akasan
habarta take dashi Idan suna ba ni labarin irin
damfarar da Atine ta sa su ina tausaya musu
matuka da gaske Atine ta cucesu sai dai abu
daya ne yan group dinsu ba su yarda dashiba
shine keta musu haddi har yanzu suna nan a
matsayinsu na yan mata cikakku ta wannan
bangaren kam na sa ra musu don bakaramar
dabara sukayi ba don budurcin mace shine abin
tinkahonta kuma babban jarinta Bayan ta gama
bani labarin nace Amma an taba kawo min wani
hotonki da anyi tsammanin nice (na ba ta
labarin) nace kusan dai nace a tsirara kike
ahoton.Murmushi suka saka gaba dayansu
sannan shany tace ina . yaudarar maza da jikina
saboda nasan ina da diri mai kyau sai ka
sakankance barci ya dauke ka sai mu yashe ka
tas mutafi haka nan sukayi tabani labarinsu na
Al'ajabi nayi na dariya kuwa na saki murmushi .
*** *** **** .
KOTU .
Ranar da aka koma kotu
wannan karon cikar haryafi na kullum don mutane
abin ba a magana ba dauki lokaci sosai ba Alkali
Abbana yazo aka fara wata shari'ar kafin azo
kantasu shany dasuke tsaye a layi reras cikin
shigar mutunci da ta dawo musu da martabarsu
da mutuncinsu na ya'yamata bayan dogayen
jawabai da Abbana ya bayar dangane da shari'ar
da aka guda nar sannan yadubi Atine yace
Dafatan atine kin gamsu da abinda kika fada?
Atine ta daga kai kamar kadan garuwa wannan
karon jikinta yayi sanyi sosai da alama ta hango
ba ta da mafita kokadan Abbana yadanyi rubuce
rubuce sannan yadago yadubi dandazon jama'ar
da suke kotun yace, "A sakamakon bincike da aka
gudanar kotu tabinciko likitan da yayi cinikin
yarinyar da ake kira SHANY sannan har ila yau
kotu ta binciko matar datayi.novels / NAGA RAYUWA book 3 part 5
NAGA RAYUWA book 3 part 5
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:05
jagorancin cinikin..." Sosai hantar cikina ta kada
don babu makawa nasan mamina ce don ban
ganta awajen ba babu mamaki tana can saye
acikin wani wajen Abbana yakalli dansanda
[police] yace Ashigo da likita kafin azo da matar
ko minti biyu ba ayiba police din yashigo da
likitan wani shirgegen kato baki-kirin da alama ba
bahaushe bane yazo kuwa yahau kan step din
fuskarsa tacika da furfura alamar yafara tsufa ya
tsaya shirim dashi Azuciyata nace cikakken mugu
Abbana yadago yana kallonsa nasan yana
mamakin tsananin muguntarsa ne naraba ya
da,uwa tana cikin jinin haihuwa Abbana yayi
gyaran murya kafin yace kaine Dr.Emmanuel? .
yadaga kai alamar eh Amsa nakeso naji da baki
ko baka jin.Hausa? inaji sosai ma muryarsa
tangararan tamkar bahaushen asali "menene
dalilinka na Siyarwa da waccan matar jaririya
tuntana cikin jinin haihuwa? sannan kuma muna
son mu san yarinyar yar waye? . zare ido yafarayi
da alama baisan dalilin da aka kaso.Shiba kenan
ya kuma dubi Atine sukayi kallon-kallo Abbana
kuwa ya daka masa tsawa hade da fadin . kai
muke sauraro! ina da record din komai agurina
don haka idan kana shirin yin karya ne kashirya
ta dakyau don kuwa ina da labarin komai ina dai
so ne kawai ka gaskata dakanka Emanuel yayarfe
gumi sannan yadago a sanyaye "yace tabbas da
na san wannan ranar za ta zo daban
aikata,abinda na aikata ba kaicona ni Ema ina
cikin tarin dana sani dana biyewa son zuciya yau
gashi yacillani cikin kogin nadama .
" "sunana
Dr.Emmanuel ina aiki ne a nashe specialist
hospital tun tasowata na kasance mutumne ni
mai matukar son kudi hakan yasa sam banida
wani tunani sai na hanyar da kudi zasu shigomin
"Ba na manta wata rana data kasance ranar
lahadi ina zaune agidana dayake Ring Road,nayi
baki ba wasu baki bane sai wannan matar
yanuna Atine da ita da wata mata da ake cewa .
HAJIYA FATEEMAH" .
Shikenan tatabbata .
MAMINA CE! . gaba na yasake faduwa jin gashi
sunanta ma ya bayyana Amma kuma ai fateema
da yawa da sauri nadaga nakalleshi jin yaci gaba
da labarin "Nayi matukar murna da zuwansu don
kuwa fateema akwai alheri ni likitan gidansu
babansu ne ALHAJI MUHAMMAD" Dasauri nadafe
kirjina donkuwa shikenan tafaru takare wallahi
maminace Allah sarki MAMINA why.? . meyasa
kika aikata hakan duk tarin alherinki agareni? .
Likita yaci gaba "Naba su lemo da ruwa sannan
na zauna ina fuskantar su don son sanin mene ne
yake tafe dasu bayan sun dan sha drinks din
sannan ita fateema ta dubeni tace Dr.ema shin
kasan dalilin Ziyarar damuka kawo maka yau? na
girgiza kai Akwai wata mata datake zuwa
asbitinku awo Abinda nakeso dakai da zarar
tahaihu kazare dan ko yar ka saka matacce idan
ansamu idan kuma ba a samu ba kasan dai
dabarar dakayi kasace abinda tahaifa ba ta re
da,kowa ya sani ba zaka yi wannan aiki akan
naira miliyan biyu Da sauri na zaro ido jin yawan
makudan kudi bakina a sake na sake maimaita
sunan batare da ba ta lokaci ba na amince da
bukatarsu Nakuma tambayi sunan matar batare
da bata lokaciba suka sanar da .
MATAR IMAM
KHALIL .
A take nagane ta don ni nake mata awo
da kaina nadaukar musu alkawarin ANYI
ANGAMA" Sam ji nayi na daina gani saboda
wannan.rikitaccen al'amari daya dumfaroni don
kuwa yanzu yawuce zargi tabbas,mamina ce
da,hannu dumu-dumu awannan KUNGURMIN
LAIFIN umma nahango tamike tsaye tana zare ido
kai duk . yayyena ma mike war sukayi yayin da
naga Abbana yana ta sakin murmushi nayi
mamaki matuka lallai ko ya ya kuke da kishiya ka
guji sharrinta Na ayyana araina hawayen tausayin
iyayena ya sulmiyo min daga ida nuna Abbana
cikin matukar hade rai yadaka wa Emmanuel
tsawa ina jinka! .
Emmanuel kuwa yaci gaba da
ba da labarin mai kamar almara "Ba ta dau lokaci
tana zuwa awo ba rana daya aka kawota tana
nakuda wanda kafin lokacin idanuwana suna kan
masu labor.Na sha alwashin ko kashe wani jaririn
sai naje nasaka mata na dauki nata kuma naje
dakin jarirai wanda iyayensu suke guduwa suna
barinsu ko dai na saci na wani ko ma ya nidai
burina kawai kudi da murna ta na karbeta kasan
cewarta matar manya yasa na kaita special room
nakuma hana kowa shiga Ta sha matukar wahala
harta fita hayyacinta kusan awa biyu daga bisani
tahaifi yayanta yan biyu MATA ZALLA Tausayi ta
bani ganin irin wahalar da tasha hakan yasa
nabar mata 'ya daya ina murna ganin.Allah ya
taimakeni na gudu da daya ba tare da sanin ta ba
don lokacin hankalinta .
Baya jikinta Bayan wani
lokaci sukazo suka amshe ta, sai dai nasanar
dasu gaskiya cewa yan biyu tahaifa sai dai ina
kokarin dauke dayar wani likita yashigo haka
yasa tilas da daya natsira wannan shine iya
gaskiyar abinda nasani" Gaba daya kotun aka
dauki kabbara bayan sauraren wannan abin
Al'ajabi Bayan rubuce- rubuce da Abbana yayi ya
umarci wani police yashigo da fateema zuciyata
taci gaba da bugu tamkar zata faso kirjina ta fito
nakumayi saurin sunkuyar da kaina don sam ba
naso nayi ido biyu da MAMINA acikin wannan
yanayin cikin wani zumbulelen hijabi MAMINA
take da kuma nikab afuskarta takuma rufe kirif
dashi Alama ce ta cewa ba ta muradin aga
fuskarta Abbana yadan dube ta ya girgiza kai
ahankali bakinsa yayi furucin .
FATEEMA
MUHAMMAD wanda muryarsa bata bayyanaba
sannan yaja ajiyar zuciya yace Fateema zanso
kiyiwa kotu cikakken bayani da dalilin daya sa
kikayi silar da aka sace diyar mutane tun tana
cikin jinin haihuwa?
"Bakomai yaja ba sai .
RAMUWAR GAYYA .
Tafada da dakakkiyar
muryarta .
Abbana yajinjina kai Ramuwar gayya
kamar ya ya? inaso kiyi wa kotu karin
gamsasshen bayani hannu tasa tayaye nikab din
da yake fuskarta Atake na zabura na mike wa na
gani?
Hamdala nayi ga sarki Allah alokacin
danayi arba da ita .