Sashe 13
Naga Rayuwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Idan kika aikata haka
ina tabbatar miki zakije Lahira fresh MACE
MUMINA matukar kin yi hakan da kyakkyawar
niyya Allah yasa mudace." Cikin sanyin murya na
amsawa Ustaz da "Amin" Gaba daya jikinmu yayi
sanyi A ranar ko siyayyar da Ustaz yayo ban
duba ba Muna,kwance Lamo sai da la'asar ta yi
sannan muka fita harami wanda ba ma dawowa
sai bayan isha sannan ne za mu zaga mudanyi
siye-siye saikuma mudawo gida To yau bayan
ishar asibiti muka nufa don jin yadda jikina yayi
zafi Ustaz yakafe sai munje asibiti Dubawar farko
da likitan ya yimin, ya bukaci naje agwada jinina
akuma yimin test din fitsari Duk da larabci suke .
Magana da Ustaz ni kam kadan-kadan nake
tsinta don ban kware ba a,wajen Larabci Ustaz
dai yana koya min kadan- kadan na sn dai nan
gaba kadan zan iya kwarewa Larabawan da suke
cikin lab din asibitin da mutunci da fara'a suka
fara hidima da ni kai daga gani ka san addinin
Islama ya shigesu sosai ta yadda suke koyi da
sunnar mai'aiki wajen karrama dan Adam ba irin
sauran wasu asibitocin mu na nan Nageriya ba
da wasu ma'aikatan jinyan suke wulakanta dan
Adam saboda 'yar dama da Allah ya ba su amma
fa wasu na ce wanda yasan ba halinsa bane to
baika mata ya damu ba.
Bayan sun gama cikin
mintuna kalilan suka miko min takardar
sakamako suna murmushi hade da ce min
"Congratulations" Shiru nayi hade da cewa
"Thank you", Na juya na fice na san dai abin
nema ne ya samu ciki ne dani Likitan ma
murmushi yayi sannan ya,dago ya dubi Ahmad ya
mika masa hannu sai da ya jijjiga hannun Ustaz
din sannan ya ce "Weldone my friend
congratulation" Sannan ya mika masa takardar.
Ahmad yana budewa ya saki murmushi hade da
daga hannunsa .
Sama yace "ALHAMDULILLAHI
BI NI'IMATIHI, TATUMMUSSALIHATI" ya juyo ya
dubeni yace "Ayshata ki godewa Ubangiji don ya
yi mana babbar kyautar da ba kowa ne yake
samu ba Allah kuma ya raba ku lafiya" Murmushi
na saki cikin matukar jin kunyar Ustaz.
Doctor ya
miko masa takardar Ustaz ya janyo hannuna ya
ra bani da jikinsa cikin tausayawa yake, sake rada
min "Sorry my dear how I wish zan iya mayar da
shi jikina ki huta da wannan wahalar Amma ki
saka azuciyarki Ibada kike Insha Allahu za ki
samu rabo mai girma awajen ubangiji.
"Ka ji
mazan kwarai masu tausayawa matansu lokacin
da suke cikin lalura kuma suke jin tamkar su
mayar da cutar jikinsu.
BA MUNA MAZA BA masu
nuna halin ko in kula alokacin da matansa suke
cikin lalura Su tsangwame su Wasu ma har
kyamatar su suke nuna rashin tausawar su
garesu Mu dai mun gode Allah dabai nufe mu da
auren irin wadannan mutanen ba" Shukran Lillah.
BAYAN SATI Jirgin mu ya ta so daga birnin
Makka inda zamu yada zango akasar mu ta gado
wato Nigeria. .
Cikin walwala nake ta son haduwa
da 'yan uwana sai dai awani barin ina alhinin
barin kasa,mai tsarki Abin mamaki airport din
damkam take da 'yan uwana da na Ustaz wai duk
murnar an zo tarar mune farin ciki ya mamaye ni
hango mami da nayi tana sakarmin da murmushi
da sauri na saki Humaira da khadija kanwar
Ustaz Na isa ga Mamina na rungume ta cikin
matukar farin ciki ita dinma ta rungume ni ji nayi
Ustaz yana cewa Mamin mu ta yi ahankali ba,ita
kadai bace Mami ta sakar masa dakuwa Ni kuwa
kunya ce ta dabaibaye ni ganin yadda,Ustaz ya
fallasa ni ba ta re dayaji kunyar iyayen mu da
suke wajen ba Ciki kuwa har da babana da nasa
Sai alokacin ma na hango ashe harda mamansa
Suna tsaye ne da ita da Ummana Da sauri na isa
garesu ina niyyar durkusawa mama tayi saurin ka
ma ni tace "Barshi Aysha ba sai kindur
kusa,ba".Taraba ni da jikin tana sakarmin
murmushi Ta ce Ya jikin naki?
Ustaz yace kinsha
jiki" Na sunkuyar da kai cikin matsanan ciyar
kunya Yaya usman ne ya karaso wajen yana
murmushi.Yace Aysha ina mijin naki? .
Alhaji
maitumbin Nair?
Na wurge shi da hararar wasa
duk gurin aka saki dariya Humaira Sis tace "Wai
har na hango Aysha sis lokacin da take muzurai
zan aure mata miji" Na kaimata duka da sauri ta
buya a bayan maman Ahmad tana fadin "Taimake
ni mamanmu" Duk gurin dariya ake haka muka
rankaya aka shiga motoci da niyyar raka ni gida
Tunda aka bude wawakeken gate din nake kallon
gidan nawa da na yi wa lakabi da Aljannar duniya
Titine fetal, kafin ka shiga cikin harabar gidan
Shuke- Shuken da suka kewaye gidan sun
matukar kawata shi.
Kana shiga harabar gidan
daga gefen da aka yi wani hadadden parkin space
sai daya gefen da akayi wani hadadden garden da
yaji grass carpet da kujeru masu lilo kala-kala sai
fitulu daga can ciki kuwa wani babban
Swimming,pool ne sai tsuntsaye kala- kala masu
kyawun launi da suke ta yawo ciki kuwa harda
aku da dawisu Gurin ya kawatu sosai Zaka hango
wani step.Da wawakekiyar kofa sai karfe da ya
zagaye wajen nan ne harabar gidan.
Kina shiga
kofa falone mai girman gaske sai kofofi guda 4 .
Duk wacce kika bude falo ne guda biyu daya cikin
daya sai bed room guda daya da kitchen, A
babban falonma akwai wata kofa idan kika bude
babban kitchen ne da ya hada kaya na al'farma
akwai kofa a kitchen din da bukkoki guda uku
masu kyawun fasali da kuma Swimming,pool
haka tsarin gidan Ustaz tabbas gidan ya yi kyau
matuka da gaske.
Ina gefe jikin mamina ina
kallon Humaira da su Jamila da A.Khadija da
suke hada-hadar zuzzuba abinci suke kayatacci
yar Walima suka hada mana ta murnar
dawowa,lapiya Ni ba ta abincin nake ba so nake
kawai na kebe da Mamina don haka na ja
hannunta nace "Mami dan zo kiji" Wani
kayataccen daki muka shiga Mami fadi
take"Alhamdullahi, yanzu duk wani burina ya cika
Aysha ta yi aure a inda ba za ta wulakanta ba" Ni
dai murmushi kawai nake saki na zauna agefen
hadadden gadon Mami kuwa stool ta ja ta zauna
"mene ne wai kika rabo ni daga cikin mutane kika
kawoni nan?" Na shagwabe fuskata nace "Mami
tambarki zanyi, Inajinki sarkin shagwaba Ashe
haryanzu wannan halin naki yana nan"UWA novels / NAGA RAYUWA book 3 part 16
NAGA RAYUWA book 3 part 16
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:29
.
Na yi murmushi nace "Mami don Allah anmayar
da aurenki ne?, Taza ro ido tace Da wa?
Na kara
bata fuskata kamar karamar yarinya nace Da
Abba mana A'a tace min Hawaye ya fara zubo
min shikenan murnata ta koma ciki
Ashe,hasashena bai zama gaskiya ba sai da ta
bari na yi kukana mai isata sannan ta tuntsire da
da dariya tace BURIN AYSHA MAFARKIN AYSHA
YA CIKA NA KOMA GIDAN ABBANTA" Yeeeeh?
yeeee'" Na saki ihu harda tsalle akan gado na ce
"Alhamdulilla,mamina how comes?" Ta gyara
zamanta kafin tace "Kawai dai na gaji da zarya da
aiken da Abban-Aysha yake min hakan ya sa
babana yace lallai sai na komo gidansu Aysha
dama wani course naje na wata hudu ina
dawowa babana ya mayar da aurenmu ba tare da
sanina ko neman yardata ba.
Sai bayan komai ya
daidaita Ya kira ni ya sanar dani tilas na koma
gidansu Aysha ba shawara yake ba ni ba umarni
ne amatsayinsa na babana.
"Haka na hakura ba
koma bayan tarin hakuri da NADAMAR ABBAN
AYSHA" Nayi murmushi na share hawayen dake
Zubo min bayan nagama sauraren bayanin
MAMIN AYSHA .
Cikin zuri'ar GIDAN SU AYSHA.
Mami.Tashare min hawaye hade da cewa Na sani
duka,zuri'ar gidanku suna so na illa shaidan da
ya so ya ruguza dukkan farin cikinmu Tun lokacin
da abin yafaru na tabbatar da cewa dole,Abbanki
ya shiga rudani har ya zartar da BAGAGON
HUKUNCI akaina Banga laifinsa ba sam don ko
waye zai iya zargin da hannuna dumu-dumu a
ciki musamman yadda al'amarin yazo da
sarkakiya, acikinsa.
Tilas kowa ya jefa ayar
tambaya akaina, duk da hakan ya jefani cikin
tashin hankali ganin yadda mutane suke, kallo na
ahagunce.
Hakan ya sosa zuciyata abu daya da
ya burgeni ganin yadda Ummanki sam ba ta
amince da hakan ba.
Hakan ya tabbatar min da
nagartar Umma" Na ja ajiyar zuciya bayan
sauraren jawabin Mami Daidai lokacin Humira ta
shigo, da tsallenta turus tayi sai kuma ta juya ta
na dariya Mami ta kwala mata kira Ba ta dawo
ba illa amsa mata da ta yi tana cigaba da
magana "Babu maishiga tsakanin uwa da 'ya
dama Abba ne yace na kira masa amaryar sa
suci abinci" Baki Mami tabude sai kuma ta saki
murmushi .
Tace "Mhn..Aysha wannan kanwar
taki, da rawar kai ta ke amma Ummace take sake
sangartata yarinya an mata aure amma koda
yaushe sai taxo gida don tabara" Nace mami ai
baki ga komaiba da bakya nan ba ki gani ba ko
da yaushe Umma nanika ta take ajikinta wai ta
sami gatan daba ta, samu ba Mami tace Umma
ba ta da zance sai na Humaira yanzu tunda ta
fuskanci ta na da ciki sai al'amarin ya bunkasa
koda yaushe bakinta ba ya gajiya da fadin Allah
sarki humaira Allah yaraba lapiya Yauwa da
gaske kema Aysha juna biyun gareki?" Wata
kunya ce talullubeni na sunne kai na ajikin mami
ina dariya Mami ta dago da kaina ta ce "ke tsaya
wani kike jin kunya.?" Idona na rufe na daga
mata kai, Mami tace, Ba shakka amma fa aiki ja
Ya sameki 'ya najin kunyar uwarta shige muje mu
ci abinci." Ustaz ya na ganin mu ya taso ya tare
mu yana kallon mami yace "Amaryar Abba tun
dazu Abba yake aikawa a kira ki" Ya fada yana
kunshe dariya Mami ta girgiza kai tace "Lallai
Ustaz har da kai kenan kun mayar da ni kakar ku"
Gabadaya aka dau dariya .
Mamy ta zauna
akujerar da take kusa da Abba aka fara cin
abinci.
ina tabbatar miki zakije Lahira fresh MACE
MUMINA matukar kin yi hakan da kyakkyawar
niyya Allah yasa mudace." Cikin sanyin murya na
amsawa Ustaz da "Amin" Gaba daya jikinmu yayi
sanyi A ranar ko siyayyar da Ustaz yayo ban
duba ba Muna,kwance Lamo sai da la'asar ta yi
sannan muka fita harami wanda ba ma dawowa
sai bayan isha sannan ne za mu zaga mudanyi
siye-siye saikuma mudawo gida To yau bayan
ishar asibiti muka nufa don jin yadda jikina yayi
zafi Ustaz yakafe sai munje asibiti Dubawar farko
da likitan ya yimin, ya bukaci naje agwada jinina
akuma yimin test din fitsari Duk da larabci suke .
Magana da Ustaz ni kam kadan-kadan nake
tsinta don ban kware ba a,wajen Larabci Ustaz
dai yana koya min kadan- kadan na sn dai nan
gaba kadan zan iya kwarewa Larabawan da suke
cikin lab din asibitin da mutunci da fara'a suka
fara hidima da ni kai daga gani ka san addinin
Islama ya shigesu sosai ta yadda suke koyi da
sunnar mai'aiki wajen karrama dan Adam ba irin
sauran wasu asibitocin mu na nan Nageriya ba
da wasu ma'aikatan jinyan suke wulakanta dan
Adam saboda 'yar dama da Allah ya ba su amma
fa wasu na ce wanda yasan ba halinsa bane to
baika mata ya damu ba.
Bayan sun gama cikin
mintuna kalilan suka miko min takardar
sakamako suna murmushi hade da ce min
"Congratulations" Shiru nayi hade da cewa
"Thank you", Na juya na fice na san dai abin
nema ne ya samu ciki ne dani Likitan ma
murmushi yayi sannan ya,dago ya dubi Ahmad ya
mika masa hannu sai da ya jijjiga hannun Ustaz
din sannan ya ce "Weldone my friend
congratulation" Sannan ya mika masa takardar.
Ahmad yana budewa ya saki murmushi hade da
daga hannunsa .
Sama yace "ALHAMDULILLAHI
BI NI'IMATIHI, TATUMMUSSALIHATI" ya juyo ya
dubeni yace "Ayshata ki godewa Ubangiji don ya
yi mana babbar kyautar da ba kowa ne yake
samu ba Allah kuma ya raba ku lafiya" Murmushi
na saki cikin matukar jin kunyar Ustaz.
Doctor ya
miko masa takardar Ustaz ya janyo hannuna ya
ra bani da jikinsa cikin tausayawa yake, sake rada
min "Sorry my dear how I wish zan iya mayar da
shi jikina ki huta da wannan wahalar Amma ki
saka azuciyarki Ibada kike Insha Allahu za ki
samu rabo mai girma awajen ubangiji.
"Ka ji
mazan kwarai masu tausayawa matansu lokacin
da suke cikin lalura kuma suke jin tamkar su
mayar da cutar jikinsu.
BA MUNA MAZA BA masu
nuna halin ko in kula alokacin da matansa suke
cikin lalura Su tsangwame su Wasu ma har
kyamatar su suke nuna rashin tausawar su
garesu Mu dai mun gode Allah dabai nufe mu da
auren irin wadannan mutanen ba" Shukran Lillah.
BAYAN SATI Jirgin mu ya ta so daga birnin
Makka inda zamu yada zango akasar mu ta gado
wato Nigeria. .
Cikin walwala nake ta son haduwa
da 'yan uwana sai dai awani barin ina alhinin
barin kasa,mai tsarki Abin mamaki airport din
damkam take da 'yan uwana da na Ustaz wai duk
murnar an zo tarar mune farin ciki ya mamaye ni
hango mami da nayi tana sakarmin da murmushi
da sauri na saki Humaira da khadija kanwar
Ustaz Na isa ga Mamina na rungume ta cikin
matukar farin ciki ita dinma ta rungume ni ji nayi
Ustaz yana cewa Mamin mu ta yi ahankali ba,ita
kadai bace Mami ta sakar masa dakuwa Ni kuwa
kunya ce ta dabaibaye ni ganin yadda,Ustaz ya
fallasa ni ba ta re dayaji kunyar iyayen mu da
suke wajen ba Ciki kuwa har da babana da nasa
Sai alokacin ma na hango ashe harda mamansa
Suna tsaye ne da ita da Ummana Da sauri na isa
garesu ina niyyar durkusawa mama tayi saurin ka
ma ni tace "Barshi Aysha ba sai kindur
kusa,ba".Taraba ni da jikin tana sakarmin
murmushi Ta ce Ya jikin naki?
Ustaz yace kinsha
jiki" Na sunkuyar da kai cikin matsanan ciyar
kunya Yaya usman ne ya karaso wajen yana
murmushi.Yace Aysha ina mijin naki? .
Alhaji
maitumbin Nair?
Na wurge shi da hararar wasa
duk gurin aka saki dariya Humaira Sis tace "Wai
har na hango Aysha sis lokacin da take muzurai
zan aure mata miji" Na kaimata duka da sauri ta
buya a bayan maman Ahmad tana fadin "Taimake
ni mamanmu" Duk gurin dariya ake haka muka
rankaya aka shiga motoci da niyyar raka ni gida
Tunda aka bude wawakeken gate din nake kallon
gidan nawa da na yi wa lakabi da Aljannar duniya
Titine fetal, kafin ka shiga cikin harabar gidan
Shuke- Shuken da suka kewaye gidan sun
matukar kawata shi.
Kana shiga harabar gidan
daga gefen da aka yi wani hadadden parkin space
sai daya gefen da akayi wani hadadden garden da
yaji grass carpet da kujeru masu lilo kala-kala sai
fitulu daga can ciki kuwa wani babban
Swimming,pool ne sai tsuntsaye kala- kala masu
kyawun launi da suke ta yawo ciki kuwa harda
aku da dawisu Gurin ya kawatu sosai Zaka hango
wani step.Da wawakekiyar kofa sai karfe da ya
zagaye wajen nan ne harabar gidan.
Kina shiga
kofa falone mai girman gaske sai kofofi guda 4 .
Duk wacce kika bude falo ne guda biyu daya cikin
daya sai bed room guda daya da kitchen, A
babban falonma akwai wata kofa idan kika bude
babban kitchen ne da ya hada kaya na al'farma
akwai kofa a kitchen din da bukkoki guda uku
masu kyawun fasali da kuma Swimming,pool
haka tsarin gidan Ustaz tabbas gidan ya yi kyau
matuka da gaske.
Ina gefe jikin mamina ina
kallon Humaira da su Jamila da A.Khadija da
suke hada-hadar zuzzuba abinci suke kayatacci
yar Walima suka hada mana ta murnar
dawowa,lapiya Ni ba ta abincin nake ba so nake
kawai na kebe da Mamina don haka na ja
hannunta nace "Mami dan zo kiji" Wani
kayataccen daki muka shiga Mami fadi
take"Alhamdullahi, yanzu duk wani burina ya cika
Aysha ta yi aure a inda ba za ta wulakanta ba" Ni
dai murmushi kawai nake saki na zauna agefen
hadadden gadon Mami kuwa stool ta ja ta zauna
"mene ne wai kika rabo ni daga cikin mutane kika
kawoni nan?" Na shagwabe fuskata nace "Mami
tambarki zanyi, Inajinki sarkin shagwaba Ashe
haryanzu wannan halin naki yana nan"UWA novels / NAGA RAYUWA book 3 part 16
NAGA RAYUWA book 3 part 16
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:29
.
Na yi murmushi nace "Mami don Allah anmayar
da aurenki ne?, Taza ro ido tace Da wa?
Na kara
bata fuskata kamar karamar yarinya nace Da
Abba mana A'a tace min Hawaye ya fara zubo
min shikenan murnata ta koma ciki
Ashe,hasashena bai zama gaskiya ba sai da ta
bari na yi kukana mai isata sannan ta tuntsire da
da dariya tace BURIN AYSHA MAFARKIN AYSHA
YA CIKA NA KOMA GIDAN ABBANTA" Yeeeeh?
yeeee'" Na saki ihu harda tsalle akan gado na ce
"Alhamdulilla,mamina how comes?" Ta gyara
zamanta kafin tace "Kawai dai na gaji da zarya da
aiken da Abban-Aysha yake min hakan ya sa
babana yace lallai sai na komo gidansu Aysha
dama wani course naje na wata hudu ina
dawowa babana ya mayar da aurenmu ba tare da
sanina ko neman yardata ba.
Sai bayan komai ya
daidaita Ya kira ni ya sanar dani tilas na koma
gidansu Aysha ba shawara yake ba ni ba umarni
ne amatsayinsa na babana.
"Haka na hakura ba
koma bayan tarin hakuri da NADAMAR ABBAN
AYSHA" Nayi murmushi na share hawayen dake
Zubo min bayan nagama sauraren bayanin
MAMIN AYSHA .
Cikin zuri'ar GIDAN SU AYSHA.
Mami.Tashare min hawaye hade da cewa Na sani
duka,zuri'ar gidanku suna so na illa shaidan da
ya so ya ruguza dukkan farin cikinmu Tun lokacin
da abin yafaru na tabbatar da cewa dole,Abbanki
ya shiga rudani har ya zartar da BAGAGON
HUKUNCI akaina Banga laifinsa ba sam don ko
waye zai iya zargin da hannuna dumu-dumu a
ciki musamman yadda al'amarin yazo da
sarkakiya, acikinsa.
Tilas kowa ya jefa ayar
tambaya akaina, duk da hakan ya jefani cikin
tashin hankali ganin yadda mutane suke, kallo na
ahagunce.
Hakan ya sosa zuciyata abu daya da
ya burgeni ganin yadda Ummanki sam ba ta
amince da hakan ba.
Hakan ya tabbatar min da
nagartar Umma" Na ja ajiyar zuciya bayan
sauraren jawabin Mami Daidai lokacin Humira ta
shigo, da tsallenta turus tayi sai kuma ta juya ta
na dariya Mami ta kwala mata kira Ba ta dawo
ba illa amsa mata da ta yi tana cigaba da
magana "Babu maishiga tsakanin uwa da 'ya
dama Abba ne yace na kira masa amaryar sa
suci abinci" Baki Mami tabude sai kuma ta saki
murmushi .
Tace "Mhn..Aysha wannan kanwar
taki, da rawar kai ta ke amma Ummace take sake
sangartata yarinya an mata aure amma koda
yaushe sai taxo gida don tabara" Nace mami ai
baki ga komaiba da bakya nan ba ki gani ba ko
da yaushe Umma nanika ta take ajikinta wai ta
sami gatan daba ta, samu ba Mami tace Umma
ba ta da zance sai na Humaira yanzu tunda ta
fuskanci ta na da ciki sai al'amarin ya bunkasa
koda yaushe bakinta ba ya gajiya da fadin Allah
sarki humaira Allah yaraba lapiya Yauwa da
gaske kema Aysha juna biyun gareki?" Wata
kunya ce talullubeni na sunne kai na ajikin mami
ina dariya Mami ta dago da kaina ta ce "ke tsaya
wani kike jin kunya.?" Idona na rufe na daga
mata kai, Mami tace, Ba shakka amma fa aiki ja
Ya sameki 'ya najin kunyar uwarta shige muje mu
ci abinci." Ustaz ya na ganin mu ya taso ya tare
mu yana kallon mami yace "Amaryar Abba tun
dazu Abba yake aikawa a kira ki" Ya fada yana
kunshe dariya Mami ta girgiza kai tace "Lallai
Ustaz har da kai kenan kun mayar da ni kakar ku"
Gabadaya aka dau dariya .
Mamy ta zauna
akujerar da take kusa da Abba aka fara cin
abinci.