Sashe 1
Naga Rayuwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Home / NAGA RAYUWA novels / NAGA RAYUWA book 3 part 1
NAGA RAYUWA book 3 part 1
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 13:53
Adakata!
Adakata! mukaji wasu yansanda suna
fada daga bakin kofa,inda hankalin kowa yakai
kanasu mata suka shigo dasu su 8 fuskarsu
sanye da mask jikinsu kayane bakake daya daga
cikin sojojin yaje gaban teburin Alkali abbana
yace yamaigirma mai shariah hakika anyi kuskure
wajen tsare wannan baiwar Allah ba ita
akenemaba bawannan bace wacce ake zargi
yanunani wani farin ciki ne yaxiyarceni hade da
madaukakin mamaki daga can naji yan uwana
suna furta Alhamdulillah. . ni ma sai alokacin
nafurta Alhamdulillah cikin muryar data dashe
alamar kuka dansandan yaci gaba dabayani
hakika kamanni ne sak kwabo da kwabo da ita
wacce ake neman maitsanin kama wanda Allah
yabayyana tsantsar ikonsa akansu ayau muka yi
dacen cafkesu acameroun zasu hau jirgi sutafi
south africa yallabai ita wannan itace ainihin
wacce ake nema yafada yana nuna wata daga
cikin matan dasuka shigo dasu cikin daka tsawa
ya umar yace ke bude fuskarki! yakwada mata
kulki Araina nace karamata shegiya kinsaka ni
abala'i iri-iri dazafin nama tasaka hannu tayaye
rigar fuskar da take fuskarta kafcecen bakin gilas
ne a fuskartata amma hakan bai hana ni ganin
fuskarta ba . yadda kasan tawa fuskar aka dasa
ajikin tata tasaka zara zaran hannunta tacire
gilass din tayi wulli dashi tana ciccizon bakinta
kaidaganinta ka ga wacce bata shakka,duk abinda
zaibiyo baya bani kadaiba duk mutanen wurin
cikin matsanancin al'ajabi suke kallonmu ni kaina
nazare ido kawai nake ina nunata itama kuma
nuna ni take fuskarta dauke da tsananin mamaki
to wai yatake ne? mai shari'a alkali abbana ya
razana balle ummana data kasa zama bakinta
sosai yake bude ta ma kasa rufewa don tsananin
mamaki na raya araina "Tabbas hukumullah
la'ajaban". .
Bayan tsawon mintoci da dakin
shari'ar yabakunci hayaniyar mutane alkali
Abbana yamayar da glass dinsa yakuma dakatar
da surutun ta hanyar buga gudumar kotun da
karfi nan take kowa ya,nutsu aka kuma kasa
kunne don cigaba dasauraron shari'ar kowa
yanason sanin dalilin wannan matsanan ciyar
kama tamkar irin yaran nan yan biyu masu kama
daya kamar kwabo da kwabo . da bature yake
kira IDENTICAL TWINS.Abbana ne yadubesu
dukkansu sannan yamayar da kallonsa akan
carbon copy{mai kama dani} "baiwar Allah
konace bayin Allah dagaske ne kune kuka yiwa
minister sata bayan yaudarar sa dakukayi kuka
kaishi hotel kuka bashi maganin barci bayan yayi
barcin kukayi amfani dawannan damar kuka dauki
hoton tsaraicinsa ma'ana kuka daukeshi tsirara
kuka kuma watsawa internet don ku bata masa
suna bayan kun masa awon gaba da kudadensa
dalolin amurka? kodayake kafin nan zanso nasan
sunayenku sunan uba ko wakili jiha ko unguwa?"
Abba yafada yana duban su gaba dayansu suka
shiga kallon junansu daya bayan daya sannan
suka nuna mai kama dani da alama,itace zata
wakilcesu ba tare da tsoron komaiba tawani
watsa hannayenta tayi far-far da idonta "sunana
SHANY,haka nataso agidan dana rayu naji ana
kirana Aisha ne cikakken sunana sunan uba ko
wakili kuwa bansan ko daya daga cikiba ko kuma
nace bani dashi sam..." .
Gaba daya naga yan
gidanmu sunsake zaro ido sun zubamata Abbana
cikin matukar mamaki yace .
"Kamarya ya?
mutuwa yayi ko kuwa sallamaki yayi kika koma
rayuwar bariki?" Tabe baki tayi tare da kada
harshe tace "lala lala,ni yar tsuntuwa ce kamar
yadda wadannan dukkansu yantsuntuwane muna
karkashin kulawar wata mata" Abbana yasake
xuba mata ido yace yar tsintuwa kamar yaya?
inakallon yarinyar sai data dan yamutsa baki da
alama ta fara kosawa datambayar sai dai inaji
kwarjini yayi mata don haka tayi kasa da idonta
tace kamar yadda kasani duk wani dan tsuntuwa
aibashi da sunan daya wuce shege.
Dafarko
sunana Shany kamar yadda na sanar tun abaya
muna karkashin wata mata mai suna ATINE YAR
HARKA mutalatin da,biyar ne cif karkashin
kulawarta tunmuna yara tare da wadannan muka
taso wanda dama su sa'annina ne agidan
dukkanmu babu maicikakken asali hakan yasa sai
yadda tayi da rayuwar mu tun muna yara muka
tsinci kanmu acikin bautawa wannan mata
tamkar bayi haka muke agidan kalilan daga
cikinmu take warewa tasaka amakaranta wanda
kyansu yakai kyau ciki kuwa harda ni don tasha
fada wai ni BABBAN JARINTACE. .
Nayi
makaranta tun daga nursery har primary da
secondary yanzu hakama ina jami'a tana bani ci
da sha da suturu masu kyau amma fa duk acikin
kudin damuke tara mata! shine kuma hakan baya
samuwa sai yarinya takai shekara sha uku
alokacin dazata ce wai tasan zata dawo mata da
abinda takashe bata sakamu yin karuwanci saidai
tana koyamana dabarun damfara ta yadda zamu
yaudari mutum mukwace dukiyarsa mugudu
yaudarar maza muke yi sosai ta hanyar nuna
tsiraici ma'ana shigar banza wanda da zarar
mutum yayi katarin haduwa damu sai ya fada
tarkonmu saimu yasheshi mugudu club-club
muke zuwa da inda mukasan attajirai da manyan
gwamnati suna zuwa har dai kawo wannan
lokacin da tsautsayi yakaimu muka yaudari
wannan ministan Abinda yasa muka yada
tsiraicinsa kuwa a internet yar'uwarmu yayiwa
fyade..." daga haka taja dankaramin bakinta ta
tsuke alamar bazata,sake cewa komai ba kotu
kuwa tuni takacane da hayaniya mai shari'ah
abbana yayi rubuce rubuce sannan yadago yana
kallonta yanzu ina ita uwar dakin taku take . dan
rausayar dakanta tayi kafin tace tana abuja tun
ranar da abin yafaru tace muje muyi takanmu don
minista yakai abin ga hukuma ita kuma bazata
iya shari'ah da gwamnati ba da dai wanine da ta
tsaya mana har iya inda karfinta yakare abba
yasake gyada kai yace yanzu ina kudin?"yana
wajenta dama ita ake bawa"Abba yasake yin
rubuce-rubuce sannan yadago yakalli jamian
tsaron dasuke wajen "sakamakon kotu takama
yaran da ake zargi da aikata,wannan laifi kotu
tawanke aisha daga zargin da ake mata bisa
rashin sani da akasin da akasamu na
matsananciyar kama da Ayshan take da ita wacce
ake zargin takuma yi umar nin tsare Shany da
yan uwanta tare dakawo uwar dakinsu tahanyar
bin kwatancen dasukayi kotu ta dakatar da
wannan shari'ar har zuwa 1/5/ 2016,alokacin da
muke sa ran ganin wannan uwar dakin nasu ta
bayyana kanta akotu" daga haka yabuga
gudumar kotu daukacin jama'a kuwa suka amsa
da koooootu" .
Tundaga nesa nake hango fararen
hakoran ustaz tare da yan uwana da ummana da
suke fara'a saide nayi matukar mamaki danaga .
Idanun mamina jawur alamar tasha kuka Na
ayyana meyaparu kuma?itada yakamata tayi
murna kuma take kuka Nazata zangan ta tana ta
fara'a sakamakon yau mun wanku daga zargin da
akemana tas. .
Yau inason ganin mutane dayawa
naga dawanne idon zasu kalleni bayan tarin
abubuwan dasuka faru abaya babu wanda
nakeson gani fiye da,ya usman masoyin gaske
yadda yan jaridu suka baibayeni da tarin
tambayoyinsu hakan yasa na saka kuka don
sanin bazan iya basu amsar komai ba fatana
kurum na hadu da mamina naji kukan me takeyi
ganin bazan basu amsaba hakan yasa suka juya
akalar tambayarsu gurin yan uwana kowa
hamdala yake koda Ahmad yaji labari. .
Ni kam
duk basa gabana don dama nafada duk ranar da
gaskiya ta bayyana akwai kallo da yawa Ganin
Abbana yanufo wajenmu yana ta doka murmushi
hakan yasa na sulale na gudu akunnen .ya usman
na rada masa kaini gida.Sweet bros wallahi na
gaji da azama yaja hannuna muka fice daga
taron jama'ar bayan yashigar dani mota yana
murmushi yace Aysha kinga lamarin ubangiji ko?
dama nasanar dake kicigaba . da addu'a dasannu
gaskiya zata bayyana yafada yana jan motar
kafin mu isa gida saida yabiyadani ta shopwrite
ya saya min kayan amfani bayan yafitone
yakalleni Aysha inazan kaikine gidanki kocan gida
kike nufi? wani kallo nawatsa masa "gidana kuma
ya usman?ainagama auren ahmad ai da din ma
don ba yadda zanyine yasa nakoma gidansa
amma yanxu bamai tilastamini wallahi ya usman
dan murmishi yayi yace kibi komai asannu aysha
ta Gum nayi dabakina.Don ko kadan babu
maisakani komawa gidan ahmad yaushe? . ai
wallahi dolene yasakeni awannan karon kam ya
usman yana fakin naga dandazon motocin yan
uwana data Abbana data ahmad da alama tuni
sundawo fuskata a daure tamau nashiga gidanmu
atsaye cirko-cirko da alama suna jiran dawowata
babu wanda nakalla nayi hanyar kazamin dakina
dakin shirgi inda lokutan baya ummata,tace nan
ne makwancina tamkar ba uwata data haifeni ba.
.
Inazama Abba yashigo yana dubana cike da
tausayawa,yace .
Ayshatu mezakiyi a wannan
dakin dan Allah tashi maza.AGA RAYUWA book 3 part 2
NAGA RAYUWA book 3 part 2
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 13:55
Bani da damar yimasa musu amatsayinsa na
mahaifina amma wannan lokacin kam sai na dana
naraya azuciyata cikin taushin kalami nace Abba
ina zani ina ce nan din shine makwancina dakuka
za bamin?
Abba yadurkusa gabana ya dago kaina
"Ayshatu komai yafaru abaya Inaso kidaukeshi
amatsayin kaddara ma kinki Aysha mu
mahafankine kituna kafin fara abin wanne ga tane
bamu nunamiki agidannanba? . ko wani uba ko
uwa kaiga duk wani maisonki ma dole yaji,yataba
amma ba tsanabace Ayshatu mun yine don
samun nutsuwarki Ayshatu tunda abin nan yafaru
ban taba fashin kaiwa Allah kukanaba akan
yashirya minke...." Wani kukanne ya kwace min
nace "Amma Abba kasani ankuntatamin an
wulakanta ni duk akan laipin daba nawaba Abba
baku taba tausaya minba akullum kallon tsana
nake gani muraran,a idonku babu wanda yaji
tausayina sai Ya usman da mamina da ita ma
aka dora mata laifin da batajiba bata ganiba
yanzu Abba dawane idon za ka kalli mamina?
Abba yaruntse idonsa Nasani tabbas al'amarin
yagirmama azuciyarsa ahankali ya bude idonsa .
"Ba ni da idon dazan kalli fateema Ayshatu
tabbas nayi nadamar abubuwan dasuka faru da
ina da iko dana goge duk abinda suka faru abaya
Ayshatu na zalinceku kiyi hakuri don Allah
kiyafemin duk hakan yafarune akan rashin sani
Don Allah kiyafemin..." Take naji zuciyata
takaraya mahaifina ne yazanyi dashi? tilas na
hakura,kasa nayi dakaina badon banyafe ba sai
don tsananin tausayin Abbana waiyau shine yake
kwantar da murya akaina bayan nidin.Ikonsace
yana da dama ya aikata hakan koma fiye
dahakan komafiye da hakan koda baya zargina da
aikata kowane laifi Balle akan abinda ake kyutata
zaton nice na aikatashi muryata na rawa nace
Abba kadaina rokon yafiyata nidin wacece? .
NAGA RAYUWA book 3 part 1
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 13:53
Adakata!
Adakata! mukaji wasu yansanda suna
fada daga bakin kofa,inda hankalin kowa yakai
kanasu mata suka shigo dasu su 8 fuskarsu
sanye da mask jikinsu kayane bakake daya daga
cikin sojojin yaje gaban teburin Alkali abbana
yace yamaigirma mai shariah hakika anyi kuskure
wajen tsare wannan baiwar Allah ba ita
akenemaba bawannan bace wacce ake zargi
yanunani wani farin ciki ne yaxiyarceni hade da
madaukakin mamaki daga can naji yan uwana
suna furta Alhamdulillah. . ni ma sai alokacin
nafurta Alhamdulillah cikin muryar data dashe
alamar kuka dansandan yaci gaba dabayani
hakika kamanni ne sak kwabo da kwabo da ita
wacce ake neman maitsanin kama wanda Allah
yabayyana tsantsar ikonsa akansu ayau muka yi
dacen cafkesu acameroun zasu hau jirgi sutafi
south africa yallabai ita wannan itace ainihin
wacce ake nema yafada yana nuna wata daga
cikin matan dasuka shigo dasu cikin daka tsawa
ya umar yace ke bude fuskarki! yakwada mata
kulki Araina nace karamata shegiya kinsaka ni
abala'i iri-iri dazafin nama tasaka hannu tayaye
rigar fuskar da take fuskarta kafcecen bakin gilas
ne a fuskartata amma hakan bai hana ni ganin
fuskarta ba . yadda kasan tawa fuskar aka dasa
ajikin tata tasaka zara zaran hannunta tacire
gilass din tayi wulli dashi tana ciccizon bakinta
kaidaganinta ka ga wacce bata shakka,duk abinda
zaibiyo baya bani kadaiba duk mutanen wurin
cikin matsanancin al'ajabi suke kallonmu ni kaina
nazare ido kawai nake ina nunata itama kuma
nuna ni take fuskarta dauke da tsananin mamaki
to wai yatake ne? mai shari'a alkali abbana ya
razana balle ummana data kasa zama bakinta
sosai yake bude ta ma kasa rufewa don tsananin
mamaki na raya araina "Tabbas hukumullah
la'ajaban". .
Bayan tsawon mintoci da dakin
shari'ar yabakunci hayaniyar mutane alkali
Abbana yamayar da glass dinsa yakuma dakatar
da surutun ta hanyar buga gudumar kotun da
karfi nan take kowa ya,nutsu aka kuma kasa
kunne don cigaba dasauraron shari'ar kowa
yanason sanin dalilin wannan matsanan ciyar
kama tamkar irin yaran nan yan biyu masu kama
daya kamar kwabo da kwabo . da bature yake
kira IDENTICAL TWINS.Abbana ne yadubesu
dukkansu sannan yamayar da kallonsa akan
carbon copy{mai kama dani} "baiwar Allah
konace bayin Allah dagaske ne kune kuka yiwa
minister sata bayan yaudarar sa dakukayi kuka
kaishi hotel kuka bashi maganin barci bayan yayi
barcin kukayi amfani dawannan damar kuka dauki
hoton tsaraicinsa ma'ana kuka daukeshi tsirara
kuka kuma watsawa internet don ku bata masa
suna bayan kun masa awon gaba da kudadensa
dalolin amurka? kodayake kafin nan zanso nasan
sunayenku sunan uba ko wakili jiha ko unguwa?"
Abba yafada yana duban su gaba dayansu suka
shiga kallon junansu daya bayan daya sannan
suka nuna mai kama dani da alama,itace zata
wakilcesu ba tare da tsoron komaiba tawani
watsa hannayenta tayi far-far da idonta "sunana
SHANY,haka nataso agidan dana rayu naji ana
kirana Aisha ne cikakken sunana sunan uba ko
wakili kuwa bansan ko daya daga cikiba ko kuma
nace bani dashi sam..." .
Gaba daya naga yan
gidanmu sunsake zaro ido sun zubamata Abbana
cikin matukar mamaki yace .
"Kamarya ya?
mutuwa yayi ko kuwa sallamaki yayi kika koma
rayuwar bariki?" Tabe baki tayi tare da kada
harshe tace "lala lala,ni yar tsuntuwa ce kamar
yadda wadannan dukkansu yantsuntuwane muna
karkashin kulawar wata mata" Abbana yasake
xuba mata ido yace yar tsintuwa kamar yaya?
inakallon yarinyar sai data dan yamutsa baki da
alama ta fara kosawa datambayar sai dai inaji
kwarjini yayi mata don haka tayi kasa da idonta
tace kamar yadda kasani duk wani dan tsuntuwa
aibashi da sunan daya wuce shege.
Dafarko
sunana Shany kamar yadda na sanar tun abaya
muna karkashin wata mata mai suna ATINE YAR
HARKA mutalatin da,biyar ne cif karkashin
kulawarta tunmuna yara tare da wadannan muka
taso wanda dama su sa'annina ne agidan
dukkanmu babu maicikakken asali hakan yasa sai
yadda tayi da rayuwar mu tun muna yara muka
tsinci kanmu acikin bautawa wannan mata
tamkar bayi haka muke agidan kalilan daga
cikinmu take warewa tasaka amakaranta wanda
kyansu yakai kyau ciki kuwa harda ni don tasha
fada wai ni BABBAN JARINTACE. .
Nayi
makaranta tun daga nursery har primary da
secondary yanzu hakama ina jami'a tana bani ci
da sha da suturu masu kyau amma fa duk acikin
kudin damuke tara mata! shine kuma hakan baya
samuwa sai yarinya takai shekara sha uku
alokacin dazata ce wai tasan zata dawo mata da
abinda takashe bata sakamu yin karuwanci saidai
tana koyamana dabarun damfara ta yadda zamu
yaudari mutum mukwace dukiyarsa mugudu
yaudarar maza muke yi sosai ta hanyar nuna
tsiraici ma'ana shigar banza wanda da zarar
mutum yayi katarin haduwa damu sai ya fada
tarkonmu saimu yasheshi mugudu club-club
muke zuwa da inda mukasan attajirai da manyan
gwamnati suna zuwa har dai kawo wannan
lokacin da tsautsayi yakaimu muka yaudari
wannan ministan Abinda yasa muka yada
tsiraicinsa kuwa a internet yar'uwarmu yayiwa
fyade..." daga haka taja dankaramin bakinta ta
tsuke alamar bazata,sake cewa komai ba kotu
kuwa tuni takacane da hayaniya mai shari'ah
abbana yayi rubuce rubuce sannan yadago yana
kallonta yanzu ina ita uwar dakin taku take . dan
rausayar dakanta tayi kafin tace tana abuja tun
ranar da abin yafaru tace muje muyi takanmu don
minista yakai abin ga hukuma ita kuma bazata
iya shari'ah da gwamnati ba da dai wanine da ta
tsaya mana har iya inda karfinta yakare abba
yasake gyada kai yace yanzu ina kudin?"yana
wajenta dama ita ake bawa"Abba yasake yin
rubuce-rubuce sannan yadago yakalli jamian
tsaron dasuke wajen "sakamakon kotu takama
yaran da ake zargi da aikata,wannan laifi kotu
tawanke aisha daga zargin da ake mata bisa
rashin sani da akasin da akasamu na
matsananciyar kama da Ayshan take da ita wacce
ake zargin takuma yi umar nin tsare Shany da
yan uwanta tare dakawo uwar dakinsu tahanyar
bin kwatancen dasukayi kotu ta dakatar da
wannan shari'ar har zuwa 1/5/ 2016,alokacin da
muke sa ran ganin wannan uwar dakin nasu ta
bayyana kanta akotu" daga haka yabuga
gudumar kotu daukacin jama'a kuwa suka amsa
da koooootu" .
Tundaga nesa nake hango fararen
hakoran ustaz tare da yan uwana da ummana da
suke fara'a saide nayi matukar mamaki danaga .
Idanun mamina jawur alamar tasha kuka Na
ayyana meyaparu kuma?itada yakamata tayi
murna kuma take kuka Nazata zangan ta tana ta
fara'a sakamakon yau mun wanku daga zargin da
akemana tas. .
Yau inason ganin mutane dayawa
naga dawanne idon zasu kalleni bayan tarin
abubuwan dasuka faru abaya babu wanda
nakeson gani fiye da,ya usman masoyin gaske
yadda yan jaridu suka baibayeni da tarin
tambayoyinsu hakan yasa na saka kuka don
sanin bazan iya basu amsar komai ba fatana
kurum na hadu da mamina naji kukan me takeyi
ganin bazan basu amsaba hakan yasa suka juya
akalar tambayarsu gurin yan uwana kowa
hamdala yake koda Ahmad yaji labari. .
Ni kam
duk basa gabana don dama nafada duk ranar da
gaskiya ta bayyana akwai kallo da yawa Ganin
Abbana yanufo wajenmu yana ta doka murmushi
hakan yasa na sulale na gudu akunnen .ya usman
na rada masa kaini gida.Sweet bros wallahi na
gaji da azama yaja hannuna muka fice daga
taron jama'ar bayan yashigar dani mota yana
murmushi yace Aysha kinga lamarin ubangiji ko?
dama nasanar dake kicigaba . da addu'a dasannu
gaskiya zata bayyana yafada yana jan motar
kafin mu isa gida saida yabiyadani ta shopwrite
ya saya min kayan amfani bayan yafitone
yakalleni Aysha inazan kaikine gidanki kocan gida
kike nufi? wani kallo nawatsa masa "gidana kuma
ya usman?ainagama auren ahmad ai da din ma
don ba yadda zanyine yasa nakoma gidansa
amma yanxu bamai tilastamini wallahi ya usman
dan murmishi yayi yace kibi komai asannu aysha
ta Gum nayi dabakina.Don ko kadan babu
maisakani komawa gidan ahmad yaushe? . ai
wallahi dolene yasakeni awannan karon kam ya
usman yana fakin naga dandazon motocin yan
uwana data Abbana data ahmad da alama tuni
sundawo fuskata a daure tamau nashiga gidanmu
atsaye cirko-cirko da alama suna jiran dawowata
babu wanda nakalla nayi hanyar kazamin dakina
dakin shirgi inda lokutan baya ummata,tace nan
ne makwancina tamkar ba uwata data haifeni ba.
.
Inazama Abba yashigo yana dubana cike da
tausayawa,yace .
Ayshatu mezakiyi a wannan
dakin dan Allah tashi maza.AGA RAYUWA book 3 part 2
NAGA RAYUWA book 3 part 2
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 13:55
Bani da damar yimasa musu amatsayinsa na
mahaifina amma wannan lokacin kam sai na dana
naraya azuciyata cikin taushin kalami nace Abba
ina zani ina ce nan din shine makwancina dakuka
za bamin?
Abba yadurkusa gabana ya dago kaina
"Ayshatu komai yafaru abaya Inaso kidaukeshi
amatsayin kaddara ma kinki Aysha mu
mahafankine kituna kafin fara abin wanne ga tane
bamu nunamiki agidannanba? . ko wani uba ko
uwa kaiga duk wani maisonki ma dole yaji,yataba
amma ba tsanabace Ayshatu mun yine don
samun nutsuwarki Ayshatu tunda abin nan yafaru
ban taba fashin kaiwa Allah kukanaba akan
yashirya minke...." Wani kukanne ya kwace min
nace "Amma Abba kasani ankuntatamin an
wulakanta ni duk akan laipin daba nawaba Abba
baku taba tausaya minba akullum kallon tsana
nake gani muraran,a idonku babu wanda yaji
tausayina sai Ya usman da mamina da ita ma
aka dora mata laifin da batajiba bata ganiba
yanzu Abba dawane idon za ka kalli mamina?
Abba yaruntse idonsa Nasani tabbas al'amarin
yagirmama azuciyarsa ahankali ya bude idonsa .
"Ba ni da idon dazan kalli fateema Ayshatu
tabbas nayi nadamar abubuwan dasuka faru da
ina da iko dana goge duk abinda suka faru abaya
Ayshatu na zalinceku kiyi hakuri don Allah
kiyafemin duk hakan yafarune akan rashin sani
Don Allah kiyafemin..." Take naji zuciyata
takaraya mahaifina ne yazanyi dashi? tilas na
hakura,kasa nayi dakaina badon banyafe ba sai
don tsananin tausayin Abbana waiyau shine yake
kwantar da murya akaina bayan nidin.Ikonsace
yana da dama ya aikata hakan koma fiye
dahakan komafiye da hakan koda baya zargina da
aikata kowane laifi Balle akan abinda ake kyutata
zaton nice na aikatashi muryata na rawa nace
Abba kadaina rokon yafiyata nidin wacece? .