Sashe 11
Naga Rayuwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ustaz ne tsaye akaina ya dan sunkuyo yana min
wani sihirtaccen kallo da murmushi akan lebensa
yace "Beauty a,tashi ayi wanka ayi sallah
mana"Na,dan turo baki nace "wallahi na gaji
Ustaz" Ya dafe hannu na yamikar dani yana fadin
"am very sorry beauty, laifi nane na wahalar da
ke dayawa But am very sorry Laifin so ne" ya
fada yana kashe ido daya sai da ya rakani har
kofar bandaki sannan ya ja min kofa yana fadin
"ayi wanka sosai beauty banda jika- jika" Nayi
murmushi .
Na shige cikin toilet din koda na fito
tuni Ustaz ya shimfida min daddumar sallah nan
na tada sallah na dade ina gode Allah acikin
sujjada bisa ni'imar da yayimin ta dawo da Ustaz
cikin rayuwata akaro na biyu Duk da godiyar da
na yiwa ubangiji anafilar ma'aurata da mukayi
adaren jiya Ina zaune ina karatun littafi mai tsarki
Ustaz,ya turo kofa yashigo cikin wata jallabiya
light green colour yazauna agefena hade da sanya
kansa akafada ta yace "kada ki roki ubangiji ya
kara min sonki please Abar ni haka wallahi a
hakan ma wahala nake sha Tuni sonki ya
cunkushe,min zuciyata .
Bana iya aikata komai
sai zallan tunanin ki Idan za ki roki Ubangiji ki ro
keshi ya rage min sonki" Wani kallo na dallare shi
dashi yayi murmushi kafin ya lumshe ido ya
kankameni cikin slow voice yace "Ya Allah ka
ragemin..." Da sauri na toshe bakinsa nace "Ba
amin ba" murmushi yayi yace zo ki sha,tea Allah
yabarmu tare forever" Na saki murmushi ni kadai
na san annurin da ya baibaye min zuciyata Zuba
min tea yake a cup amma gaba daya hankainsa .
Akaina yake Na sa hannu zan karbi tea din bayan
yagama hadawa gaba daya ya hada hannuna ya
matse "Allah yaki yaye ai inde ina raye kuma ina
kusa dake kin daina ci da sha da kanki." Yajanyo
ni gefensa yashiga san yamin cup din a baki
maza kisha gimbiyata 'yar albarka mai tarin
alheri da ni'ima Na lumshe idona ina hasashen
dalilin da ya sa Ustaz yake min wannan sumbata
tun daren jiya Bayan mun gama breakfast na
koma gado da niyyar komawa,barci don barci
nakeji har alokacin Ustaz yakawar da kayan ya
biyo ni kan gadon Barci za ki koma?
Na daga kai
cikin muryar shagwaba na ce masa "wallahi
Ustaz barci nakeji" Yajawoni jikin sa yana cewa
maza kiyi bacinki dama labari zanbaki na
abubuwan da suka faru bayan kince ba kya sona
da sauri na mike nace please Ustaz gaya min Ya
lumshe ido yana murmushi . *** *** *** .
Tun
Sanda kotu ta wanke ki tas daga zargin da ake
miki naga kina watsomin kallon tsana tuni
gwiwata tayi sanyi don nasan da kyar idan za ki
sake amincewa da soyayyata akaro Na biyu.AGA RAYUWA book 3 part 13
NAGA RAYUWA book 3 part 13
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:24
Bansare da al'amarin ba saida na biki gida Nan
ma naga babu wata mafita don kuwa karara kike
min kallon tsana Haka natafi gidanmu gwiwata
asanyaye mamata na zaune afalo ta dubeni itama
cike da tausayawa don tsukun wannan lokacin
sam ba ni da sukuni wallahi Aysha ko abinci ba
na iya ci sai mama ta tursasa ni. .
Lauyoyi kuwa
na nemi sama da mutum ashirin sai su ce wai
sunji labarin shari'ar lamarin yashigo da minister,
kuma babu wanda bai san shiba wajen tsaurin
rai.
Abune mai sauki ya iya sa mutum yarasa
aikinsa kuma ya bata record dinka gaba daya
Hakan ya daga hankalina duk wani kasuwancina
na dakatar dashi izuwa wannan lokaci na yarda
da cewa Asiri aka yimiki ko kuma aljanu ne suka
shiga jikinki mama taja ajiyar numfashi tace "Ya
ya akayi shari'ar?" Na lumshe ido nace "mama
shari'a yau ta kare don kuwa an wanke aysha
daga zargin da ake mata,bata da laifi ko daya"
Wallahi Aysha sai alokacin nasan mama tana son
ki .Wancan abinda ya giftane ya sa kika fita
aranta Hamdala tayi sosai ranar ta taba fadar
sunana tace .
Ahmad to ya akayi?
Nan nabata
labari na dora da cewa mama ina tsoron kada
Aysha ta juya min baya mama ta dan yi jim kafin
tace Ni kaina Ahmad ba kai ba ina fargabar kallon
da Aysha za ta yi min na sani sosai mu ke da
laifi awajenta amma insha Allahu baza ta juya
maka ba ya ba Shi yasa kika ga mama har yau ta
kasa zuwa inda kike saboda matsananciyar
kunyarki da takeji Ban daddara ba nasake
komawa wajenki sai dai ko fitowa baki yiba balle
kizo ki saurare ni Usman ne yadunga ba ni hakuri
hade da,sanar da ni da zarar komai yalafa zaki
saurareni yanzun kam zuciyar ki azafi take wajen
son kiga kinyi ramuwar gayya Hankalina kin
yarda da shawarar Usman yayi na koma ta
bangaren Abba shima exactly kamar yadda
Usman yafada shima haka,ya fadamin hankalina
ya sake tashi gani na ke kamar na sake rasa ki
forever{har'abada} don tilas daddyna ya shiga
maganar ganin yarda na ke ta sake
daga,hankalina tsoron kada ciwona ya,sake, tashi
akaro na biyu.
Da kansa ya je ya sami Abba suka
kuma kashe magana akan nabarki ki huta .
Na
daina matsa miki Abba ya sake jaddada min ya
san kina sona kawai bacin raine ya jawo hakan
da kuma miskilanci irin naki.
Shi yasa kika ga
kwata-kwata na daina neman ki akan dole na
tilasta wa zuciyata duk da sautari kasa jurewa
nake.... .
TOFA KUDAI KARAYIN HAKURI NAN MA
YAYI DAMAGE AMMA DAGA NAN HAR KARSHE
BABU DAMAGE .
Murmushi nasaki bayan na
gama,jin labarin Ahmad ya matsa hannuna
yace"hope kin gamsu My Angel"Runtse idona nayi
na ce yanzu kana nufin Humaira itace matar
mahmud?
Ahmad ya daga kai yana wurgo min
kallon kasan ido Nace amma Allah ya sani
kunshamma ceni kun kuma bawa zuciyata
matsananciyar wahala Don ko barci gagara ta
yake yi Na fada fuskata adan hade Ahmad ya
mintsini kuma tuna kafin yayi dariya
har,wushiryar sa ta fito yace Ba komai yajawo
minba sai miskilanci yanzu don Allah da ace da
gaske wannan mutumin aka ba ki ya za kiyi?
Babu yadda zanyi sai dai nasan ba abin Mamaki
ba ne auren sa ya zama ajalina Don kam ina
kinsa ina yimasa zazzafar kiyayya wacce ba zata
kwatantu ba wai don Allah a ina kasamoshi?
Ahmad ya saki murmushi yace Direban kamfanina
ne na san Aysha na sani ta tsani mutum
mummuna Don haka na hada ki dashi ko don na
sha dariya Na mike daga cinyarsa da nayi
matashi da ita Fushi kikayi?
Haba Aishata How I
Wish ana rewinding na komo miki yadda kika
hade rai a jirgi duk fa ina kallon ki yadda kika .
Yi
tamkar ki zunduma ihu Ina sane, dama na saka
suit don nayi miki BASAJA nasan bazaki taba
kawowa ni ne ba Gaba daya na miki hanya da
niyyar ficewa daga dakin don na lura Ustaz bazai
fasa tsokanata ba ji nayi ya finciko ni Na,
wuntsilo gaba daya nadawo gareshi Ina zaki?
yace min cikin wata murya Ji na yi wayarsa ta
hau ringing, ina kai dubana akan screen din naga
an saka MY WIFE.
Take wani kishi ya
dabaibayeni duk annurin fuskata ya bace bat cikin
hanzari na mike nafice daga dakin da sauri amma
abin mamaki Ustaz baiyi yunkurin biyo niba Inaji
yana kashe murya,yana amsa waya murya kasa-
kasa sam bana jin me yake cewa Turus nazauna
akan kujera wasu zafafan hawaye suka zubo min
zuciyata tashiga bugawa saboda tsananin kishi .
Tsawon mintuna kafin ya fito daga dakin yana
kiran "My angel ina kike Ne?" Haushin sa naji ya
turnike ni azuciyata turus yayi ganin ina kuka
cikin sanyin jiki ya matso kusa dani ya zauna
yana kokarin ja na Cikin zafin nama na kwace ina
masa kallon munafiki Yanzu haka duk abinda
yakemin .
Yi tamkar ki zunduma ihu Ina sane,
dama na saka suit don nayi miki BASAJA nasan
bazaki taba kawowa ni ne ba Gaba daya na miki
hanya da niyyar ficewa daga dakin don na lura
Ustaz bazai fasa tsokanata ba ji nayi ya finciko ni
Na, wuntsilo gaba daya nadawo gareshi Ina zaki?
yace min cikin wata murya Ji na yi wayarsa ta
hau ringing, ina kai dubana akan screen din naga
an saka MY WIFE.
Take wani kishi ya
dabaibayeni duk annurin fuskata ya bace bat cikin
hanzari na mike nafice daga dakin da sauri amma
abin mamaki Ustaz baiyi yunkurin biyo niba Inaji
yana kashe murya,yana amsa waya murya kasa-
kasa sam bana jin me yake cewa Turus nazauna
akan kujera wasu zafafan hawaye suka zubo min
zuciyata tashiga bugawa saboda tsananin kishi .
Tsawon mintuna kafin ya fito daga dakin yana
kiran "My angel ina kike Ne?" Haushin sa naji ya
turnike ni azuciyata turus yayi ganin ina kuka
cikin sanyin jiki ya matso kusa dani ya zauna
yana kokarin ja na Cikin zafin nama na kwace ina
masa kallon munafiki Yanzu haka duk abinda
yakemin .
Haka yake mata koma fiye da haka?
yanzu waya san irin dadin kalaman da ya
gaya,mata? gashi yanzu nima yazo yan wani
rangada min ANGEL Ahmad ya waro ido yana min
kallon mamaki Ayshat lafiya?
Na watsa masa
harara karshe na,mike na fice lambun gidan inda
wani makeken Swimming pool yake na zauna na
zira kafafuna ina wasa dasu Gaba daya natafi
duniyar tunani Allah ya sani tun farkona natsani
kishiya musamman ga mijin da,nakeso Ji na yi,an
dafa kafaduna na san Ahmad ne don haka najuyo
cike da tsawa zan sauke masa kwandon rashin
mutunci sai na kasa saboda salon kallon da
Ahmad yake min tuni jikina ya mutu sai tarin
kwalla kasan idona Ahmad ya kama hannuna
"please Ayshat Ki zama good house wife mana
MACE TA GARI mai kokarin faranta ran mijinta a
kowane situation kada ki biye rudin zuciya
shaidanne kawai mai kokarin son kai mutum ga
halaka Na sani kishi ne yakai ki ga haka please ki
fatattake shi ina son ki Aysha kuma babu macen
da zata ka mo matsayinki a zuciyata To me zai
saka ki kishi?
wani sihirtaccen kallo da murmushi akan lebensa
yace "Beauty a,tashi ayi wanka ayi sallah
mana"Na,dan turo baki nace "wallahi na gaji
Ustaz" Ya dafe hannu na yamikar dani yana fadin
"am very sorry beauty, laifi nane na wahalar da
ke dayawa But am very sorry Laifin so ne" ya
fada yana kashe ido daya sai da ya rakani har
kofar bandaki sannan ya ja min kofa yana fadin
"ayi wanka sosai beauty banda jika- jika" Nayi
murmushi .
Na shige cikin toilet din koda na fito
tuni Ustaz ya shimfida min daddumar sallah nan
na tada sallah na dade ina gode Allah acikin
sujjada bisa ni'imar da yayimin ta dawo da Ustaz
cikin rayuwata akaro na biyu Duk da godiyar da
na yiwa ubangiji anafilar ma'aurata da mukayi
adaren jiya Ina zaune ina karatun littafi mai tsarki
Ustaz,ya turo kofa yashigo cikin wata jallabiya
light green colour yazauna agefena hade da sanya
kansa akafada ta yace "kada ki roki ubangiji ya
kara min sonki please Abar ni haka wallahi a
hakan ma wahala nake sha Tuni sonki ya
cunkushe,min zuciyata .
Bana iya aikata komai
sai zallan tunanin ki Idan za ki roki Ubangiji ki ro
keshi ya rage min sonki" Wani kallo na dallare shi
dashi yayi murmushi kafin ya lumshe ido ya
kankameni cikin slow voice yace "Ya Allah ka
ragemin..." Da sauri na toshe bakinsa nace "Ba
amin ba" murmushi yayi yace zo ki sha,tea Allah
yabarmu tare forever" Na saki murmushi ni kadai
na san annurin da ya baibaye min zuciyata Zuba
min tea yake a cup amma gaba daya hankainsa .
Akaina yake Na sa hannu zan karbi tea din bayan
yagama hadawa gaba daya ya hada hannuna ya
matse "Allah yaki yaye ai inde ina raye kuma ina
kusa dake kin daina ci da sha da kanki." Yajanyo
ni gefensa yashiga san yamin cup din a baki
maza kisha gimbiyata 'yar albarka mai tarin
alheri da ni'ima Na lumshe idona ina hasashen
dalilin da ya sa Ustaz yake min wannan sumbata
tun daren jiya Bayan mun gama breakfast na
koma gado da niyyar komawa,barci don barci
nakeji har alokacin Ustaz yakawar da kayan ya
biyo ni kan gadon Barci za ki koma?
Na daga kai
cikin muryar shagwaba na ce masa "wallahi
Ustaz barci nakeji" Yajawoni jikin sa yana cewa
maza kiyi bacinki dama labari zanbaki na
abubuwan da suka faru bayan kince ba kya sona
da sauri na mike nace please Ustaz gaya min Ya
lumshe ido yana murmushi . *** *** *** .
Tun
Sanda kotu ta wanke ki tas daga zargin da ake
miki naga kina watsomin kallon tsana tuni
gwiwata tayi sanyi don nasan da kyar idan za ki
sake amincewa da soyayyata akaro Na biyu.AGA RAYUWA book 3 part 13
NAGA RAYUWA book 3 part 13
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:24
Bansare da al'amarin ba saida na biki gida Nan
ma naga babu wata mafita don kuwa karara kike
min kallon tsana Haka natafi gidanmu gwiwata
asanyaye mamata na zaune afalo ta dubeni itama
cike da tausayawa don tsukun wannan lokacin
sam ba ni da sukuni wallahi Aysha ko abinci ba
na iya ci sai mama ta tursasa ni. .
Lauyoyi kuwa
na nemi sama da mutum ashirin sai su ce wai
sunji labarin shari'ar lamarin yashigo da minister,
kuma babu wanda bai san shiba wajen tsaurin
rai.
Abune mai sauki ya iya sa mutum yarasa
aikinsa kuma ya bata record dinka gaba daya
Hakan ya daga hankalina duk wani kasuwancina
na dakatar dashi izuwa wannan lokaci na yarda
da cewa Asiri aka yimiki ko kuma aljanu ne suka
shiga jikinki mama taja ajiyar numfashi tace "Ya
ya akayi shari'ar?" Na lumshe ido nace "mama
shari'a yau ta kare don kuwa an wanke aysha
daga zargin da ake mata,bata da laifi ko daya"
Wallahi Aysha sai alokacin nasan mama tana son
ki .Wancan abinda ya giftane ya sa kika fita
aranta Hamdala tayi sosai ranar ta taba fadar
sunana tace .
Ahmad to ya akayi?
Nan nabata
labari na dora da cewa mama ina tsoron kada
Aysha ta juya min baya mama ta dan yi jim kafin
tace Ni kaina Ahmad ba kai ba ina fargabar kallon
da Aysha za ta yi min na sani sosai mu ke da
laifi awajenta amma insha Allahu baza ta juya
maka ba ya ba Shi yasa kika ga mama har yau ta
kasa zuwa inda kike saboda matsananciyar
kunyarki da takeji Ban daddara ba nasake
komawa wajenki sai dai ko fitowa baki yiba balle
kizo ki saurare ni Usman ne yadunga ba ni hakuri
hade da,sanar da ni da zarar komai yalafa zaki
saurareni yanzun kam zuciyar ki azafi take wajen
son kiga kinyi ramuwar gayya Hankalina kin
yarda da shawarar Usman yayi na koma ta
bangaren Abba shima exactly kamar yadda
Usman yafada shima haka,ya fadamin hankalina
ya sake tashi gani na ke kamar na sake rasa ki
forever{har'abada} don tilas daddyna ya shiga
maganar ganin yarda na ke ta sake
daga,hankalina tsoron kada ciwona ya,sake, tashi
akaro na biyu.
Da kansa ya je ya sami Abba suka
kuma kashe magana akan nabarki ki huta .
Na
daina matsa miki Abba ya sake jaddada min ya
san kina sona kawai bacin raine ya jawo hakan
da kuma miskilanci irin naki.
Shi yasa kika ga
kwata-kwata na daina neman ki akan dole na
tilasta wa zuciyata duk da sautari kasa jurewa
nake.... .
TOFA KUDAI KARAYIN HAKURI NAN MA
YAYI DAMAGE AMMA DAGA NAN HAR KARSHE
BABU DAMAGE .
Murmushi nasaki bayan na
gama,jin labarin Ahmad ya matsa hannuna
yace"hope kin gamsu My Angel"Runtse idona nayi
na ce yanzu kana nufin Humaira itace matar
mahmud?
Ahmad ya daga kai yana wurgo min
kallon kasan ido Nace amma Allah ya sani
kunshamma ceni kun kuma bawa zuciyata
matsananciyar wahala Don ko barci gagara ta
yake yi Na fada fuskata adan hade Ahmad ya
mintsini kuma tuna kafin yayi dariya
har,wushiryar sa ta fito yace Ba komai yajawo
minba sai miskilanci yanzu don Allah da ace da
gaske wannan mutumin aka ba ki ya za kiyi?
Babu yadda zanyi sai dai nasan ba abin Mamaki
ba ne auren sa ya zama ajalina Don kam ina
kinsa ina yimasa zazzafar kiyayya wacce ba zata
kwatantu ba wai don Allah a ina kasamoshi?
Ahmad ya saki murmushi yace Direban kamfanina
ne na san Aysha na sani ta tsani mutum
mummuna Don haka na hada ki dashi ko don na
sha dariya Na mike daga cinyarsa da nayi
matashi da ita Fushi kikayi?
Haba Aishata How I
Wish ana rewinding na komo miki yadda kika
hade rai a jirgi duk fa ina kallon ki yadda kika .
Yi
tamkar ki zunduma ihu Ina sane, dama na saka
suit don nayi miki BASAJA nasan bazaki taba
kawowa ni ne ba Gaba daya na miki hanya da
niyyar ficewa daga dakin don na lura Ustaz bazai
fasa tsokanata ba ji nayi ya finciko ni Na,
wuntsilo gaba daya nadawo gareshi Ina zaki?
yace min cikin wata murya Ji na yi wayarsa ta
hau ringing, ina kai dubana akan screen din naga
an saka MY WIFE.
Take wani kishi ya
dabaibayeni duk annurin fuskata ya bace bat cikin
hanzari na mike nafice daga dakin da sauri amma
abin mamaki Ustaz baiyi yunkurin biyo niba Inaji
yana kashe murya,yana amsa waya murya kasa-
kasa sam bana jin me yake cewa Turus nazauna
akan kujera wasu zafafan hawaye suka zubo min
zuciyata tashiga bugawa saboda tsananin kishi .
Tsawon mintuna kafin ya fito daga dakin yana
kiran "My angel ina kike Ne?" Haushin sa naji ya
turnike ni azuciyata turus yayi ganin ina kuka
cikin sanyin jiki ya matso kusa dani ya zauna
yana kokarin ja na Cikin zafin nama na kwace ina
masa kallon munafiki Yanzu haka duk abinda
yakemin .
Yi tamkar ki zunduma ihu Ina sane,
dama na saka suit don nayi miki BASAJA nasan
bazaki taba kawowa ni ne ba Gaba daya na miki
hanya da niyyar ficewa daga dakin don na lura
Ustaz bazai fasa tsokanata ba ji nayi ya finciko ni
Na, wuntsilo gaba daya nadawo gareshi Ina zaki?
yace min cikin wata murya Ji na yi wayarsa ta
hau ringing, ina kai dubana akan screen din naga
an saka MY WIFE.
Take wani kishi ya
dabaibayeni duk annurin fuskata ya bace bat cikin
hanzari na mike nafice daga dakin da sauri amma
abin mamaki Ustaz baiyi yunkurin biyo niba Inaji
yana kashe murya,yana amsa waya murya kasa-
kasa sam bana jin me yake cewa Turus nazauna
akan kujera wasu zafafan hawaye suka zubo min
zuciyata tashiga bugawa saboda tsananin kishi .
Tsawon mintuna kafin ya fito daga dakin yana
kiran "My angel ina kike Ne?" Haushin sa naji ya
turnike ni azuciyata turus yayi ganin ina kuka
cikin sanyin jiki ya matso kusa dani ya zauna
yana kokarin ja na Cikin zafin nama na kwace ina
masa kallon munafiki Yanzu haka duk abinda
yakemin .
Haka yake mata koma fiye da haka?
yanzu waya san irin dadin kalaman da ya
gaya,mata? gashi yanzu nima yazo yan wani
rangada min ANGEL Ahmad ya waro ido yana min
kallon mamaki Ayshat lafiya?
Na watsa masa
harara karshe na,mike na fice lambun gidan inda
wani makeken Swimming pool yake na zauna na
zira kafafuna ina wasa dasu Gaba daya natafi
duniyar tunani Allah ya sani tun farkona natsani
kishiya musamman ga mijin da,nakeso Ji na yi,an
dafa kafaduna na san Ahmad ne don haka najuyo
cike da tsawa zan sauke masa kwandon rashin
mutunci sai na kasa saboda salon kallon da
Ahmad yake min tuni jikina ya mutu sai tarin
kwalla kasan idona Ahmad ya kama hannuna
"please Ayshat Ki zama good house wife mana
MACE TA GARI mai kokarin faranta ran mijinta a
kowane situation kada ki biye rudin zuciya
shaidanne kawai mai kokarin son kai mutum ga
halaka Na sani kishi ne yakai ki ga haka please ki
fatattake shi ina son ki Aysha kuma babu macen
da zata ka mo matsayinki a zuciyata To me zai
saka ki kishi?