Sashe 12
Naga Rayuwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Babu ruwan Allah da kishi . aduk
yayin da mace ta bata ran mijinta mala'iku tsine
mata suke Na lumshe idona tuni hawaye suka
wanke,min fuskata cikin shisshikar kuka nace Ina
son mijina Ustaz ba na so na aikata sabon
Ubangiji Ya Allah ka gani kai ka dora min kishin
nan Ubangiji ka yaye min..." Tuni kuka yakwace
min Ahmad ya jani yamikar dani tsaye cikin sigar
tausayawa ya hada ni da jikinsa yana lallashi na
Yi addu'a Aysha duk tsanani yana tare da sauki
Tabbas da ina da hali da na sauwakewa
Hameedah to bai kyautu gareni ba, babu abinda
tayimin na tayimin na saketa hakan ya sabawa
koyarwa ta addinin Islama ki yi hakuro ki jajirce
zuciyarki gurin ganin kin zama MACE TAGARI mai
kokarin faranta ran mijinta akowane yanayi Har
daki yakaini ya kwantar dani yaja bargo yalullu
beni cikin ajiyar zuciya na saki murmushi nace
masa Nagode.
Yatsun kafata ya fara ja abinka da
ka sa tuni barci yadauke ni Sai can yamma na
bude ido Ahmad na gani zaune,yazuban ido Haba
Aysha barcin ai ya isa kitashi mufita mu zaga"nGA RAYUWA book 3 part 14
NAGA RAYUWA book 3 part 14
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:26
.
Namike ina kallon sa yayi kyau sosai cikin
English wears mene ne kike kallo na ne?
Murmushi nayi nace Wai yaushe kafara saka kana
nan kaya?
Dama ina sawa amma ba sosai ba sai
time to time haka ki tashi ki watsa ruwa mu fita
shan ice cream ki ga Dubai sisai Cikin slow na
mike na shiga bandaki na dade ina wanka loko-
loko na jikina sai da nagama kuma na rasa ta
yadda zanfito don daga ni sai wani karamin towel
na manta ban shigo da hijab Ba Don haka na
make a toilet din na kasa fitowa sai na hau
kwankwasawa hakan yasa Ustaz ya iso bakin
toilet din cikin murya kasa-kasa yace Ya akayi
matata?
Ban bude kofar ba na ce masa Don Allah
miko min zani Cikin matukar mamaki ya banko
kofar yabude ta bakinsa asake yake kallo na Wai
ke me kike nufi?
Ni kikejin kunya?
Na kuwa takure
waje daya Murmushi yasaki ya tabe baki kafin
yace 'yan'matan Ustaz kenan To kiyi ta zama
idan kin gama jin kunyar kya fito Daga haka ya
fice tsawon mintuna ina tsaye wallahi na kasa
fita jinayi alamun anrufe kofar hakan ya sa nayi
wuf nafice duk .
Gudun kada Ustaz ya dawo ya
tarar dani har da murza key na rufe kofar na isa
bakin madubi na zauna akan kujera nashiga shafe
jikina da body oil Gaba daya ina shafa na cinyata
dagowar nan da zanyi na hango Ustaz ta madubi
yana murmushi cikin wani lumshasshen kallo
Fuskata a turbune na mike ina turo baki na hau
tura shi ina fadin please Ustaz meye haka?
Fita-
fita nace Kakkarfan Namiji yana tsaye kikam
dashi ko motsi baiyi ba yana ta sakin murmushi
yace Aysha me karfi to tura ni inga ko za ki iya
Cikin matukar galabaita na durkuse akasa na rike
jikina Ustaz ne ya dago kaina Sarkin kunya na
fita maza ki shirya am waiting Sai da na ga yafita
sannan na saki ajiyar zuciya ina murmushi kai
Ustaz ba dama Tsaf na fito cikin wata rigar
Larabawa pitch colour mai adon baki na yane kai
na da mayafi baki ni kaina da na dubi kaina
amudubi sai da nagodewa ubangiji da ya halitta
min kyakkyawar halitta jin takun tafiyata ne yasa
Ustaz ya dago kansa Gani nayi kawai yana ta
sakarmin Flasher da yagaji da daukar hoton yaza
gayo ta .
Gefena ya ja ni jikinsa yana daukar mu
atare Zo ki ga tsagwaron kyau Ustaz ya latsa
dimple dina I like you baby bazan iya fita ba
Saboda me?
Na tambaye shi da sauri Ya lumshe
ido yace Saboda ke My Ange Anya zan iya rayuwa
babu ke?
Da sauri nace masa hameedah ba?
Dariya ya gintse yace ba kyau zancen mutum ba
ya nn sarauniyar yan rigima Na sani ba ya so ya
tunzira zuciyatane ya kama hannuna muje mu
sha ice cream" A shago sai da ice-cream Ustaz
sai wani nan-nan dani yake tamkar wani zai
kwace masa ni musamman da ya lura wani
balarabe ya kafa min ido cikin masifa yaja
hannuna mufita Aysha Har munje gida bai min
magana ba sai mita yake "Iskancin banza sai
kace bai san haramcin haka ba I llar mace mai
kyau kenan daga yau kin daina fita saida
nikab.Na gani idan wani dan iska zai daga nikab
din yakalleki" Sati daya muka yi a Abu dhabi
sannan muka tafi saudiyya a madina muka fara
yada zango a Raudha zo kaga ruwan hawaye
ganin ga ni kabarin sayyidina Rasulullah na zube
dirshan bisa gwiwoyina ina,mika gaisuwata .
Da
kirarina agareshi gwarzon mazaje wanda akayi
duniyar da abinda yake cikinta duk dominsa
{S.A.W} Sati daya mukayi amadina muka nufi
makka inda muka gabatar.Da umarar mu sosai
Ahmad yake kaffa-kaffa da ni sam ba ya son ya
aikata min abinda zai bata min rai ko waya da
Hameeda ba ya yi agabana tunda ya fuskanci ina
hassala Ahmad ya jibgo siyayya son ransa kuma
duk inda ya ga kayan baby idan yayi sha'awa sai
ya siya Idan nace masa me ya sa?
Sai yace wai
yasan nan da wata tara ya samu baby.
Murmushi
kawai nake don ni ma inason tabbas nasamu
baby Don haka nake addu'a Allah ya amsa min
bukatuna na sami babies Don ni nafi sha'awar
Identical twins kamar ni da 'yar uwata humaira
Abinda yabani mamaki bai wuce ganin yadda har
yau babu wanda yanemeni awaya daga, gida ba
sai dai Ahmad yace sunyi waya suna gaisheni
kuma ba ni da waya balle na kirasu Mamina ma
nasha nemanta ba na ganin ta online akullum
naje ka'aba kuwa sai na roki ubangiji akan Allah
yahuci zuciyar mamina ta amince ta dawo
gidanmu kada Allah ya ba wa wani .
Damar
aurenta.
Har hawaye nake ina sake jaddada
bukatata ga jalla Rabbana Yau ma Ustaz shi
kadai ya fita don kwana biyun da suka gabata
wani matsanan cin zazzabi nake da amai Ina
galabaita sosai shi kansa UstaZ gaba daya
hankalinsa ba akwance yakeba Ba inda nake
zuwa sai harami ina kwance na lumshe idona
tamkar mai barci sai dai sabanin hakan
tsagwaron tunani ne ya cunkushe min kwakwalwa
ba tunanin komaib face yadda rayuwa take juyin
waina na sama ya koma kasa Tabbas na amince
da cewa duniya ba matabbata ba ce Ba komai
acikinta fiye,da rudani rayuwar yanzu ta zama
abin tsoro yau gareka gobe ga waninka Babu
abinda bawa ya kamata yayi face ya tsaya ya
jajirce wajen bautar Ubangijinsa.
Idan bawa yayi
hakan fakat ya gama sai ya mika lamarinsa ga
Allah ya yi addu'a Allah ya sa ibadar da yayi
karbabbiyace a wajen jallah Rabbana Saboda
mutum bai san ranar mutuwar sa ba tafiya kawai
kake adoron kasa baka san yaushe ne zaka
mutuba kai da zaka koma kahadu da Ubangijinka
to me ya kaika shagala da duniyar nan har
kamanta . da makasudin da ya sa aka halicce
ka? wanda ya halicce ka fa ba don ka shagala
yahalicce kaba ba don ka sha ba da biki ko shan
giya zuwa club neman mata ko kallon batsa ba
duk manyan zunubai ne da Allah yake fushi da
wanda ya aikata hakan Yi da mutum,zunde da
kifce,da yafice,duka manyan laifu kane da ayanzu
mutane suka dauke su ba komai ba musamman
hassada da take cinye kyawawan Ayyuka kamar
yadda wuta ke cinye kirare Lumshe idona na sake
yi kawai sai ga hawaye na tsananin.Tsoron
haduwata da Rabussamawati hakan kuma ya
zama dole gare ni gareka ga kowanne dan'adam
ma" Ji nayi anshafi hawayen da yake saman
fuskata ko ba afadaba na san Ustaz ne,ina bude
idona naganshi a durku she agabana gwiwoyin sa
zube akasa ya kuma kura min ido cikin
mummunan tashin hankali yakama hannuna ya
damke cikin nasa kawai gani nayi shima Ustaz
yana hawaye na ware idona sosai don son sanin
me ya saka shi hawaye "Aysha ciwon ne yake
wahalar dake tashi muje asibiti wallahi da ina da
iko da na mayar da ciwon nan jikina" mikewa
zaune vels / NAGA RAYUWA book 3 part 15
NAGA RAYUWA book 3 part 15
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:27
.
Na saki murmushi hade da girgiza kai yallabai
ba ciwo ne ya sakani kukaba natuno yadda
rayuwar duniya yake kawai.Shiya daga min
hankali Ustaz ya saki ajiyar zuciya kafin yayi kasa
da kansa yace "Dole ya daga miki hankali Aysha
ni kaina,na kanyi wannan tunanin ga duk mai
tunani ma dole ya dinga wannan
tunanin.Al'amarin duniyar nan dole ya baka tsoro.
Abubuwan da suke faruwa acikinta dole kasan
karshenta yazo saidai mutum ya na addu'ar
haduwar sa da Allah salin-alin wallahi a duk
sanda na tuna akwai hisabi akwai wuce siradi
wanda masifarsa ta wuce kwatance amma akwai
sauki ga wanda ya,dace ya yi aiki nagari, natuna
akwai tsayuwa agaban wanda ya,halicce mu.
Aysha ta shin hankali nakeshiga fiye da,zatonki.
Nakan yi kuka tamkar raina zai fita.Amma wasu
sam ba sa wannan tunanin sun shagala da duniya
da abubuwan more rayuwa na duniya bayan ba
don haka aka halicce mu ba.
Tunda Allah {SWT}
yana fada cikin littafinsa mai tsarki "WA MA
KALAKATUL JINNI WAL'INSI ILLA
LIYA'ABUDUN" [ba mu halicci mutum da aljanba
sai don..] .
Toh yanzu bawa idan dai har ya san
bautar Ubangiji aka halicce shi mai zai saka ya
shagala da Al'amarin duniya? sai dai fatan shiriya
rayuwa yanzu tabbas ta zama abin tsoro kedai ki
jajirce wajen sallolin ki biyar.
Idan kin sami iko
dare da rana azimin nafila musamman Litinin da
Alhamis,ki jajirce wajen tilawar Alkur'ani, Zikirin
safiya da maraice yawan salatin Annabi da
Istig'fari hade da hailala.
yayin da mace ta bata ran mijinta mala'iku tsine
mata suke Na lumshe idona tuni hawaye suka
wanke,min fuskata cikin shisshikar kuka nace Ina
son mijina Ustaz ba na so na aikata sabon
Ubangiji Ya Allah ka gani kai ka dora min kishin
nan Ubangiji ka yaye min..." Tuni kuka yakwace
min Ahmad ya jani yamikar dani tsaye cikin sigar
tausayawa ya hada ni da jikinsa yana lallashi na
Yi addu'a Aysha duk tsanani yana tare da sauki
Tabbas da ina da hali da na sauwakewa
Hameedah to bai kyautu gareni ba, babu abinda
tayimin na tayimin na saketa hakan ya sabawa
koyarwa ta addinin Islama ki yi hakuro ki jajirce
zuciyarki gurin ganin kin zama MACE TAGARI mai
kokarin faranta ran mijinta akowane yanayi Har
daki yakaini ya kwantar dani yaja bargo yalullu
beni cikin ajiyar zuciya na saki murmushi nace
masa Nagode.
Yatsun kafata ya fara ja abinka da
ka sa tuni barci yadauke ni Sai can yamma na
bude ido Ahmad na gani zaune,yazuban ido Haba
Aysha barcin ai ya isa kitashi mufita mu zaga"nGA RAYUWA book 3 part 14
NAGA RAYUWA book 3 part 14
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:26
.
Namike ina kallon sa yayi kyau sosai cikin
English wears mene ne kike kallo na ne?
Murmushi nayi nace Wai yaushe kafara saka kana
nan kaya?
Dama ina sawa amma ba sosai ba sai
time to time haka ki tashi ki watsa ruwa mu fita
shan ice cream ki ga Dubai sisai Cikin slow na
mike na shiga bandaki na dade ina wanka loko-
loko na jikina sai da nagama kuma na rasa ta
yadda zanfito don daga ni sai wani karamin towel
na manta ban shigo da hijab Ba Don haka na
make a toilet din na kasa fitowa sai na hau
kwankwasawa hakan yasa Ustaz ya iso bakin
toilet din cikin murya kasa-kasa yace Ya akayi
matata?
Ban bude kofar ba na ce masa Don Allah
miko min zani Cikin matukar mamaki ya banko
kofar yabude ta bakinsa asake yake kallo na Wai
ke me kike nufi?
Ni kikejin kunya?
Na kuwa takure
waje daya Murmushi yasaki ya tabe baki kafin
yace 'yan'matan Ustaz kenan To kiyi ta zama
idan kin gama jin kunyar kya fito Daga haka ya
fice tsawon mintuna ina tsaye wallahi na kasa
fita jinayi alamun anrufe kofar hakan ya sa nayi
wuf nafice duk .
Gudun kada Ustaz ya dawo ya
tarar dani har da murza key na rufe kofar na isa
bakin madubi na zauna akan kujera nashiga shafe
jikina da body oil Gaba daya ina shafa na cinyata
dagowar nan da zanyi na hango Ustaz ta madubi
yana murmushi cikin wani lumshasshen kallo
Fuskata a turbune na mike ina turo baki na hau
tura shi ina fadin please Ustaz meye haka?
Fita-
fita nace Kakkarfan Namiji yana tsaye kikam
dashi ko motsi baiyi ba yana ta sakin murmushi
yace Aysha me karfi to tura ni inga ko za ki iya
Cikin matukar galabaita na durkuse akasa na rike
jikina Ustaz ne ya dago kaina Sarkin kunya na
fita maza ki shirya am waiting Sai da na ga yafita
sannan na saki ajiyar zuciya ina murmushi kai
Ustaz ba dama Tsaf na fito cikin wata rigar
Larabawa pitch colour mai adon baki na yane kai
na da mayafi baki ni kaina da na dubi kaina
amudubi sai da nagodewa ubangiji da ya halitta
min kyakkyawar halitta jin takun tafiyata ne yasa
Ustaz ya dago kansa Gani nayi kawai yana ta
sakarmin Flasher da yagaji da daukar hoton yaza
gayo ta .
Gefena ya ja ni jikinsa yana daukar mu
atare Zo ki ga tsagwaron kyau Ustaz ya latsa
dimple dina I like you baby bazan iya fita ba
Saboda me?
Na tambaye shi da sauri Ya lumshe
ido yace Saboda ke My Ange Anya zan iya rayuwa
babu ke?
Da sauri nace masa hameedah ba?
Dariya ya gintse yace ba kyau zancen mutum ba
ya nn sarauniyar yan rigima Na sani ba ya so ya
tunzira zuciyatane ya kama hannuna muje mu
sha ice cream" A shago sai da ice-cream Ustaz
sai wani nan-nan dani yake tamkar wani zai
kwace masa ni musamman da ya lura wani
balarabe ya kafa min ido cikin masifa yaja
hannuna mufita Aysha Har munje gida bai min
magana ba sai mita yake "Iskancin banza sai
kace bai san haramcin haka ba I llar mace mai
kyau kenan daga yau kin daina fita saida
nikab.Na gani idan wani dan iska zai daga nikab
din yakalleki" Sati daya muka yi a Abu dhabi
sannan muka tafi saudiyya a madina muka fara
yada zango a Raudha zo kaga ruwan hawaye
ganin ga ni kabarin sayyidina Rasulullah na zube
dirshan bisa gwiwoyina ina,mika gaisuwata .
Da
kirarina agareshi gwarzon mazaje wanda akayi
duniyar da abinda yake cikinta duk dominsa
{S.A.W} Sati daya mukayi amadina muka nufi
makka inda muka gabatar.Da umarar mu sosai
Ahmad yake kaffa-kaffa da ni sam ba ya son ya
aikata min abinda zai bata min rai ko waya da
Hameeda ba ya yi agabana tunda ya fuskanci ina
hassala Ahmad ya jibgo siyayya son ransa kuma
duk inda ya ga kayan baby idan yayi sha'awa sai
ya siya Idan nace masa me ya sa?
Sai yace wai
yasan nan da wata tara ya samu baby.
Murmushi
kawai nake don ni ma inason tabbas nasamu
baby Don haka nake addu'a Allah ya amsa min
bukatuna na sami babies Don ni nafi sha'awar
Identical twins kamar ni da 'yar uwata humaira
Abinda yabani mamaki bai wuce ganin yadda har
yau babu wanda yanemeni awaya daga, gida ba
sai dai Ahmad yace sunyi waya suna gaisheni
kuma ba ni da waya balle na kirasu Mamina ma
nasha nemanta ba na ganin ta online akullum
naje ka'aba kuwa sai na roki ubangiji akan Allah
yahuci zuciyar mamina ta amince ta dawo
gidanmu kada Allah ya ba wa wani .
Damar
aurenta.
Har hawaye nake ina sake jaddada
bukatata ga jalla Rabbana Yau ma Ustaz shi
kadai ya fita don kwana biyun da suka gabata
wani matsanan cin zazzabi nake da amai Ina
galabaita sosai shi kansa UstaZ gaba daya
hankalinsa ba akwance yakeba Ba inda nake
zuwa sai harami ina kwance na lumshe idona
tamkar mai barci sai dai sabanin hakan
tsagwaron tunani ne ya cunkushe min kwakwalwa
ba tunanin komaib face yadda rayuwa take juyin
waina na sama ya koma kasa Tabbas na amince
da cewa duniya ba matabbata ba ce Ba komai
acikinta fiye,da rudani rayuwar yanzu ta zama
abin tsoro yau gareka gobe ga waninka Babu
abinda bawa ya kamata yayi face ya tsaya ya
jajirce wajen bautar Ubangijinsa.
Idan bawa yayi
hakan fakat ya gama sai ya mika lamarinsa ga
Allah ya yi addu'a Allah ya sa ibadar da yayi
karbabbiyace a wajen jallah Rabbana Saboda
mutum bai san ranar mutuwar sa ba tafiya kawai
kake adoron kasa baka san yaushe ne zaka
mutuba kai da zaka koma kahadu da Ubangijinka
to me ya kaika shagala da duniyar nan har
kamanta . da makasudin da ya sa aka halicce
ka? wanda ya halicce ka fa ba don ka shagala
yahalicce kaba ba don ka sha ba da biki ko shan
giya zuwa club neman mata ko kallon batsa ba
duk manyan zunubai ne da Allah yake fushi da
wanda ya aikata hakan Yi da mutum,zunde da
kifce,da yafice,duka manyan laifu kane da ayanzu
mutane suka dauke su ba komai ba musamman
hassada da take cinye kyawawan Ayyuka kamar
yadda wuta ke cinye kirare Lumshe idona na sake
yi kawai sai ga hawaye na tsananin.Tsoron
haduwata da Rabussamawati hakan kuma ya
zama dole gare ni gareka ga kowanne dan'adam
ma" Ji nayi anshafi hawayen da yake saman
fuskata ko ba afadaba na san Ustaz ne,ina bude
idona naganshi a durku she agabana gwiwoyin sa
zube akasa ya kuma kura min ido cikin
mummunan tashin hankali yakama hannuna ya
damke cikin nasa kawai gani nayi shima Ustaz
yana hawaye na ware idona sosai don son sanin
me ya saka shi hawaye "Aysha ciwon ne yake
wahalar dake tashi muje asibiti wallahi da ina da
iko da na mayar da ciwon nan jikina" mikewa
zaune vels / NAGA RAYUWA book 3 part 15
NAGA RAYUWA book 3 part 15
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:27
.
Na saki murmushi hade da girgiza kai yallabai
ba ciwo ne ya sakani kukaba natuno yadda
rayuwar duniya yake kawai.Shiya daga min
hankali Ustaz ya saki ajiyar zuciya kafin yayi kasa
da kansa yace "Dole ya daga miki hankali Aysha
ni kaina,na kanyi wannan tunanin ga duk mai
tunani ma dole ya dinga wannan
tunanin.Al'amarin duniyar nan dole ya baka tsoro.
Abubuwan da suke faruwa acikinta dole kasan
karshenta yazo saidai mutum ya na addu'ar
haduwar sa da Allah salin-alin wallahi a duk
sanda na tuna akwai hisabi akwai wuce siradi
wanda masifarsa ta wuce kwatance amma akwai
sauki ga wanda ya,dace ya yi aiki nagari, natuna
akwai tsayuwa agaban wanda ya,halicce mu.
Aysha ta shin hankali nakeshiga fiye da,zatonki.
Nakan yi kuka tamkar raina zai fita.Amma wasu
sam ba sa wannan tunanin sun shagala da duniya
da abubuwan more rayuwa na duniya bayan ba
don haka aka halicce mu ba.
Tunda Allah {SWT}
yana fada cikin littafinsa mai tsarki "WA MA
KALAKATUL JINNI WAL'INSI ILLA
LIYA'ABUDUN" [ba mu halicci mutum da aljanba
sai don..] .
Toh yanzu bawa idan dai har ya san
bautar Ubangiji aka halicce shi mai zai saka ya
shagala da Al'amarin duniya? sai dai fatan shiriya
rayuwa yanzu tabbas ta zama abin tsoro kedai ki
jajirce wajen sallolin ki biyar.
Idan kin sami iko
dare da rana azimin nafila musamman Litinin da
Alhamis,ki jajirce wajen tilawar Alkur'ani, Zikirin
safiya da maraice yawan salatin Annabi da
Istig'fari hade da hailala.