Sashe 47
Mi Ke Faruwa Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yanzun ma da suke karyawa jinsa yake tamkar wata rahamace ke sakko masa cikin jiki,ta hura masa iska da bakinta a fuska,sai ya lumshe manyan idanunsa sannan ya budesu kar akan fuskarta tace ka koshi ne?Gira ya daga mata alamar eh.ta mika tafin hannunta ta sakalo nashi ta hada yatsunta da nasa ta matse gam,dim yayi yana jin wani abu yana ratsasa,shin me yasa kullum jikinsa ya hadu da nata sai yaji tamkar ranar suka fara taba juna?Ya mikar da ita tsaye ya zagayo da ita inda yake kan cinyarsa ya dorata, sannan yace jikina ya shaku da naki,tace nima haka har na soma tunanin inka tafi course dinka yaya zanyi?Ta tsura ma fuskarsa idanu,yayi murmushi zanso muje tare,me yasa bamu saba ba alokacin zamanmu a Malesia?Tace kaine kaja sai kayi ta kawo mata bayan gani, yace in kawo su ko su kawo kansu?Kema da kina kawo kanki da mun saba,tace nazo ka min wulakanci ai to mubar wannan zancan,anjima zamu je ki gyara gashinki ko?Nima ina son yin aski duk nayi muni,ta dubesa ni ko bana ganin muninka,ya kwanto da ita kan kafadarsa saboda me?Tace saboda kana da kyau,yayi murmushi. Sallamar Magaji ce kusa dasu tasa suka daga kai yace,tun a bakin kofa nake zuga sallama anyi min shiru,Bily ta soma kokarin silalewa daga jikinsa,ya riketa yana cewa,wane kauyanci kenan?Magaji bakonki ne?Magaji yace yi zamanki,in Allah yaso muma mun kusa shiga wannan ajin. Sunne kai tayi ga kunyar kayan jikinta,gata ganinta da yayi jikin Yarima. magana sukayi akan dinner din ya tafi yana cewa to gimbiya nina wuce tunda yau kam ko gaisuwa babu. Yarima ya mike zo muje daki ki dan danna min bayana,tace da mun gaida Umma mun dawo ko?Ki bari koda yaushe ne ma gaisa,ya zura hannunsa cikin rigarta yana matsar na shanunta tace toh muje. Bikin Magaji ya kacame ranar daurin aure aka kawo amarya,su Mansu kirjin biki,dakin Bily ta yada zango har dasu auta Asma‘u ta biyo Mansu. ranar kuwa aka yi dinner Mansu tayi musu dinkin kayan da zasu saka ita da Bily,da suka shirya gaskiya sun hadu,Mansu ta kalli Bily tace,sai kace kece amarya?Kin tsaru fa. Yarima yana falonsa sun gama shirinsu ya soma kiran layin Beauty kamar yanda ya rubuta cikin wayarsa,amma sai yaji wayar tana ringing nan kusa dashi,ya dauko wayar ya duba sai yaga tasa Sweetheart.ya tsura ma sunan idanu,da gaske ne shi sweetheart dinta ne?Sai kuma ya samu kansa da jin dadin hakan,ya dubi Magaji kaga ita wannan ma anan tabar wayar tata,ina son ince suyi sauri donni bana cikin tsarin nan na African time. Magaji yace hakane, sai gata ma ta shigo, shagala Yarima yayi da kallonta,tayi kyau cikin riga da siket din na wani yadi golden mai walkiya dinkin ya fito da surarta tsan-tsan ga kuma net da aka nada shi dan daidai,takalmi mai tsini ne Magaji yace,gaskiya Bily kada fa kufi amaryata kyau,tunda Yarima yake sai yau yaji ya taba jin kishin mace a ransa, domin ji yayi baya son kallon da Magaji yake yiwa Bily,don haka sai yace,me yakai idanunka kan adon matata?Fita ka jirani ina zuwa, Magaji ya fita yana dariya tare da jin dadin yanda ‘yan kwanakin nan abokin nasa ya soma hawa kan layi. Yarima ya dubeta ina ta kiran waya ashe ma nan kika barta,tace eh wallahi mun gama shirin.ya sake kallonta sama da kasa,tayi murmushi nayi?Kai ya daga kawai, sannan yace muje tace bari in dauko jakata in sanar da Mansu taje ta fito da amarya. Mota daya suka shiga da amarya su Yarima kuma da ango,sun riga zuwa sannan amaren suka iso,shi Yarima sai ya samu kansa da zare idanu yaga ta inda Beauty zata bullo domin kwalliyar datayi yana ganin kallonta kawai mazan gurin zasuyi,ita ko tunda suka rako amarya sai suka koma gefe ita da Mansu suna labarin kayan harka tana ce mata sai in mun natsu zan baki ai naga acan keda Yarima naki,tace wallahi wani sa‘in in kin gammu zaki zata tun dama can mu masoya ne,Mansu tace,zama kuso juna ne,Bily tace ina ai nayi rashin wannan kalmar har abada,bazan taba samun mai sona ba wanda zai dubeni yace,Bily ina sonki.wannan tunanin ma tuni na ciresa cikin raina,tunda na riga nayi aure,mijin kuma bawai yana sona bane bare ya dinga gaya min.Mansu tace ke wata rana zai so ki ne.
[2/19, 10:05 AM] +234 803 225 4928: 🏵MEKE FARUWA 78🏵
Mansu tace ai baki sani ba,in kika ki zuwa sai yafi jin haushinki fiye da in kinje,kije kawai ki kwantar da kai inma yayi fada ne kadaki nuna kin damu,ki bashi hakuri. a haka ta fito jiki a sanyaye.Dakinsa ta nufa yana kwance kan doguwar kujera,kafafunsa suna kan hannun kujerar yana karkada su,fuskarsa tana kallon silin.wani zugi zuciyarsa keyi daya rufe idanu gayen yake gani sanye da farin yadi yana yiwa beauty liki.Ta shigo da sauri ta tsugunna gaban kujerar shine zaka taho ka barni?Ya dubeta ga mamakinta sai taga yau kwayar idanunsa tayi jajir,tsawa ya daka mata fita-fita nace, tace bazan fita ba sai ka gaya min me na maka?Ya mike zaune a fusace,kina nufin baki ma san me kikayi min ba?Tace yi hakuri kwantar da hankalinka, sai ka gaya min,yayi tsaki nace dai ki fita ko? Bana son kina damuna, in kuma zaki koma ne gurin wanda ya tsare kin har kamar ni in kiraki sau biyar a waya ki ki dagawa don kina tare da wani sannan ko kunya bakuji ya fito fili yana miki liki? Da sauri ta dafa kirji tare da cewa, a'uzu billahi! Kasan me kake fada kuwa?Wallahi-wallahi bansan shi ba,hawayen takaici ne ya soma zubowa daga idanunta, kasan daga Allah babu wani,ni da Mansu muka tsaya wannan mutumin bansansa ba,lokacin kawai na gansa yana min liki kuma na fita agurin amma in kana tunanin na sansa ka barni da Allah. Kuka ya kufce mata ta mike tana cewa ko ina hauka zan saurari wani ne, alhalin na sani sarai ina da aure?Nan kuma zuciyarsa ta shiga jin zafin kukan da takeyi,ta mike zata fita,ya kasa daurewa ya janyota jikinsa da sauri, tsam ya rungumeta ba tare da yace kala ba,sai shasshekan kukan ta dake tashi.sun jima ahaka sannan ya dago fuskarta ya saka yatsansa yana share mata hawaye. Idanunta yake kallo cikin idon har sai daya manne bakinsa cikin nata,daga nan sauran abubuwan suka cigaba da wakana, zancan bai kuma tashi ba. Washegari data shigo gefenta Mansu ta soma yi mata tsiya da cewa,daga zuwa ba miji baki shikenan sai muji shiru?Tace um ai sai da nayi kukan bakin ciki wai fa tsayawar da mukayi da kece yake zaton wanda nace miki yazo yana min likin nanne ya tsaidani, Mansu tace kishi kenan!Wallahi ina zaton Yarima yana sonki ne tunda in baka son mutum baka kishinsa,Bily tace ba wani so,haka akeyin so?Shi dai kawai rigimarsace ta motsa,sukasa dariya. Mansu tace,rigima sai kace yaron goye?To ba garama dan goyen ba da abinda Yarima yakeyi,inji Bily.haka akaci bikin Magaji aka cinye, washegari su Mansu suka nufi Gombe,daga can suka nufi KD duk kwanakin Bily karfin hali kawai takeyi kuma bata son Yarima ya gane,don ta tuna wata rana suna kwance take ce masa har tausayi Umma take bani saboda son taga danka, inda zaka yarda kurum ka sake aure ko matar zata haihu,ya tashi zaune ya dubeta bakida lissafi,ni yanzu kina ganin ko cikin kika samu zan barshi ne?Ai bamu isa haihuwa ba tukunna,ni dake har yanzun babu wanda yakai so kibar wannan batun ballatana har in wani kara aure,God for bid. Ta masa shiru yace ke na gane kina son ki haihu ko?Tace,no bawai ina son in haihu bane, kananan yara suna birgeni ne,ya kalleta da wutsiyar idanu sannan ya taba baki gami da cewa in kina so yayyena suna da yara sai ki amso,amma ki ajesu gurin Umma,shiru kawai tayi masa,tuna hakan da sukayi ne bata son ya san cewa tana da ciki burinta dai ya tattara yayi gaba ana gobe zai tafi suna kwance yanata wasa da yatsun hannunta lallan da aka matane yayi matukar birgesa,ya kamo dayan hannun wanda ba‘ayi mata lalle ba yana dubawa sai kurum tagaya mike zaune yana sake kallon gurin kunbunanta, da sauri yace ke tashi ta tashi zaune cire rigarki ingani,tace menene?Tsawa ya daka mata nace ki cire ko,cikin rawar jiki ta cire ya tsurama nonuwanta idanu,ya kama kan yana dubawa yace tun yaushe rabonki da al‘ada? Gabanta yayi mugun faduwa,tace ai ai lokacin ma baiyi ba,yace kada ki raina min hankali yau ba 20 ba date?Yaci gaba kina zaton tunda na soma kwanciya dake sosai bana lissafe da lokacin al‘adarkine
[2/19, 10:06 AM] +234 803 225 4928: 🏵MEKE FARUWA 79🏵
[2/19, 10:05 AM] +234 803 225 4928: 🏵MEKE FARUWA 78🏵
Mansu tace ai baki sani ba,in kika ki zuwa sai yafi jin haushinki fiye da in kinje,kije kawai ki kwantar da kai inma yayi fada ne kadaki nuna kin damu,ki bashi hakuri. a haka ta fito jiki a sanyaye.Dakinsa ta nufa yana kwance kan doguwar kujera,kafafunsa suna kan hannun kujerar yana karkada su,fuskarsa tana kallon silin.wani zugi zuciyarsa keyi daya rufe idanu gayen yake gani sanye da farin yadi yana yiwa beauty liki.Ta shigo da sauri ta tsugunna gaban kujerar shine zaka taho ka barni?Ya dubeta ga mamakinta sai taga yau kwayar idanunsa tayi jajir,tsawa ya daka mata fita-fita nace, tace bazan fita ba sai ka gaya min me na maka?Ya mike zaune a fusace,kina nufin baki ma san me kikayi min ba?Tace yi hakuri kwantar da hankalinka, sai ka gaya min,yayi tsaki nace dai ki fita ko? Bana son kina damuna, in kuma zaki koma ne gurin wanda ya tsare kin har kamar ni in kiraki sau biyar a waya ki ki dagawa don kina tare da wani sannan ko kunya bakuji ya fito fili yana miki liki? Da sauri ta dafa kirji tare da cewa, a'uzu billahi! Kasan me kake fada kuwa?Wallahi-wallahi bansan shi ba,hawayen takaici ne ya soma zubowa daga idanunta, kasan daga Allah babu wani,ni da Mansu muka tsaya wannan mutumin bansansa ba,lokacin kawai na gansa yana min liki kuma na fita agurin amma in kana tunanin na sansa ka barni da Allah. Kuka ya kufce mata ta mike tana cewa ko ina hauka zan saurari wani ne, alhalin na sani sarai ina da aure?Nan kuma zuciyarsa ta shiga jin zafin kukan da takeyi,ta mike zata fita,ya kasa daurewa ya janyota jikinsa da sauri, tsam ya rungumeta ba tare da yace kala ba,sai shasshekan kukan ta dake tashi.sun jima ahaka sannan ya dago fuskarta ya saka yatsansa yana share mata hawaye. Idanunta yake kallo cikin idon har sai daya manne bakinsa cikin nata,daga nan sauran abubuwan suka cigaba da wakana, zancan bai kuma tashi ba. Washegari data shigo gefenta Mansu ta soma yi mata tsiya da cewa,daga zuwa ba miji baki shikenan sai muji shiru?Tace um ai sai da nayi kukan bakin ciki wai fa tsayawar da mukayi da kece yake zaton wanda nace miki yazo yana min likin nanne ya tsaidani, Mansu tace kishi kenan!Wallahi ina zaton Yarima yana sonki ne tunda in baka son mutum baka kishinsa,Bily tace ba wani so,haka akeyin so?Shi dai kawai rigimarsace ta motsa,sukasa dariya. Mansu tace,rigima sai kace yaron goye?To ba garama dan goyen ba da abinda Yarima yakeyi,inji Bily.haka akaci bikin Magaji aka cinye, washegari su Mansu suka nufi Gombe,daga can suka nufi KD duk kwanakin Bily karfin hali kawai takeyi kuma bata son Yarima ya gane,don ta tuna wata rana suna kwance take ce masa har tausayi Umma take bani saboda son taga danka, inda zaka yarda kurum ka sake aure ko matar zata haihu,ya tashi zaune ya dubeta bakida lissafi,ni yanzu kina ganin ko cikin kika samu zan barshi ne?Ai bamu isa haihuwa ba tukunna,ni dake har yanzun babu wanda yakai so kibar wannan batun ballatana har in wani kara aure,God for bid. Ta masa shiru yace ke na gane kina son ki haihu ko?Tace,no bawai ina son in haihu bane, kananan yara suna birgeni ne,ya kalleta da wutsiyar idanu sannan ya taba baki gami da cewa in kina so yayyena suna da yara sai ki amso,amma ki ajesu gurin Umma,shiru kawai tayi masa,tuna hakan da sukayi ne bata son ya san cewa tana da ciki burinta dai ya tattara yayi gaba ana gobe zai tafi suna kwance yanata wasa da yatsun hannunta lallan da aka matane yayi matukar birgesa,ya kamo dayan hannun wanda ba‘ayi mata lalle ba yana dubawa sai kurum tagaya mike zaune yana sake kallon gurin kunbunanta, da sauri yace ke tashi ta tashi zaune cire rigarki ingani,tace menene?Tsawa ya daka mata nace ki cire ko,cikin rawar jiki ta cire ya tsurama nonuwanta idanu,ya kama kan yana dubawa yace tun yaushe rabonki da al‘ada? Gabanta yayi mugun faduwa,tace ai ai lokacin ma baiyi ba,yace kada ki raina min hankali yau ba 20 ba date?Yaci gaba kina zaton tunda na soma kwanciya dake sosai bana lissafe da lokacin al‘adarkine
[2/19, 10:06 AM] +234 803 225 4928: 🏵MEKE FARUWA 79🏵