Sashe 11
Mi Ke Faruwa Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sannan kai ma zan tambaye ka wancan zuwan da Ku ka yi ka ji mai martaba yace kar na kara? Hasalima bai ce min kala ba. Haka nan wannan zuwan kaji ya yi min magana ? Magajin Malam yace amma kasan hausawa sun ce shiru ma magana CE, ta ishi mai hankali ko? Sannan kana ganin shirun da ya yi maka yana nufin ya ji dadin abin da ka aikata ne? Yarima gairgiza kai ko kusa nasan ba haka ba ne, INA cike da sanin zai dauki mataki kaina, sai dai ina tsoron irin hukuncin da zai yanke min, magajin Malam yayi dariya tare da fadin, ai na san ka shirya daukar kowane hukunci ne tunda ka kasa daina hulda da matan duk da yana garin ka ci gaba da kwana da mata har biyu kasan ko matanka ne na sunna addininka bai amince maka ka kwana da su, su biyu ba ko?
Magajin Malam yace wane hukunci ka ke ganin mai martaba zai yanke maka? Yarima yace sai Allah shi ne ya sani sai kuma shi. da na zace zai CE zai mai da ni Nigeria in yi karatu a ga ban shi yanzun kam na bari wannan tunanin tunda a gabanka ya kara min kudi, magajin Malam yace ni ko sai INA tunanin kila ya yi maka aure........ Da sauri Yarima ya tashi zaune au! What? Yayi yar dariya kada ka manta am 22 fa yaushe aka haife ni, da har zan yi aure? Please bar wannan zancan ban isa aure ba, magajin Malam yace kai ko ka isa har ko ka zarta tunda da mata biyu kake kwana. Yarima yace tab da ko ya yanke min hukunci mafi muni, ni fa aure nayi da wuri in yi shi nan fa shekara goma masu zuwa, kana da garantin kaiwa wannan lokacin! Cewar magajin Malam Yarima ya mike tare da fadin, in na biye maka sai in shiga time din wanka na, ya nufi dakin shi magajin Malam ya bi shi da kallo yana kuma mamakin Yarima, yaro mai shiru shiru da kamun kai, yana da natsuwa ta karshe shi yasa yake samun girmamawa gurin al'lummar Bauchi, shi kanshi ban da ya gane ma idon shi abin da Yarima yake yi zai musa, yana da girmama lokacin shi yasa yake da cika alkawari in har ya dauka.
kwankwasa kofa aka yi tare da neman izinin shigowa, magajin Malam da ke zaune yaba su izinin suka shigo, turawa ne mace da namiji, sun gaisa sannan suka tambayi prince ya gaya musu cewa yana wanka, suka dubi a gogon da ke manne a bangon falon sannan suka jira shi yayi musu izinin zama, jefi-jefi suke hira suna kallon fim din da suka samu magajin Malam yana kallo, Yarima ya fito cikin bakin jeans tare da shirt mai dogon hannu tare da layi-layin baki da fari takalminshi mai shegen kyau tare da tsada shima baki ne, sumar kanshi irin ta asalin fillo tasha gyar tana ta sheki, kamshin turaren matador yana tashi a jikinshi, Dora ta kalli M, tace He's handsome guy, ta mike ta isa gurin shi cikin kasaita ya kalle ta tare da fadin ya take?
Gefen kunnashi ta sumbata sannan ta rike mishi hannu ya dubi magajin Malam wanda haushi ya hana shi magana, yace abokina bari mu shiga school da kai magajin Malam ya amsa suka fita yaja tsaki Allah yasa mai martaba ya yiwa Yarima hukuncin barin wannan kasa da lalcewa tayi mata yawa.
Mai martaba Alhaji Isma'il Abdullah ya kammala umrarshi lfy, kuma ya matsu ya dawo gida saboda matsalar dan shi Yarima, Al'amin yayi addu'o' masu yawa kan Allah ya shirya mishi nutsattsen yaron nashi sai dai wasu lokutan yafi ganin laifin shi da ya dauko shi ya kawo shi wata kasa masu wata irin tarbiya babu mai saka ido babu mai tsawatar wa ya kama mishi gida mai tsadar gaske sannan ya cika mishi account da kudi lallai yace mishi je kayi yanda kake so, duk da cewa ya halasta mutum yaje ko ina ne dan neman ilmi shi yasa duk abin da Muslim ya tsara mana in munce zamu bar shi sai mun gaba dai dai ba, wannan shi ne dalilin da yasa aka ce in danka ya balaga kai mishi aure, mai martaba ma yace wannan ne ya dace da Yarima wato aure, kuma yasaha alwashin da ya sauka gida zai yi shawara da mutum daya, ya san tsohon zai taimaka mishi.
Cikin bacci taji ana girgizata, Aunty in ji Mamanmu, ta yi mika tare da hamma sannan ta sakko jikinta a mace zuciyarta cike da tunanin mafarkinta Yarima ne a mafarkin yake matsa mata da son ta nemo labarin shi, har ma suka yi rigima don tace me sanin labarin shi zai kareta da shi? Yayi fushi ya tafi yace mata ba ya kara zuwa sai randa ta samo labarin shi, ta mike tana tunanin dama ta huta don itama ta gaji da mafarkin shi....
[2/19, 9:56 AM] +234 803 225 4928: 🏵MEKE FARUWA 19🏵
Bilkisu ta dubi Mansu, kizo muje tare, ta saba dady a kafada maimakon nonon da take bashi, tayi gaba zo muje, gurin shirya abincin. Shagala abokan farooq suka yi da kallon wannan baiwar Allah, tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya kagi wannan yar tahalika, basu kara tsinkewa ba sai da ta soma gaida su da wannan zazzakar muryar tata, cikin in ina suka amsa mata har ma taji nauyin hakan ta koma falo in da su Sakina suka shagala da kallon wani Nigerian film, a tashar African magic, Mansur ne ya soma magana, abokina ina ka samo wannan zukekiyar yarinyar kaman tasha hatimin Aninabi Yusufa don kyau?
Sani ya amshe iya gane ganena ban taba ganin mace mai kyaun ta ba, farooq yace wanene zai shiga a cikin Ku? Sani yace tab ni wannan tasha gabana, sai dai ko su mansur ko Aminu, Aminu ya ce ni ba Ku ji ban tan ka ba? Dan nasan wannan daga gidan sarauta, sai ko gidan wani shugaba ko na jiha ko na kasa, duk tadin da suke yi Mansu tana jin su wannan Abu yana daure mata kai, farooq yace yaya za Ku ce mata, yarinya ce mai hankali, ko ilimi, da saukin kai, mansur ya ce barni dai wannan ka kalle ta da kyau kuwa? Firgita ni take yi da kwarjininta mai ban al'ajabi, in har na aure wannan tuni zan zama zauna nan, duk suka sa dariya, Mansu ta damu tana son sanin MEKE faruwa ne kowanne namiji ke fadin tafi karfinshi...?
Sai yamma suka baro gidan Mansu, ta cika yaran su Sakina da Maryam da kudi tare da kayan shafa. Bily ko kaya ne kala hudu na salla da farooq yayi mata, kanta amsa sai da suka hau sama da Mansura, don tace sun yi yawa ba zata karba, kuma sun yi wahala da ita da yawa, yaushe ne itama zata samu ta kwatana musu? Mansu tace wannan kuma na Allah ne shi ne mai yanda yaso ke dai ki dauka, Allah ya bar mana zumunci.
************************
magajin Malam ya dubi Yarima, prince don Allah ka sake hali ni zan tafi kaga har mutane sun soma shiga jirgi, please Yarima be a Muslim, Yarima ya kalle shi yanzo ni ba Muslim ba ne? To ka zama cikakke. I will do my best, magajin Malam yace ni fa har mamaki na ke ji, gaba daya ka canza Yarima ya dafa shi na sani kana tsoro ne kada nazo Niger in yi abin da zai zubar da mutuncin gidanmu ne I'll never do it kada ka damu zan kula, Yarima yana kallon magajin Malam har ya shige jirgin don zuwa gida.
Mai martaba ya sauka lfy jerin gwanon motoci ne suka zo filin jirgin don daukar yallabai, ya kashingida bisa kafet ya dafa tuf-tuf dan hutawa, gefenshi kuma uwargida ce sarautar mata ta jera mishi kayan shaye- shaye da ciye- ciye. Hajiya salma kenan mace mai mutunci da sanin ya kamata, gata da son addini tare da tausayin na kasa, gefenshi ta zauna tana tare da cewa yako lbrin autana?
Cike da sakin fuska ya ce autanki, lfy lau, ya kara girma tare da zama namiji sosai, Hakika kasar ta amshe shi tamkar balaraben kasar misra suka yi dariya, tace shekara biyu kawai da ban ganshi ba shi ne ya zama duk wannan? Yace zaki ganshi zan shirya miki zuwa tace shifa ba zai zo Hutu ba ne? Ya dube ta zai ci gaba da zuwa hutunshi a Saudi ne, duk da cewa ina tunanin nan gaba kadan wani sanadi zai kawo shi nan gida, hira suke yi yana cin abincinshi, taso ya sanar da ita ko menene zai yi sanadin zuwan Yarima, amma sai yace ta bari in lokaci ya yi zata sani.
kamar ko yaushe in har zai je gurin dattijon sirikin nashi yafi son ya fita shi daya kuma yaja motar da kanshi kamar yanzu kenan, karfe tara na dare ne yaja motar dan zuwa gun surukin nashi ne shiga dakin Modibbon ya sanar mishi da cewa ga mai martaba.
Bayan ya zauna suka gaisa da tsohon mai tarin shekaru masani ne na Qur'an and hadisai, Allah ya yi mishi baiwar sanin abubuwa da dama, shi ba mishiriki ba ne, baya duba ko bugun kasa, tsoho ne mai bautar Allah tare da takawa, shekarunshi dari babu uku amma in ka ganshi zaka zata bai fi saba'in ba, wasu suna gani tamkar waliyi ne Allah dai ya bar ma kansa sani cike da girmamawa mai martaba ya gaida Modibbo tsohon mai daraja ya amsa cikin sakin fuska da kulawa ya tambaye hanyar da kuma abokinshi wato takwaranshi Yarima Modibbo mai martaba yace yana lfy yace a gaishe ka,
Ya gyara zama, yanzu ma matsalarshi ce ta kawo ni, tsohon ya tattaro hankalinshi gurin mai martaba sannan yace gaba, zuwa na biyu ina samunshi da mace hankalina ya yi matuka gurin tashi, yanzu da na yanke shawarar in yi mishi aure, sai a tura mishi matar can, ko yaya ka gani? Tsohon yayi shiru tamkar mai nazari, sannan yace haka ne yafi dacewa domin saboda gudun wannan matsalar shi yasa musulunci ya yi horo da ya'yanku sun balaga to Ku musu aure,
Magajin Malam yace wane hukunci ka ke ganin mai martaba zai yanke maka? Yarima yace sai Allah shi ne ya sani sai kuma shi. da na zace zai CE zai mai da ni Nigeria in yi karatu a ga ban shi yanzun kam na bari wannan tunanin tunda a gabanka ya kara min kudi, magajin Malam yace ni ko sai INA tunanin kila ya yi maka aure........ Da sauri Yarima ya tashi zaune au! What? Yayi yar dariya kada ka manta am 22 fa yaushe aka haife ni, da har zan yi aure? Please bar wannan zancan ban isa aure ba, magajin Malam yace kai ko ka isa har ko ka zarta tunda da mata biyu kake kwana. Yarima yace tab da ko ya yanke min hukunci mafi muni, ni fa aure nayi da wuri in yi shi nan fa shekara goma masu zuwa, kana da garantin kaiwa wannan lokacin! Cewar magajin Malam Yarima ya mike tare da fadin, in na biye maka sai in shiga time din wanka na, ya nufi dakin shi magajin Malam ya bi shi da kallo yana kuma mamakin Yarima, yaro mai shiru shiru da kamun kai, yana da natsuwa ta karshe shi yasa yake samun girmamawa gurin al'lummar Bauchi, shi kanshi ban da ya gane ma idon shi abin da Yarima yake yi zai musa, yana da girmama lokacin shi yasa yake da cika alkawari in har ya dauka.
kwankwasa kofa aka yi tare da neman izinin shigowa, magajin Malam da ke zaune yaba su izinin suka shigo, turawa ne mace da namiji, sun gaisa sannan suka tambayi prince ya gaya musu cewa yana wanka, suka dubi a gogon da ke manne a bangon falon sannan suka jira shi yayi musu izinin zama, jefi-jefi suke hira suna kallon fim din da suka samu magajin Malam yana kallo, Yarima ya fito cikin bakin jeans tare da shirt mai dogon hannu tare da layi-layin baki da fari takalminshi mai shegen kyau tare da tsada shima baki ne, sumar kanshi irin ta asalin fillo tasha gyar tana ta sheki, kamshin turaren matador yana tashi a jikinshi, Dora ta kalli M, tace He's handsome guy, ta mike ta isa gurin shi cikin kasaita ya kalle ta tare da fadin ya take?
Gefen kunnashi ta sumbata sannan ta rike mishi hannu ya dubi magajin Malam wanda haushi ya hana shi magana, yace abokina bari mu shiga school da kai magajin Malam ya amsa suka fita yaja tsaki Allah yasa mai martaba ya yiwa Yarima hukuncin barin wannan kasa da lalcewa tayi mata yawa.
Mai martaba Alhaji Isma'il Abdullah ya kammala umrarshi lfy, kuma ya matsu ya dawo gida saboda matsalar dan shi Yarima, Al'amin yayi addu'o' masu yawa kan Allah ya shirya mishi nutsattsen yaron nashi sai dai wasu lokutan yafi ganin laifin shi da ya dauko shi ya kawo shi wata kasa masu wata irin tarbiya babu mai saka ido babu mai tsawatar wa ya kama mishi gida mai tsadar gaske sannan ya cika mishi account da kudi lallai yace mishi je kayi yanda kake so, duk da cewa ya halasta mutum yaje ko ina ne dan neman ilmi shi yasa duk abin da Muslim ya tsara mana in munce zamu bar shi sai mun gaba dai dai ba, wannan shi ne dalilin da yasa aka ce in danka ya balaga kai mishi aure, mai martaba ma yace wannan ne ya dace da Yarima wato aure, kuma yasaha alwashin da ya sauka gida zai yi shawara da mutum daya, ya san tsohon zai taimaka mishi.
Cikin bacci taji ana girgizata, Aunty in ji Mamanmu, ta yi mika tare da hamma sannan ta sakko jikinta a mace zuciyarta cike da tunanin mafarkinta Yarima ne a mafarkin yake matsa mata da son ta nemo labarin shi, har ma suka yi rigima don tace me sanin labarin shi zai kareta da shi? Yayi fushi ya tafi yace mata ba ya kara zuwa sai randa ta samo labarin shi, ta mike tana tunanin dama ta huta don itama ta gaji da mafarkin shi....
[2/19, 9:56 AM] +234 803 225 4928: 🏵MEKE FARUWA 19🏵
Bilkisu ta dubi Mansu, kizo muje tare, ta saba dady a kafada maimakon nonon da take bashi, tayi gaba zo muje, gurin shirya abincin. Shagala abokan farooq suka yi da kallon wannan baiwar Allah, tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya kagi wannan yar tahalika, basu kara tsinkewa ba sai da ta soma gaida su da wannan zazzakar muryar tata, cikin in ina suka amsa mata har ma taji nauyin hakan ta koma falo in da su Sakina suka shagala da kallon wani Nigerian film, a tashar African magic, Mansur ne ya soma magana, abokina ina ka samo wannan zukekiyar yarinyar kaman tasha hatimin Aninabi Yusufa don kyau?
Sani ya amshe iya gane ganena ban taba ganin mace mai kyaun ta ba, farooq yace wanene zai shiga a cikin Ku? Sani yace tab ni wannan tasha gabana, sai dai ko su mansur ko Aminu, Aminu ya ce ni ba Ku ji ban tan ka ba? Dan nasan wannan daga gidan sarauta, sai ko gidan wani shugaba ko na jiha ko na kasa, duk tadin da suke yi Mansu tana jin su wannan Abu yana daure mata kai, farooq yace yaya za Ku ce mata, yarinya ce mai hankali, ko ilimi, da saukin kai, mansur ya ce barni dai wannan ka kalle ta da kyau kuwa? Firgita ni take yi da kwarjininta mai ban al'ajabi, in har na aure wannan tuni zan zama zauna nan, duk suka sa dariya, Mansu ta damu tana son sanin MEKE faruwa ne kowanne namiji ke fadin tafi karfinshi...?
Sai yamma suka baro gidan Mansu, ta cika yaran su Sakina da Maryam da kudi tare da kayan shafa. Bily ko kaya ne kala hudu na salla da farooq yayi mata, kanta amsa sai da suka hau sama da Mansura, don tace sun yi yawa ba zata karba, kuma sun yi wahala da ita da yawa, yaushe ne itama zata samu ta kwatana musu? Mansu tace wannan kuma na Allah ne shi ne mai yanda yaso ke dai ki dauka, Allah ya bar mana zumunci.
************************
magajin Malam ya dubi Yarima, prince don Allah ka sake hali ni zan tafi kaga har mutane sun soma shiga jirgi, please Yarima be a Muslim, Yarima ya kalle shi yanzo ni ba Muslim ba ne? To ka zama cikakke. I will do my best, magajin Malam yace ni fa har mamaki na ke ji, gaba daya ka canza Yarima ya dafa shi na sani kana tsoro ne kada nazo Niger in yi abin da zai zubar da mutuncin gidanmu ne I'll never do it kada ka damu zan kula, Yarima yana kallon magajin Malam har ya shige jirgin don zuwa gida.
Mai martaba ya sauka lfy jerin gwanon motoci ne suka zo filin jirgin don daukar yallabai, ya kashingida bisa kafet ya dafa tuf-tuf dan hutawa, gefenshi kuma uwargida ce sarautar mata ta jera mishi kayan shaye- shaye da ciye- ciye. Hajiya salma kenan mace mai mutunci da sanin ya kamata, gata da son addini tare da tausayin na kasa, gefenshi ta zauna tana tare da cewa yako lbrin autana?
Cike da sakin fuska ya ce autanki, lfy lau, ya kara girma tare da zama namiji sosai, Hakika kasar ta amshe shi tamkar balaraben kasar misra suka yi dariya, tace shekara biyu kawai da ban ganshi ba shi ne ya zama duk wannan? Yace zaki ganshi zan shirya miki zuwa tace shifa ba zai zo Hutu ba ne? Ya dube ta zai ci gaba da zuwa hutunshi a Saudi ne, duk da cewa ina tunanin nan gaba kadan wani sanadi zai kawo shi nan gida, hira suke yi yana cin abincinshi, taso ya sanar da ita ko menene zai yi sanadin zuwan Yarima, amma sai yace ta bari in lokaci ya yi zata sani.
kamar ko yaushe in har zai je gurin dattijon sirikin nashi yafi son ya fita shi daya kuma yaja motar da kanshi kamar yanzu kenan, karfe tara na dare ne yaja motar dan zuwa gun surukin nashi ne shiga dakin Modibbon ya sanar mishi da cewa ga mai martaba.
Bayan ya zauna suka gaisa da tsohon mai tarin shekaru masani ne na Qur'an and hadisai, Allah ya yi mishi baiwar sanin abubuwa da dama, shi ba mishiriki ba ne, baya duba ko bugun kasa, tsoho ne mai bautar Allah tare da takawa, shekarunshi dari babu uku amma in ka ganshi zaka zata bai fi saba'in ba, wasu suna gani tamkar waliyi ne Allah dai ya bar ma kansa sani cike da girmamawa mai martaba ya gaida Modibbo tsohon mai daraja ya amsa cikin sakin fuska da kulawa ya tambaye hanyar da kuma abokinshi wato takwaranshi Yarima Modibbo mai martaba yace yana lfy yace a gaishe ka,
Ya gyara zama, yanzu ma matsalarshi ce ta kawo ni, tsohon ya tattaro hankalinshi gurin mai martaba sannan yace gaba, zuwa na biyu ina samunshi da mace hankalina ya yi matuka gurin tashi, yanzu da na yanke shawarar in yi mishi aure, sai a tura mishi matar can, ko yaya ka gani? Tsohon yayi shiru tamkar mai nazari, sannan yace haka ne yafi dacewa domin saboda gudun wannan matsalar shi yasa musulunci ya yi horo da ya'yanku sun balaga to Ku musu aure,