Sashe 13
Masarautar Mu Part 3 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Kina so in cika ki Saadahtouh?
Muryar Yareema Sageer tamkar ba tashi ba. Ta zama very pale idan aka kwatanta ta da ta dazu da yake magana cikin izza da sarauta.
Kai ta daga, domin kwarai ta ke so ya cika tan ko ta shaki numfashi yadda ya kamata, sabida ba ta saba da hakan ba. The feeling is awesome, and their closeness is so intoxicating. (Kusancin ta da shi mai bugarwa ne). Kai za ta iya rantsewa babu namijin da ya taba rike mata hannu in this manner ta ji irin abinda ta ji yanzun tun tasowarta, don haka komai da Yarima yake yi a yau is so strange to her, zuciya da gangar jikin ta sun kasa karbar sa.
Maimakon ya cika ta kamar yadda take fata, sai ya kwantar da kai gabadaya a kafadun ta ya kanainaye cikin jikin ta. Har tsayuwa ta soma gagarar ta domin ya saki duka nauyin sa a jikin ta, amma yasa hannu daga bayan ta ya tare ta.
Yareema ya soma magana da murya mai kassara zuciyar diya mace, mai nuna karbar laifi da shirya repenting, zaka rantse ba shine Dr. Sageer din da ka sani a NTNU ba. Kuma Yariman Askira mai jiran gado. Mafi soyuwa a zuciyar Mai Askira.
“Na ji kuma na yarda da korafin ki na cewa an miki laifi an aura miki mai yin zina. Ba tare da an nemi yardar ki ba. Ba zan iya cewa kin yi karya ba. Sai dai kada ki manta su din iyayen mu ne bamu da kamar su, nima baa nemi yarda ta ba, da an nema da na gaya musu ban cancanci mallakar pure soul irin ki ba Saadah!.
Tunda bakin alkalami ya riga ya bushe ni da ke duka bamu da abin yi banda fuskantar reality na rayuwar da ke jiran mu a gaba, mu manta da ta baya. Ko me ki ke so zan miki Saadah, in har za ki amince ki zauna da ni. Duk sharuddan da za ki kafa min a zamanmu zan bi su, in dai za ki ci gaba da amsa sunan matar Sageer Askira.
Saadatu this is not the right time to discuss anything sensitive like this, dukkan mu hutu muke bukata, don haka so nake ki kwanta ki huta na gaji Saadahtouh, bikin Askira mai wahala ne, hutu kawai nake bukata yanzu, ke ma kin gaji da hidimar bukukuwan mu na aladah, ki yi hakuri da kukan nan haka mu kwanta mu yi barci. Mu bar wa gobe tattaunawar, komai dacinta zan saurare ki!
Na yi alkawarin canza komai na rayuwata zuwa mai kyau daga ranar dana mallake ki Sa'adah na yi alkawarin nan.
Ka bude min kofa in fita to.
Muryar Yareema Sageer tamkar ba tashi ba. Ta zama very pale idan aka kwatanta ta da ta dazu da yake magana cikin izza da sarauta.
Kai ta daga, domin kwarai ta ke so ya cika tan ko ta shaki numfashi yadda ya kamata, sabida ba ta saba da hakan ba. The feeling is awesome, and their closeness is so intoxicating. (Kusancin ta da shi mai bugarwa ne). Kai za ta iya rantsewa babu namijin da ya taba rike mata hannu in this manner ta ji irin abinda ta ji yanzun tun tasowarta, don haka komai da Yarima yake yi a yau is so strange to her, zuciya da gangar jikin ta sun kasa karbar sa.
Maimakon ya cika ta kamar yadda take fata, sai ya kwantar da kai gabadaya a kafadun ta ya kanainaye cikin jikin ta. Har tsayuwa ta soma gagarar ta domin ya saki duka nauyin sa a jikin ta, amma yasa hannu daga bayan ta ya tare ta.
Yareema ya soma magana da murya mai kassara zuciyar diya mace, mai nuna karbar laifi da shirya repenting, zaka rantse ba shine Dr. Sageer din da ka sani a NTNU ba. Kuma Yariman Askira mai jiran gado. Mafi soyuwa a zuciyar Mai Askira.
“Na ji kuma na yarda da korafin ki na cewa an miki laifi an aura miki mai yin zina. Ba tare da an nemi yardar ki ba. Ba zan iya cewa kin yi karya ba. Sai dai kada ki manta su din iyayen mu ne bamu da kamar su, nima baa nemi yarda ta ba, da an nema da na gaya musu ban cancanci mallakar pure soul irin ki ba Saadah!.
Tunda bakin alkalami ya riga ya bushe ni da ke duka bamu da abin yi banda fuskantar reality na rayuwar da ke jiran mu a gaba, mu manta da ta baya. Ko me ki ke so zan miki Saadah, in har za ki amince ki zauna da ni. Duk sharuddan da za ki kafa min a zamanmu zan bi su, in dai za ki ci gaba da amsa sunan matar Sageer Askira.
Saadatu this is not the right time to discuss anything sensitive like this, dukkan mu hutu muke bukata, don haka so nake ki kwanta ki huta na gaji Saadahtouh, bikin Askira mai wahala ne, hutu kawai nake bukata yanzu, ke ma kin gaji da hidimar bukukuwan mu na aladah, ki yi hakuri da kukan nan haka mu kwanta mu yi barci. Mu bar wa gobe tattaunawar, komai dacinta zan saurare ki!
Na yi alkawarin canza komai na rayuwata zuwa mai kyau daga ranar dana mallake ki Sa'adah na yi alkawarin nan.
Ka bude min kofa in fita to.