← Book details Maaikaciyar Gomnati Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 55 OF 57

Sashe 55

Maaikaciyar Gomnati Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Dariya Iklas tayi kai nifa idona a lokacin tar nake ganin kowa,na saba da shiga cikin maza dasu nake gogayya kullum,kaga kuwa ai dole ido ya bushe,
Wai kai ai kadan ka gani danma baka ganni a tsakiyar yan wiwi ba mun kafa daba guga suna zuka tare da bulbula hayaki,to can kuma me ya hadaki da yan wiwi? Dariya Iklas tayi tare da boye fuskarta a kirjin Omar,kasan me a time din babu wanda ke birgeni irin dan wiwi,ni idan baka zuka hayaki ba ruwana da kai,kawai naga ana feso hayaki ga wani kidan Bob marley yana tashi ko wakar ganja fama,ka harde kafafu kawai ka fuske kana bulbulo hayaki malam,

Dariya Omar keyi sosai,amma dai basa cewa suna sonki ko?ai kasan duk wani dan wiwi idan ya shahara ya cika dan wiwi to baya mu'amula da mata,basu fiye neman mata ba,ko budurwa basayi,idan na samu ribar tallana har hamsin nake raba musu a zuka hayaki,ni kuma inyi ta kallo ina jin dadi,

A kunna wakar ganja farmer subhanallah kai kanka zasu birgeka yanda ake zana love da hayaki,murmushi Omar yayi lallai Allah ya kare min matata shi yasa ba a son daurawa yaro talla,idan ba wanda Allah ya tsare ba lalacewa sukeyi,Iklas tace wlh kuwa honey kafin kaga yar talla wacce ke fita tasha,ko titi ta gari sai an tona,duk a tallan maza ke lalatasu,ga shaye shaye yanzu wasu sun waye da sha banalin,codine,da sauran kwayoyin maye duk a sanadin talla,nima Allah ne ya shiryani kuma Ummi tayi mana tarbiya,ga addua ina dagewa amma da tuni nasan nabi duniya.

Za kaga manyan masu kudi suna parker motoci suna neman yan talla,su kashe mata kudi,shike nan idan ba ayi sa'a ba tabi duniya,rayuwarta ta lalace,sai kaga yan majalisu,senate,com,yan kasuwa da manyan masu kudi suna bin yan talla,kafin kace me an rude ta da kudi

Kaga suna tayi mata maganar batsa tun bata yarda har ta yarda,wasu kuma ayi musu fyade,watafa honey me chemist ta kaiwa talla amma ya bata kwaya yayi mata fyade,
Wasu a shaguna,wasu kango,wasu su koma karuwanci,kai alot fa,talla bashi da afani ga mata kawai sai dai wasu sabo da talauci ba yanda za ayi,wasu kuma son abin duniya,wasu kuma rashin gata kishiya ko dangin uba suna rikesu sai su dinga tura su talla suna cin amana,ba Arabic schl bare boko,Allah ma ba a sani ba bare a bauta masa.
Allah kyauta wifey gaskia ya kamata ki fara yiwa mata wa'azi a kasar nan, ta kyalkyale da dariya tare da dan dukansa a kirji cike da shagwaba tana turo lips dinta tace kai honey ba dama nayi magana sai ka ce wani wa'azi,ina fada maka abinda na sani ne kuma kaddarar rayuwa ta kaini kasan ba dadewa ce a duniya take sawa asan rayuwa ba,kaddara ce da mutum zai cinci kansa yake sawa yayi nasa karatun duniyar,
Amma da nayi maga......ba tare da ta ankare ba ya fara kissing dinta a wuya,daga nan ya gangaro lips dinta,tare da shafa mazaunanta masu matukar raushi, kafin kace me wasa ya canja salo,sosai Gomnati ke enjoying, sai da ya lugwigwitata son ransa tana biye masa,sannan ya kyaleta itama ji tayi tana matukar bukatar Omar gaskiya,
A ranta tana anya zan iya 1mnth ba tare da na yarda da Omar ba,can ta tuno wahalar haihuwa,sai kuma tace kau dan wuya ai ba a bar dadi ba.

Omar kuwa da kyar ya saita kansa so yakeyi ta hanyar wayo da salon dabara Gomnati ta bashi abinda yake so,idan ya nuna ta karfi ko yayi mata dole to zata ki yarda ko su sami sabani tunda irinsu Iklas saida lallabawa.
Kallonta yayi cike da sha'awa sai Mirza yatsunta yakeyi, cike da shagwaba yace my heart yunwa,au na manta bari na kawo abincin ta fada tare da mikewa ya jawota a hankali ta fado jikinsa kiss ya manna mata a goshi tare da cewa jeki dawo ki sanmin milk din Prince,bata gane me yake nufi ba tayi waje.

Abincin ta dauko jere a katon tray me mugun kyau na yan gayu ta ajiye a kasa tare da shimfida katon carpet me tsananin kyau da birgewa ga duk Wanda ya gashi,
Zama yayi a kai sannan tayi serving dinsa ta fara ciyar dashi tare da yi masa kalamai masu matukar sa nishadi da jin dadi Wanda ke kankarowa mace daraja a idon mijinta,me kara sa miji yaji gaba daya ya narke,ya tsunduma,tare da cabalbakewa cikin kogin son matarsa,
Shagwabashi Iklas keyi sosai kamar wata Mamansa,shi kuwa Omar jinsa yake kamar yaron goye a wajen Iklas,yaron ma irin danye cakal din nan.
Bayan ya gama cin abinci Iklas tana kasa ta mike kafafunta kusa dashi kanta yana kafadar Omar tana wasa da zaren jallabiyarsa da ke lilo a wajen wuyansa,
Zamewa yayi tare da daura Kansa a saman cinyar Iklas ya kwanta kamar zai sha nono,a hankali ya dage rigarta dukiyar fulaninta suka bayyana farare tas dasu,nipple din jajir dasu,kansa yasa a tsakitarsu wani azababen kamshi ya rikitashi sai fisgar numfashi yakeyi tare da shidewa,
Iklas kuwa lumshe ido tayi tare da zama dagalolo kamar wata doluwa Omar ya fara kaita karshe da salonsa,idon sa jajir yace wifey ki sanmin milk din prince kinji,baki ta bude ta firgice,da karfi take son Jan rigarta tana so ta rufe amma Omar ya rike rigar gam ta kasa,
A rude tace me...me zaka sha nonon Prince kayi dashi wannan ai kazantar taka ta kai karshe,ni ban taba ji ba a duniya,idan babu kyau fa?ni bani da Ilmi a nan,amma ko ya halarta baka kyankyami me zakayi da shi,kuma ma ai shanye masa zaka yi,

Ganin yanda ta rude kamar zata zura da gudu yasa Omar cewa calm down Baby relax kiji mana,shuru tayi tana saurarensa ba a koya muku a Islamiyya ba?baki da ilmi a kansa ni ina dashi,matukar miji bazai shanyewa jaririn ruwan nonon ba a barshi da yunwa,yazo ya cutu ko ya shiga wani hali to ya Halarta miji yasha milk din matarsa,idan kuwa zai shanye masa abarshi da yunwa to bai halarta ba,
Wa'azi ya kunna mata inda akayi wa malaman sunna da dama tambayar kuma suka ba da amsar a haka cewar ya halarta,honey kinga mutanenmu da yawa basu San wannan ba,turawa ne da larabawa da sauran yare suka San da wannan,akwai hausawanmu da yawa basu sani ba.
Shi yasa Neman Ilmi yake da dadi,ya kamata a dage da nemansa ta ko ina.

Yanzu kai baka kyankyami?murmushi Omar yayi muke shan na rakumi,na Saniya Dana akuya ma bare abinda Prince dina ke sha,kuma milk din my heart,liver and my blood.ni ba wani kyankyami sai dai idan baza ki bani ba.
Ni ba ruwana kai kaga zaka iya.
Ai kuwa Omar kamar jariri ya kama zukar milk din dukiyar fulanin Iklas ji kake makwat,harda yin wasa da dayan, dan kadan yasha Iklas ta kwace abinta ta rufe tare da cewa Kazami zaka shanyewa Prince kalli yanda kake lashe lips,to kaga dai a jikina yake ko?to wlh bazan iya sha ba.
Ke kika ce ai,ni as from 2day kullum ki dinga ajiye min milk dina.a'a bazan iya ba kato dakai ga prince kunyi min yawa ai sai kusa na rame.Ummi ce ta sa aka kira mata Ikkas,

Da sauri ta sami Ummi a room dinta Ummi gani lfy?ina fada miki ki kiyaye shigewa miji kinki ji ko? Yaufa satinki biyu da Haihuwa amma ke bakya gudunsa,so kike ki samu wani cikin ko kiyi kwanika.
Dire diren kafafu Iklas ta fara tana make kafada,ni a gaskia abinda kikeyi Ummi bakya kyautawa,kun cika fassara mutum Ku tsofaffi Ku ke jawowa wasu kaga daga sun haihu sai aure ya mutu idan kuka kawo yarinya gida wai goyon ciki sai Ku hana mace ko mijinta tayi hirar kirki dashi,ba kula da miji,ba zance me dadi,kullum ta dinga gudunsa har sai kiga a haka aurenta ya mutu ko kuma ta jefa mijin ya kasa daurewa ya fada Neman mata.ni kinga ina tsoron kara haihuwa amma wlh akanta bazan kasa zuwa na bawa mijina kulawa ba,to naji magana uwar yan wa'azi da an tabaki yanzu kya fara nasiha,naga yanzu tunda kika daina son aikin Gomnatin nan kika daina rubuce rubecen iska sai kika koma wa'azi,ke a dole kinyi hankali kinyi aure ke ga me miji ko,?

dan ubanki jeki ki bashi kanki ke zai bari da wahala,baki Iklas ta turo gaba Ummi pls ki dinga ganewa kina yawa fa Ummi ya za ayi ki dinga kwafsawa ke kullum harkar daa can zamaninku kike kawowa,Iklas tana fada tana yarfe hannu tare da yatsina fuska,ki gane Ummi ba cewa nayi zan bashi kaina ba,nimafa ina da hankalina ba sai kin dinga sa min ido ni da mijina ba,Ummi ce ta jefeta da cokalin da take cin dambu ai kin gaji Ubanki haka yake shima kan matarsa bashi da kunya,jininku haka kuke ai, dariya Iklas tayi tana daga jikin kofa tace Ummi hardake fa haka kenan kika kula da tsohon mijin nan naki ko? Dariya Ummi tayi Ohh ni jikar Hauwa'u naga ta kaina da Iklas

Ummi ki daina damuwa akwai solution ba wani ciki ki daina samin ido yanzu kai ya waye bazan jira haka kawai Ku jawo min salalan tsiya mijina yayi fushi dani,ko aure na ya fara tangal tangal,ko mijina na jefashi hanyar bin mata ba,domin ni Kadai ta shafa,iyakaci idan na kawo kararsa kunyi min mutunci Ku bani hakuri kuyi addua ko Ku lallasheni. Kinga yaushe zan yarda da shawararku.ni nasan halin mijina Ku barni inji da abuna.to Gomnati Allah taimaka fita ki bani waje na gaji.

Ummi ce tace au na manta ban fada miki ba Mama zata tafi Umra ita da Baffa,suleim,da Suhaila wani watan me zuwa,sosai Iklas ke murna,tace kuma Baffa Nima ya biya min aikin hajji bana dani za aje idan muna da Nisan kwana,ke kuma yace ke mijinki yace tare zakuje dashi kafarki kafarsa da Prince. Tsalle Iklas Ta farayi tare da rungume Ummi sai murna sukeyi.kamar ba Ita ta haifi Prince ba sai tsalle takeyi, lafiya kenan inda ita komai mutum gani yake dai dai dashi ne,Iklas ba a Girma cewar Mama da ta shigo ta kama Iklas na tsalle.
Sai godiya Iklas ke wa Mama taji labari.
Chapter 55 · 0% Book details