Sashe 35
Maaikaciyar Gomnati Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ummi da Mama ke lallashinta amma kullum bata da sukuni danma tana zuwa schl da damuwarta sai tafi haka,
Tunda Sahar ta koma Omar bai koma gidanba ko sau daya,har ta kwashe 2wks amma mijin nata shuru,Mama ta sa Omar a gaba kullum fada takeyi ya koma gidansa kar ya shiga hakkin Sahar amma yaki,ko ta koreshi wani gidan yake komawa cikin jerin gidajensa.
Satin Sahar 3 da tarewa Baffa ya umarci mama kan ta kira Iklas Ummi da Omar,kafin ta kirasu sai ga yan uwan Baffa Da aka daura auren Omar da Iklas sukayi sheda da kuma Wanda sukayi wakilcin iyaye du sun hallara a falon Baffa
Omar baya gida yana Office sai a waya aka kirashi,minti kadan Omar ya Iso,Iklas sanye da hijab anyi lukui a gaban Baffa,Haj Rahina ma an kirata,Sahar tazo don tunaninta tunda taji Baffa ya nemeta to kudi zai bata,Sultan da Raj an cika harda sauran yaran gidan.
Duk kowa yana wajen,Omar sai mamaki yakeyi ko lfy,
Taro aka bude da addua,sannan Baffa ya fara magana,nasan wasunku basu San me yasa na taraku ba wasu kuma sun sani musamman yan uwana da Mama,Ummi,Iklas, sai Sultan da Raji,ga limamin masallacin da akayi a idonsa shima shaida ne cewar a masallacinsa muka daurawa Iklas aure ita da Dana Wanda kowa ya sani wato Omar,
Omar bamu sanar maka ba sakamakon kana hali na cuta,mukace a bari sai ka warke,nan wajen Baffa ya bada labarin kimai,shedu ma suka tabbatar da hakan,har pics da video Sultan da Raj suka nunawa kowa.
Omar ne ya fara gani ya rasa ma me yakeji a ransa ga dadin Iklas ta zama mallakinsa sannan ga haushin anki fada masa da wuri an ja masa rai,an barshi da damuwa.
Yana so ya danyi koda romancing Iklas ne amma ya dinga tunanin babu kyau,an barshi a duhu maza sun tsaya masa da matarsa sunyi hira,tayi rawa a gaban maza, sai yanzu yaji ya kara jin haushin saleem da yayi hira da matarsa,Ibzzy ma haka tab wannan duk laifin Iklas ne,sai yanzu ya tuno yanda Iklas ba ruwanta take taba jikinsa anyhow Ashe tasan komai ita ba rashin kunya ce tayi mata yawa ba,
Tunani ya shiga yanda zai sawa Iklas sonsa a ranta sannan asha love,tunowa yayi yanda Iklas ta dinga raina masa hankali,a ransa yace dole na rama.Iklas kuwa dake gaban Baffa kanta ta cusa tsakanin cinyoyinta ta dunkule wai kunya,
Sultan sai daria sukewa Omar kasa kasa.yaran Mama harda Suhaila sai jin dadi sukeyi,Haj Rahina ce ta mike tsaye akan wannan aka bata mana lokaci,dan sunyi aure sai me,fasikan banza fuuuu ta ja su najja suka bar dakin cike da takaici,nan take tayiwa Aisha da Sadia waya ta shaida musu komai.Haj binta ma ta bugo waya suna ta gulmarsu ta kulla tsiyarsu idan Iklas ta tare.
Sahar kuwa wani wawan tsaki taja hade da shewa tace ta shigo gidan indai miji ne Mara amfani holoko to gashi nan,kizo kiji dadi mugani.ficewa tayi ta shiga motarta ta bata wuta.
Baffa kuwa kai ya girgiza yace Allah shiryeku sauran mutane sukace ameen,nan taro ya tashi saura Mama,Ummi ,Baffa sai Iklas da Omar ba bata lokaci Baffa yayi musu Nasiha sosai,haka Mama da Ummi ma sunyi tasu Nasihar,an yanke nan da 3days za a kaiwa Omar matarsa,godiya Omar yayi wa Ummi da iyayensa da suka bashi Iklas amma fuskarsa a daure.an kasa gane yanayinsa.
Iklas dadi taji kamar me zasu tafi gidansu ita da Omar dinta,shike nan itama tayi gida,sai kaji ana cewa mun tafi gidan Iklas, ga Omar Allah dole ne ta dinga baccinta a jikinsa me kamshi laushi da santsi,inyi girkina,inyiwa Ya Omar abinci,muyi wasanmu etc
A ranta take zancenta ta
A hankali ta dago da kanta Omar ma a lokacin ya dago caraf suka hada ido,gani tayi fuskar Omar ba alamar Rahma,gabanta ne ya yanke ya fadi wato ma dole akayi masa baya sonta,Inusa me wanki ta tuno zancensa sai kuma taga kamar Omar baiyi farin ciki ba it means ma karya ne baya sonta,
Lallai dole na fara addua da Sallar dare zata fara Allah sawa mijinta Omar sonta ya basu zaman lfy,yasa ta zame masa Alkhairi shima ya zamar mata alkhairi.
Sallamarsu Baffa yayi tare da sanar musu gobe jirgin karfe 6 na safe zai bi ya koma kasar Russia wajen aikinsa,addua sukayi masa sosai kowa ya tafi aka bar Baffah da Mama.
Iklas na bayan Ummi,Omar na binsu a baya hijab din Iklas ya dan ja juyowa tayi amma har yau gani tayi fuskarsa a daure,jawota yayi kiiii kamar zai doketa,ihu Iklas tayi wayyyo.....ta tsorata ta dauka dukanta zaiyi,da sauri Ummi ta juyo ai da sauri Omar ya saki hijab din Iklas,
Ummi ta riga ta ganshi,kara juyawa Ummi tayi taci gaba da tafiya,Omar ya kara fusgo hannun Iklas,da gudu Iklas ta kwace ta sha gaban Ummi,ke wai wacce shashasha ce,cewar Ummi,waigowa Iklas tayi tana kallon Omar tace wlh Ummi wani abu zai min,Allah ki masa magana zaneni zaiyi.
Ke rufe min baki marar wayo wuce muje ciki,an kusa kaiki gidansa ai kuje Ku cinye juna ma,karki sake ko a waya ki kirani komai raunin da yaji miki,Iklas bata gane maganar Ummi ba,ta zata zancen duka da tace shi Ummi take nufi za a ji mata ciwo.
Sun shiga room Iklas zata rufe kofa Omar ya mata irin abu da kafa ya buga kafar a kasa kamar zai kwasa da gudu ya damkota,ai kuwa ta saki kofar ta fada dakin da gudu.
Daria Omar yayi ya wuce part dinsa,misalin karfe 1 na dare,Omar ya kasa bacci,sai yanzu ma yake tsananin son jin dumin jikin Iklas, fitowa yayi yaci Sa'a kofar su Iklas ya ganta a bude yanda Iklas ta barta dazu.
Lallabawa yayi ya leka dakin,Iklas da Ummi kwance gado daya suna ta baccinsu,karfin hali Omar yayi ya matsa kusa da Iklas,a hankali ya kama tashinta ta hanyar Sosa mata kunne,
Firgigit ta bude idonta,alama yayi mata da tayi shuru,saboda Kar ta tonawa Kansu asiri tayi luf tana kallon Omar,tasan idan Ummi ta gansu fadan har Ita.
a hankali yayi rada ki taso muje dakina,kafada ta noke tana masa nuni da Ummi, kara rada mata yayi ni zakiji tsoro,nine mijinki,itama rada masa tayi ummi zata kamamu.
Tsaki yaja a hankali ki taso kawai malama na fada miki,ni lokacin da kike zuwa kina taba min jiki hanaki nayi?lokacin ma fa ban San ke matata bace amma na kyaleki,murmushi Iklas tayi,harara Omar ya watsa mata,ki taso ki biyani jikina da kika dinga taba min,mijinki ne ni Allah ya konaki kinki bin umarnina kinji dai nasihar Ummi ko,
Tsorata Iklas tayi kar Allah ya konata fa,Omar ya kara da kizo ko na kwanta anan Ummi ta kamamu.
Da sauri Iklas tace a'a dan Allah zanzo muje ni,kar ka jawo min masifar Ummi dan laifina zata gani,muje kawai,mikewa tayi a hankali kamar barayi sadaf sadaf suka fara tafiya,Ummi kuwa dake bacci motsi taji kusa da ita ta farka, mikewar da Iklas tayi shine ya tashi Ummi da ga bacci,
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Iklas yanzu iya shegen da kika dauka kenan,nasan Umaru bazai aikata ba ke kika kirashj a waya,dawo ki kwanta ko wlh na saba miki,mu zaku mayar yan Iska, tuni Omar ya bawa Ummi hakuri yace Ummi cewa tayi nazo na dauketa tafi son dakina.
Salati Ummi ta kara saki jeka Umaru Allah maka Albarka ai nasan halinta,ficewa Omar yayi da sauri cike da kunya.wlh Ummi bani nace yazo ba cewa yayi.....rufe min baki Ummi ta kai mata duka dan ubanki kwanta ki rufe min baki,Iklas kija mutunci ki ina fada miki namiji ba dan goyo bane.
Rushewa da kuka Iklas tayi wiwi take kuka haushi takeji Omar ya kala mata sharri ya zame kansa gashi ya barta Ummi tana jin haushinta,shi kuwa ya wanke kansa tas wurin Ummi.
Gajia tayi da kukan ta shige toilet tayi Alwala ta fara nafila da adduarta Allah sawa Omar sonta,ya sota ita kadai a duniya,Allah bata ikon yi masa biyayya yasa su zamewa junansu Alkhairi.
Tana idarwa harda karantawa Omar suratul Yaseen Allah sa masa sonta,ita gani takeyi Omar baya sonta shi yasa yanzu yasa Ummi tayi mata fada.da yana sonta ai bazai zame Kansa ya kyaleta ba.
A ranta tace Allah kaimu gobe lfy Allah sai na rama zai San nice Gomnati.
Washe gari Iklas da fushi ta tashi cike da shirin ramuwa kan Omar shima sai tasa an masa fada yaji kunya.
Pls kuyi hakuri da wannan bazan iya forcing kaina nayi muku 2 pages ba,typing akwai wahala ga shi akwai schl ba time,Ku danci wannan tuwon Ku kora da ruwa kuyi bacci.
Tnx alot readers ..
Asmabaffa[4/10, 9:20 PM] El-hajj💥: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
135-140
By
Asmabaffa
Jira kawai Iklas takeyi taga ta inda Omar zai bullo amma shuru,Mama ce ta fito cikin shiri,tashi maza dauko mayafi zamu fita,ba shiri Iklas ta fito dauke da mayafi,driver ne ya kai su Iklas wurin wani saloon,Mama ta biya kudin komai yanda za a tsantsare Iklas,
Komai da ya dace iyaye suyiwa yarsu Baffa da Mama sunyiwa Iklas kayanta babu banbanci da na su sadiya sai dai color daban,na Iklas Dark brown ne komai,haka kayan kitchen Mama tayiwa Iklas Wanda ya take nasu sadiya,kayan gyara Dana kamshi babu abinda ba a siya mata ba wadatacce,kayan yaji da sauransu du an shirya mata part dinta,
Allah ya taimaki frnds din Iklas da wasu dangin Mama har aka gama shirya kayan Sahar bata nan,kayan sawar Iklas du an kai gidanta an shirya mata lefe kuwa Baffa ya bada kudi Mama ta hada mata akwati 8 ba abinda babu masu tsadar gaske da kyau domin English wears kaf da wasu tarkace a Russia Mama ta hado su murna Iklas keyi za a sha wanka,Omar kuwa gagarumar walima ya hadawa frnds dinsa maza a wani katafaren waje,ranar kai Iklas ranar za ayi walima.
Tunda Sahar ta koma Omar bai koma gidanba ko sau daya,har ta kwashe 2wks amma mijin nata shuru,Mama ta sa Omar a gaba kullum fada takeyi ya koma gidansa kar ya shiga hakkin Sahar amma yaki,ko ta koreshi wani gidan yake komawa cikin jerin gidajensa.
Satin Sahar 3 da tarewa Baffa ya umarci mama kan ta kira Iklas Ummi da Omar,kafin ta kirasu sai ga yan uwan Baffa Da aka daura auren Omar da Iklas sukayi sheda da kuma Wanda sukayi wakilcin iyaye du sun hallara a falon Baffa
Omar baya gida yana Office sai a waya aka kirashi,minti kadan Omar ya Iso,Iklas sanye da hijab anyi lukui a gaban Baffa,Haj Rahina ma an kirata,Sahar tazo don tunaninta tunda taji Baffa ya nemeta to kudi zai bata,Sultan da Raj an cika harda sauran yaran gidan.
Duk kowa yana wajen,Omar sai mamaki yakeyi ko lfy,
Taro aka bude da addua,sannan Baffa ya fara magana,nasan wasunku basu San me yasa na taraku ba wasu kuma sun sani musamman yan uwana da Mama,Ummi,Iklas, sai Sultan da Raji,ga limamin masallacin da akayi a idonsa shima shaida ne cewar a masallacinsa muka daurawa Iklas aure ita da Dana Wanda kowa ya sani wato Omar,
Omar bamu sanar maka ba sakamakon kana hali na cuta,mukace a bari sai ka warke,nan wajen Baffa ya bada labarin kimai,shedu ma suka tabbatar da hakan,har pics da video Sultan da Raj suka nunawa kowa.
Omar ne ya fara gani ya rasa ma me yakeji a ransa ga dadin Iklas ta zama mallakinsa sannan ga haushin anki fada masa da wuri an ja masa rai,an barshi da damuwa.
Yana so ya danyi koda romancing Iklas ne amma ya dinga tunanin babu kyau,an barshi a duhu maza sun tsaya masa da matarsa sunyi hira,tayi rawa a gaban maza, sai yanzu yaji ya kara jin haushin saleem da yayi hira da matarsa,Ibzzy ma haka tab wannan duk laifin Iklas ne,sai yanzu ya tuno yanda Iklas ba ruwanta take taba jikinsa anyhow Ashe tasan komai ita ba rashin kunya ce tayi mata yawa ba,
Tunani ya shiga yanda zai sawa Iklas sonsa a ranta sannan asha love,tunowa yayi yanda Iklas ta dinga raina masa hankali,a ransa yace dole na rama.Iklas kuwa dake gaban Baffa kanta ta cusa tsakanin cinyoyinta ta dunkule wai kunya,
Sultan sai daria sukewa Omar kasa kasa.yaran Mama harda Suhaila sai jin dadi sukeyi,Haj Rahina ce ta mike tsaye akan wannan aka bata mana lokaci,dan sunyi aure sai me,fasikan banza fuuuu ta ja su najja suka bar dakin cike da takaici,nan take tayiwa Aisha da Sadia waya ta shaida musu komai.Haj binta ma ta bugo waya suna ta gulmarsu ta kulla tsiyarsu idan Iklas ta tare.
Sahar kuwa wani wawan tsaki taja hade da shewa tace ta shigo gidan indai miji ne Mara amfani holoko to gashi nan,kizo kiji dadi mugani.ficewa tayi ta shiga motarta ta bata wuta.
Baffa kuwa kai ya girgiza yace Allah shiryeku sauran mutane sukace ameen,nan taro ya tashi saura Mama,Ummi ,Baffa sai Iklas da Omar ba bata lokaci Baffa yayi musu Nasiha sosai,haka Mama da Ummi ma sunyi tasu Nasihar,an yanke nan da 3days za a kaiwa Omar matarsa,godiya Omar yayi wa Ummi da iyayensa da suka bashi Iklas amma fuskarsa a daure.an kasa gane yanayinsa.
Iklas dadi taji kamar me zasu tafi gidansu ita da Omar dinta,shike nan itama tayi gida,sai kaji ana cewa mun tafi gidan Iklas, ga Omar Allah dole ne ta dinga baccinta a jikinsa me kamshi laushi da santsi,inyi girkina,inyiwa Ya Omar abinci,muyi wasanmu etc
A ranta take zancenta ta
A hankali ta dago da kanta Omar ma a lokacin ya dago caraf suka hada ido,gani tayi fuskar Omar ba alamar Rahma,gabanta ne ya yanke ya fadi wato ma dole akayi masa baya sonta,Inusa me wanki ta tuno zancensa sai kuma taga kamar Omar baiyi farin ciki ba it means ma karya ne baya sonta,
Lallai dole na fara addua da Sallar dare zata fara Allah sawa mijinta Omar sonta ya basu zaman lfy,yasa ta zame masa Alkhairi shima ya zamar mata alkhairi.
Sallamarsu Baffa yayi tare da sanar musu gobe jirgin karfe 6 na safe zai bi ya koma kasar Russia wajen aikinsa,addua sukayi masa sosai kowa ya tafi aka bar Baffah da Mama.
Iklas na bayan Ummi,Omar na binsu a baya hijab din Iklas ya dan ja juyowa tayi amma har yau gani tayi fuskarsa a daure,jawota yayi kiiii kamar zai doketa,ihu Iklas tayi wayyyo.....ta tsorata ta dauka dukanta zaiyi,da sauri Ummi ta juyo ai da sauri Omar ya saki hijab din Iklas,
Ummi ta riga ta ganshi,kara juyawa Ummi tayi taci gaba da tafiya,Omar ya kara fusgo hannun Iklas,da gudu Iklas ta kwace ta sha gaban Ummi,ke wai wacce shashasha ce,cewar Ummi,waigowa Iklas tayi tana kallon Omar tace wlh Ummi wani abu zai min,Allah ki masa magana zaneni zaiyi.
Ke rufe min baki marar wayo wuce muje ciki,an kusa kaiki gidansa ai kuje Ku cinye juna ma,karki sake ko a waya ki kirani komai raunin da yaji miki,Iklas bata gane maganar Ummi ba,ta zata zancen duka da tace shi Ummi take nufi za a ji mata ciwo.
Sun shiga room Iklas zata rufe kofa Omar ya mata irin abu da kafa ya buga kafar a kasa kamar zai kwasa da gudu ya damkota,ai kuwa ta saki kofar ta fada dakin da gudu.
Daria Omar yayi ya wuce part dinsa,misalin karfe 1 na dare,Omar ya kasa bacci,sai yanzu ma yake tsananin son jin dumin jikin Iklas, fitowa yayi yaci Sa'a kofar su Iklas ya ganta a bude yanda Iklas ta barta dazu.
Lallabawa yayi ya leka dakin,Iklas da Ummi kwance gado daya suna ta baccinsu,karfin hali Omar yayi ya matsa kusa da Iklas,a hankali ya kama tashinta ta hanyar Sosa mata kunne,
Firgigit ta bude idonta,alama yayi mata da tayi shuru,saboda Kar ta tonawa Kansu asiri tayi luf tana kallon Omar,tasan idan Ummi ta gansu fadan har Ita.
a hankali yayi rada ki taso muje dakina,kafada ta noke tana masa nuni da Ummi, kara rada mata yayi ni zakiji tsoro,nine mijinki,itama rada masa tayi ummi zata kamamu.
Tsaki yaja a hankali ki taso kawai malama na fada miki,ni lokacin da kike zuwa kina taba min jiki hanaki nayi?lokacin ma fa ban San ke matata bace amma na kyaleki,murmushi Iklas tayi,harara Omar ya watsa mata,ki taso ki biyani jikina da kika dinga taba min,mijinki ne ni Allah ya konaki kinki bin umarnina kinji dai nasihar Ummi ko,
Tsorata Iklas tayi kar Allah ya konata fa,Omar ya kara da kizo ko na kwanta anan Ummi ta kamamu.
Da sauri Iklas tace a'a dan Allah zanzo muje ni,kar ka jawo min masifar Ummi dan laifina zata gani,muje kawai,mikewa tayi a hankali kamar barayi sadaf sadaf suka fara tafiya,Ummi kuwa dake bacci motsi taji kusa da ita ta farka, mikewar da Iklas tayi shine ya tashi Ummi da ga bacci,
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Iklas yanzu iya shegen da kika dauka kenan,nasan Umaru bazai aikata ba ke kika kirashj a waya,dawo ki kwanta ko wlh na saba miki,mu zaku mayar yan Iska, tuni Omar ya bawa Ummi hakuri yace Ummi cewa tayi nazo na dauketa tafi son dakina.
Salati Ummi ta kara saki jeka Umaru Allah maka Albarka ai nasan halinta,ficewa Omar yayi da sauri cike da kunya.wlh Ummi bani nace yazo ba cewa yayi.....rufe min baki Ummi ta kai mata duka dan ubanki kwanta ki rufe min baki,Iklas kija mutunci ki ina fada miki namiji ba dan goyo bane.
Rushewa da kuka Iklas tayi wiwi take kuka haushi takeji Omar ya kala mata sharri ya zame kansa gashi ya barta Ummi tana jin haushinta,shi kuwa ya wanke kansa tas wurin Ummi.
Gajia tayi da kukan ta shige toilet tayi Alwala ta fara nafila da adduarta Allah sawa Omar sonta,ya sota ita kadai a duniya,Allah bata ikon yi masa biyayya yasa su zamewa junansu Alkhairi.
Tana idarwa harda karantawa Omar suratul Yaseen Allah sa masa sonta,ita gani takeyi Omar baya sonta shi yasa yanzu yasa Ummi tayi mata fada.da yana sonta ai bazai zame Kansa ya kyaleta ba.
A ranta tace Allah kaimu gobe lfy Allah sai na rama zai San nice Gomnati.
Washe gari Iklas da fushi ta tashi cike da shirin ramuwa kan Omar shima sai tasa an masa fada yaji kunya.
Pls kuyi hakuri da wannan bazan iya forcing kaina nayi muku 2 pages ba,typing akwai wahala ga shi akwai schl ba time,Ku danci wannan tuwon Ku kora da ruwa kuyi bacci.
Tnx alot readers ..
Asmabaffa[4/10, 9:20 PM] El-hajj💥: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
135-140
By
Asmabaffa
Jira kawai Iklas takeyi taga ta inda Omar zai bullo amma shuru,Mama ce ta fito cikin shiri,tashi maza dauko mayafi zamu fita,ba shiri Iklas ta fito dauke da mayafi,driver ne ya kai su Iklas wurin wani saloon,Mama ta biya kudin komai yanda za a tsantsare Iklas,
Komai da ya dace iyaye suyiwa yarsu Baffa da Mama sunyiwa Iklas kayanta babu banbanci da na su sadiya sai dai color daban,na Iklas Dark brown ne komai,haka kayan kitchen Mama tayiwa Iklas Wanda ya take nasu sadiya,kayan gyara Dana kamshi babu abinda ba a siya mata ba wadatacce,kayan yaji da sauransu du an shirya mata part dinta,
Allah ya taimaki frnds din Iklas da wasu dangin Mama har aka gama shirya kayan Sahar bata nan,kayan sawar Iklas du an kai gidanta an shirya mata lefe kuwa Baffa ya bada kudi Mama ta hada mata akwati 8 ba abinda babu masu tsadar gaske da kyau domin English wears kaf da wasu tarkace a Russia Mama ta hado su murna Iklas keyi za a sha wanka,Omar kuwa gagarumar walima ya hadawa frnds dinsa maza a wani katafaren waje,ranar kai Iklas ranar za ayi walima.