Sashe 8
Hooriyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Part ɗin sa ya nufa ya tarar da komai tass kamar yana nan Toilet ya shiga yayi wanka fito wa yayi ya shirya bai zauna ba hanyar fita yayi Fadawa ne guda Uku A gurin saurin taho wa gurin sa suka yi ɗaya daga cikin sune yace
"Ranka ya daɗe fita zaka yi"
Eh kawai yace musu ƙara magana ya cigaba da tafiya biyo da suka yi a baya
"bani makullin ba tare da kowa zan fita ba" yace musu. Kallon juna suka yi
"Ranka ya daɗe Mai martaba yace kar a bar ka kai kaɗai ka fita"
wuce wa yayi zuwa gurin motar kawai yayi cikin izzah ba tare da ya ƙara ce musu komai ba.
✿✿✿✿ ✿✿✿✿ ✿✿✿✿
Kano Nigeria.
Buɗe gate mai gadi yayi parking yayi Fitowa yayi daga motar da sauri ta ƙara so kusa da shi Kyakkyawa ce sosai Doguwa ce amma ba sosai ba dan ba za'a kira ta gajeriya ba, Magana ta fara yi masa "Tun ɗazu nazo ina jiran ka" Kallon banza ya watsa mata sannan yace
"Mai zan Miki da kike jirana? Na faɗa miki Bana son irin haka Koh, Kizo kiyi ta jirana sai kace wadda take bina bashi"
"Kawai zuwa nayi mu gaisa, in ganka ko naji daɗi a raina" cewar ta. Shiru yayi mata cigaba da yi masa magana tayi
"Har yanzu baka gama yarda da irin son dana ke maka ba Yah Zaaheed, naga kamar kana tantama akan haka"
"Noor In kin gama surutun kya iya tafiya gidan ku, na gaji da jin maganganun nan naki" wucewar sa yayi, riƙe baki tayi tace
"Au haka kace, Chabbbbb ai ko baka isa ba, dole kaji abinda zan faɗa" fuuuu ta wuce ta bi shi.
A palour ta tarar da shi tare da wata babbar Mace suna Magana Juyowa tayi ta kalle ta sai tace
"Noor dama ba tafiya kika yi ba"
Noor ce ta bata amsa da "Eh Mommy dama shi nake jira ya dawo"
"Ai gashi nan ya dawo, sai Kizo"cewar matar da aka kira Mommy
Ɗagowa yayi ya ɓalla mata Harara ba tare da Mommy ta lura ba da Sauri ta ɗauke kanta daga kallon shi
"Ai Mommy Tafiya gida ma zanyi kawai"
"Saboda me zaki tafi Bayan gashi ya zo"
"Baƙuwa nayi yanzu tayi min waya"
"Ahhh ya kamata ki ganta gaskiya"
Tace tana tashi
"Kya gaida Hajiya in kinje gida"
"Zata ji Insha Allah, Mommy kya yi wa su Kausar Sallama bazan koma Gurin su ba"
Tohm tace ta haye sama
Kallon ta maida kansa ko zai kalle ta amma taga ba ta ita yake ba tashi tayi jiki ba ƙwari zata fice yace
"Idan kika sake zuwa nema na gidan nan sai ranki ya ɓaci, wai Ni sa'an ki ne"
Ba tare da tace masa komai ba tayi ficewar ta.
╰╮o( ̄皿 ̄///) (╯-_-)╯╧╧
Noor ce Zaune a gefen gado kuka take ta rusa wa turo ƙofar ɗakin aka yi Babbar Mace ce daga gani Maman tace Kamar su ɗaya Zama tayi kusa da ita
"Yaushe kika dawo Noor?" inji matar da ta shigo
Hawayen Fuskar ta Share sannan tace
"Ban daɗe ba, naga ba kya Palour shiyasa na shigo ɗaki kawai"
"Yauma ya ɓata Miki ran kenan"
Shiru tayi ba tace mata komai ba, cigaba da mata magana tayi
"Na rasa wace irin zuciya gareki Noor?, Yaron nan ya nuna baya sonki ba sai ki ƙyale shi ba amma kin nace sai shi, wai shi kaɗai ne namiji a duniya ne?"
"Mommah kin san duk Duniya ba wanda nake so sai Yah Zaaheed tun ina ƙarama nake son shi, na rasa me nayi masa da baya sona ba"
"Mommah ina da wata makusa ne a jiki na ɗaya tsane Ni"
"Ba ki da shi" juya wa tayi ta Maida Kallon ta gare ta "Noor" "Na'am"
"Da zaki ji Shawara ta da tuni kin ƙyale Zaaheed, duk da ɗan ƴar uwa ta ce. A cikin samarinki da kike kulawa ki bawa wani dama, Zaaheed bashi da niyyar Aure, kuma ko yana da niyyar Aure ba Auren ki zaiyi ba ya riga da ya tsane ki"
"Mommah" ɗaga mata hannu tayi
"Karki ce min komai, ki fara Tunani akan wannan maganar" ta tashi ta fice............✍️
Jiya an samu Typing Errors da yawa mantawa nayi Banyi editing ba sai daga baya na lura. Tun cikin Azumi nayi typing ɗin ne Afuwan😰
Posting zai koma Monday, Wednesday & Friday sai Rana ɗaya a Weekend in na samu dama Insha Allah. Kamar yadda muke yi kafin A fara Azumi.
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books: https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟐𝟔&𝟐𝟕
————————————————————————————————————————
Tagumi ta zuba ta lula duniyar tunani zunbur ta miƙe gaban dreesing mirror ta tsaya kallon fuskar ta tayi sai kuma ta ja wayar ta Number tayi dailing ta fara Kira ringing biyu aka ɗaga
"Aunty Barka da Rana"
"Barka dai, Kwanwas naji Muryar ki kamar kinyi kuka, ko baki da lafiya ne?" aka faɗa daga cikin Wayar
"A'a Ba komai, Yaya yana gari?"
"Baya nan"
"Ok gani nan zuwa" ta kashe wayar
Jaka ta ɗauko ta ɗauki Key ɗin Mota da wayar ta ta fice, a Palour ta tarar da Aliyu yana zaune magana ta fara yi masa "Yaya in Mammah ta sauko kace mata nake gidan Aunty"
"Meya faru? Na ganki haka"
"Ba komai, na tafi" ta fita da sauri
❦❦❦❦ ❦❦❦❦
"Yah Zaaheed sannu da zuwa" cewar Aliyu ƙanin sa
Yauwa kawai yace masa ya tashi ya haura sama bin sa da kallo yayi kawai. Ɗakin Mommy ya shiga waya take yi Zama yayi yana jiran ta gama wayar. "Ba zaka huta ba ne?, Daga aiki fa ka dawo"
"Mommy please ki daina turon yaran nan a matsayin na Aure su" Yace mata.
Kallon shi tayi da kyau "Saboda ta zo gurin ka shikenan ba zaku gaisa ba"
"Mommy ita Yarinyar nan ba gaisuwa ce take kawo ta ba"
"To mene yake kawo ta? Faɗa min inaji"
Shiru yayi sai kuma yace"Mommy bari in tafi in huta"
"Nemi guri ka zauna" tace masa
Guri ya nema ya zauna. Nisawa tayi sannan tace" Zaaheed na gaji da zaman ka haka ba Aure, kowa yana Aure amma banda kai"
"Mommy Insha Allah nan bada jimawa ba zanyi Nima"
"Ko yaushe haka kake cewa, ko sai bayan rai na zaka yi ne" ta share hawayen da ya zubo mata, da sauri ya sauko kasa ya zauna kusa da ita yana riƙe hannun ta
"Kukan ki Azaba ne a gare Ni, dan Allah ki daina Insha Allah zan yi Aure nan bada jima wa ba. Mommy zan cika Miki burin ki ba zaki mutu ba sai Kinga ƴaƴa na In sha Allah"
"To naji yaushe zaka kawo matar, indai da gaske kana son farin ciki na"
"Nan bada jimawa ba Insha Allah"
"Allah yasa" tace tana shafa Kansa
Waye ZAAHEED ???
Wace NOOR ???
Alhaji Yusuf Shine sunan mahaifinsa matar sa Ɗaya Hajiya Sa'a Ƴaƴa biyu Allah ya basu a duniya duk maza Zaaheed shine babba sai Ƙanin sa Al-Ameen. Hajiya Sa'a tana son Mace amma Allah bai bata ba. ƙwanwar ta ɗaya a duniya Habiba suna son junan su ko yaushe suna tare da juna har Allah yayi wa mahaifansu rasuwa ta dawo gurin ta da zama har tayi Aure. Habiba tana da yara Uku biyu Mata ɗaya Namiji, Amina ce Babba ana ce mata Khairat, sai Aliyu, sai ƴar Auta wadda taci sunan Mommy Sa'adatu ana ce mata Noor. Tunda aka yaye Noor Mommy ta karɓe ta. Noor yarinya ce kyakkyawa bata da hayaniya bata da rawar Kai, sun taso tare da ƴaƴan ta har sai da ta gama secondary school sannan ta koma gidan su a Lokacin Zaaheed yana US karatu.
Zaaheed yayi karatun sa a US tun daga Degree har Doctoring Degree duk a US sai da ya gama sannan ya dawo Nigeria ya tarar ƙannen sa duk sun girma bayan dawowarsa ba daɗe wa Noor ta nuna tana son sa amma yayi biris kamar bai san tana yi ba da farko ta so ƙyale shi amma sai ta kasa. In Mommy'n tayi masa maganar Aure sai ya hau neman hanyar da zai guje wa maganar yanzu yana da shekaru 35 a duniya Lecturer ne a B.U.K. Shine dalilin da yasa Mommy duk ta damu yayi Aure......✍️
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
Follow My Pages
Arewa Books: https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/Lg8RQ7S5NfX6fSmnSkRA79
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟐𝟗&𝟑𝟎
————————————————————————————————————————
𝒁𝑨𝑨𝑯𝑬𝑬𝑫
Tunda yaga Mommy'n sa na son tada hankalin ta akan Auren ya yanke shawarar yi wa Abiee'n su waya baya ƙasar yana India ya sanar da shi.
Ringing wayar take yi ba'a ɗaya ba har ta katse bai ƙara bin kiran ba yasan maybe Yana meeting ƙyale shi yayi yasan zai kira sa bayan Hour ɗaya sai gashi ya kira shi Bayan sun gaisa ya fara sanar da shi dalilin kiran
"Abiee dama sanar da kai zan yi na samu Yarinyar da zan Aura"
"To Masha Allah, a ina take" cewar Abiee
"A nan Kano take, ɗaliba tace"
"Alhamdulillah, Ƴar gidan wace?"
"Ƴar Alhaji Harith mai Kanwa"
"Harith mai Kanwa dana sani"
"Dama ka san shi ne Abiee?"
"Na sanshi shekaru da daɗewa, wacce daga cikin su"
"A'isha" yace
"Masha Allah, Zan nemi Contact ɗin sa in sanar da shi kafin na dawo" nan suka cigaba da maganar
Mommy tayi murna da jin zancen saboda zamuɗi bata jira dawowar Abiee ba ta sanar wa ƴan uwa aje a nemo masa Auren kar a samu Matsala wani ya riga su.
"Ranka ya daɗe fita zaka yi"
Eh kawai yace musu ƙara magana ya cigaba da tafiya biyo da suka yi a baya
"bani makullin ba tare da kowa zan fita ba" yace musu. Kallon juna suka yi
"Ranka ya daɗe Mai martaba yace kar a bar ka kai kaɗai ka fita"
wuce wa yayi zuwa gurin motar kawai yayi cikin izzah ba tare da ya ƙara ce musu komai ba.
✿✿✿✿ ✿✿✿✿ ✿✿✿✿
Kano Nigeria.
Buɗe gate mai gadi yayi parking yayi Fitowa yayi daga motar da sauri ta ƙara so kusa da shi Kyakkyawa ce sosai Doguwa ce amma ba sosai ba dan ba za'a kira ta gajeriya ba, Magana ta fara yi masa "Tun ɗazu nazo ina jiran ka" Kallon banza ya watsa mata sannan yace
"Mai zan Miki da kike jirana? Na faɗa miki Bana son irin haka Koh, Kizo kiyi ta jirana sai kace wadda take bina bashi"
"Kawai zuwa nayi mu gaisa, in ganka ko naji daɗi a raina" cewar ta. Shiru yayi mata cigaba da yi masa magana tayi
"Har yanzu baka gama yarda da irin son dana ke maka ba Yah Zaaheed, naga kamar kana tantama akan haka"
"Noor In kin gama surutun kya iya tafiya gidan ku, na gaji da jin maganganun nan naki" wucewar sa yayi, riƙe baki tayi tace
"Au haka kace, Chabbbbb ai ko baka isa ba, dole kaji abinda zan faɗa" fuuuu ta wuce ta bi shi.
A palour ta tarar da shi tare da wata babbar Mace suna Magana Juyowa tayi ta kalle ta sai tace
"Noor dama ba tafiya kika yi ba"
Noor ce ta bata amsa da "Eh Mommy dama shi nake jira ya dawo"
"Ai gashi nan ya dawo, sai Kizo"cewar matar da aka kira Mommy
Ɗagowa yayi ya ɓalla mata Harara ba tare da Mommy ta lura ba da Sauri ta ɗauke kanta daga kallon shi
"Ai Mommy Tafiya gida ma zanyi kawai"
"Saboda me zaki tafi Bayan gashi ya zo"
"Baƙuwa nayi yanzu tayi min waya"
"Ahhh ya kamata ki ganta gaskiya"
Tace tana tashi
"Kya gaida Hajiya in kinje gida"
"Zata ji Insha Allah, Mommy kya yi wa su Kausar Sallama bazan koma Gurin su ba"
Tohm tace ta haye sama
Kallon ta maida kansa ko zai kalle ta amma taga ba ta ita yake ba tashi tayi jiki ba ƙwari zata fice yace
"Idan kika sake zuwa nema na gidan nan sai ranki ya ɓaci, wai Ni sa'an ki ne"
Ba tare da tace masa komai ba tayi ficewar ta.
╰╮o( ̄皿 ̄///) (╯-_-)╯╧╧
Noor ce Zaune a gefen gado kuka take ta rusa wa turo ƙofar ɗakin aka yi Babbar Mace ce daga gani Maman tace Kamar su ɗaya Zama tayi kusa da ita
"Yaushe kika dawo Noor?" inji matar da ta shigo
Hawayen Fuskar ta Share sannan tace
"Ban daɗe ba, naga ba kya Palour shiyasa na shigo ɗaki kawai"
"Yauma ya ɓata Miki ran kenan"
Shiru tayi ba tace mata komai ba, cigaba da mata magana tayi
"Na rasa wace irin zuciya gareki Noor?, Yaron nan ya nuna baya sonki ba sai ki ƙyale shi ba amma kin nace sai shi, wai shi kaɗai ne namiji a duniya ne?"
"Mommah kin san duk Duniya ba wanda nake so sai Yah Zaaheed tun ina ƙarama nake son shi, na rasa me nayi masa da baya sona ba"
"Mommah ina da wata makusa ne a jiki na ɗaya tsane Ni"
"Ba ki da shi" juya wa tayi ta Maida Kallon ta gare ta "Noor" "Na'am"
"Da zaki ji Shawara ta da tuni kin ƙyale Zaaheed, duk da ɗan ƴar uwa ta ce. A cikin samarinki da kike kulawa ki bawa wani dama, Zaaheed bashi da niyyar Aure, kuma ko yana da niyyar Aure ba Auren ki zaiyi ba ya riga da ya tsane ki"
"Mommah" ɗaga mata hannu tayi
"Karki ce min komai, ki fara Tunani akan wannan maganar" ta tashi ta fice............✍️
Jiya an samu Typing Errors da yawa mantawa nayi Banyi editing ba sai daga baya na lura. Tun cikin Azumi nayi typing ɗin ne Afuwan😰
Posting zai koma Monday, Wednesday & Friday sai Rana ɗaya a Weekend in na samu dama Insha Allah. Kamar yadda muke yi kafin A fara Azumi.
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books: https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟐𝟔&𝟐𝟕
————————————————————————————————————————
Tagumi ta zuba ta lula duniyar tunani zunbur ta miƙe gaban dreesing mirror ta tsaya kallon fuskar ta tayi sai kuma ta ja wayar ta Number tayi dailing ta fara Kira ringing biyu aka ɗaga
"Aunty Barka da Rana"
"Barka dai, Kwanwas naji Muryar ki kamar kinyi kuka, ko baki da lafiya ne?" aka faɗa daga cikin Wayar
"A'a Ba komai, Yaya yana gari?"
"Baya nan"
"Ok gani nan zuwa" ta kashe wayar
Jaka ta ɗauko ta ɗauki Key ɗin Mota da wayar ta ta fice, a Palour ta tarar da Aliyu yana zaune magana ta fara yi masa "Yaya in Mammah ta sauko kace mata nake gidan Aunty"
"Meya faru? Na ganki haka"
"Ba komai, na tafi" ta fita da sauri
❦❦❦❦ ❦❦❦❦
"Yah Zaaheed sannu da zuwa" cewar Aliyu ƙanin sa
Yauwa kawai yace masa ya tashi ya haura sama bin sa da kallo yayi kawai. Ɗakin Mommy ya shiga waya take yi Zama yayi yana jiran ta gama wayar. "Ba zaka huta ba ne?, Daga aiki fa ka dawo"
"Mommy please ki daina turon yaran nan a matsayin na Aure su" Yace mata.
Kallon shi tayi da kyau "Saboda ta zo gurin ka shikenan ba zaku gaisa ba"
"Mommy ita Yarinyar nan ba gaisuwa ce take kawo ta ba"
"To mene yake kawo ta? Faɗa min inaji"
Shiru yayi sai kuma yace"Mommy bari in tafi in huta"
"Nemi guri ka zauna" tace masa
Guri ya nema ya zauna. Nisawa tayi sannan tace" Zaaheed na gaji da zaman ka haka ba Aure, kowa yana Aure amma banda kai"
"Mommy Insha Allah nan bada jimawa ba zanyi Nima"
"Ko yaushe haka kake cewa, ko sai bayan rai na zaka yi ne" ta share hawayen da ya zubo mata, da sauri ya sauko kasa ya zauna kusa da ita yana riƙe hannun ta
"Kukan ki Azaba ne a gare Ni, dan Allah ki daina Insha Allah zan yi Aure nan bada jima wa ba. Mommy zan cika Miki burin ki ba zaki mutu ba sai Kinga ƴaƴa na In sha Allah"
"To naji yaushe zaka kawo matar, indai da gaske kana son farin ciki na"
"Nan bada jimawa ba Insha Allah"
"Allah yasa" tace tana shafa Kansa
Waye ZAAHEED ???
Wace NOOR ???
Alhaji Yusuf Shine sunan mahaifinsa matar sa Ɗaya Hajiya Sa'a Ƴaƴa biyu Allah ya basu a duniya duk maza Zaaheed shine babba sai Ƙanin sa Al-Ameen. Hajiya Sa'a tana son Mace amma Allah bai bata ba. ƙwanwar ta ɗaya a duniya Habiba suna son junan su ko yaushe suna tare da juna har Allah yayi wa mahaifansu rasuwa ta dawo gurin ta da zama har tayi Aure. Habiba tana da yara Uku biyu Mata ɗaya Namiji, Amina ce Babba ana ce mata Khairat, sai Aliyu, sai ƴar Auta wadda taci sunan Mommy Sa'adatu ana ce mata Noor. Tunda aka yaye Noor Mommy ta karɓe ta. Noor yarinya ce kyakkyawa bata da hayaniya bata da rawar Kai, sun taso tare da ƴaƴan ta har sai da ta gama secondary school sannan ta koma gidan su a Lokacin Zaaheed yana US karatu.
Zaaheed yayi karatun sa a US tun daga Degree har Doctoring Degree duk a US sai da ya gama sannan ya dawo Nigeria ya tarar ƙannen sa duk sun girma bayan dawowarsa ba daɗe wa Noor ta nuna tana son sa amma yayi biris kamar bai san tana yi ba da farko ta so ƙyale shi amma sai ta kasa. In Mommy'n tayi masa maganar Aure sai ya hau neman hanyar da zai guje wa maganar yanzu yana da shekaru 35 a duniya Lecturer ne a B.U.K. Shine dalilin da yasa Mommy duk ta damu yayi Aure......✍️
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
Follow My Pages
Arewa Books: https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/Lg8RQ7S5NfX6fSmnSkRA79
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟐𝟗&𝟑𝟎
————————————————————————————————————————
𝒁𝑨𝑨𝑯𝑬𝑬𝑫
Tunda yaga Mommy'n sa na son tada hankalin ta akan Auren ya yanke shawarar yi wa Abiee'n su waya baya ƙasar yana India ya sanar da shi.
Ringing wayar take yi ba'a ɗaya ba har ta katse bai ƙara bin kiran ba yasan maybe Yana meeting ƙyale shi yayi yasan zai kira sa bayan Hour ɗaya sai gashi ya kira shi Bayan sun gaisa ya fara sanar da shi dalilin kiran
"Abiee dama sanar da kai zan yi na samu Yarinyar da zan Aura"
"To Masha Allah, a ina take" cewar Abiee
"A nan Kano take, ɗaliba tace"
"Alhamdulillah, Ƴar gidan wace?"
"Ƴar Alhaji Harith mai Kanwa"
"Harith mai Kanwa dana sani"
"Dama ka san shi ne Abiee?"
"Na sanshi shekaru da daɗewa, wacce daga cikin su"
"A'isha" yace
"Masha Allah, Zan nemi Contact ɗin sa in sanar da shi kafin na dawo" nan suka cigaba da maganar
Mommy tayi murna da jin zancen saboda zamuɗi bata jira dawowar Abiee ba ta sanar wa ƴan uwa aje a nemo masa Auren kar a samu Matsala wani ya riga su.