Sashe 6
Hooriyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
𝐆𝐢𝐝𝐚𝐧 𝐬𝐮 𝐀𝐦𝐚𝐫𝐲𝐚...
Amarya ta sha kwalliyar ta tayi kyau kamar ba gobe suna zaune a ɗaki tare da ƴan uwanta sai bata gayyaci ƙawaye ba kwata kwata. Yan uwansu sai san Barka ake mata ta Aure Mai kuɗi ba'a daɗe da ɗaura Aure ba ango yazo aka sha hotuna suka tafi. Basu jima da tafiya ba sai ga su Rukayya sun zo su biyar shigowa suka yi ba sallama ba komai sai cewa Zainab tayi "Ina Amaryar take" wata tsohuwa ce tana daga zaune tace "Ke ko ƴar nan lafiya kike mata wannan kiran" "Baba ba gurin ki muka zo ba gurin Maciya Amana muka zo" inji Khaleesat. Kallo kansu duk ya dawo.
Tana daga ɗaki ta jiyo su gaban ta ne ya yanke ya faɗi "Innalillahi wainnaillaihir rajiun, na shiga Uku Ni Anisah, na janyo wa kaina matsala" tashi tayi ta fito gurin su "Ya na ganku a haka ku shigo ciki mana" Wani kallon banza Rukayya ta watsa mata "Ba zama ya kawo mu ba, ke in banda abinki ai kin san munfi ƙarfin zama anan Koh" "Ke dan Allah baki ji kunyar abinda kika yi ba, ki rasa wa zaki ci Amana sai Hooriyah yarinyar data taimaka Miki, kin san dukkanin mu munfi ƙarfin kula ki amma saboda da ita muka kula ki ta fifita ki akan kowa da komai amma kika Aure mata wanda zata Aura" "Ki rubuta ki ajiye sai Allah ya saka mata ko badaɗe ko ba jima, sai anjima" suka juya zasu tafi tsohuwar ɗazu ce ta ƙara magana "Yaran nan bamu gane inda Maganar taku ta dosa ba, ku dawo kuyi mana bayani" "Tsohuwa ki kama kanki, wadda muka bawa sako ka gane inda muka dosa, ita da Uwarta zasu iya yi muku bayani dalla dalla" Zainab ce mai wannan jawabin suka yi fice War su. Baki ta kama sai ta kalli Anisah "Ai sai ki yi mana bayani kamar yadda suka ce Koh" juyawa tayi ba tare da tace komai ba ta shige ɗaki. "Ke ai Sai kiyi mana bayani Koh" ta faɗa tana kallon Umma "Iya ƙyale su ina ganin bata suka yi, Anisah da bata da Ƙawa ko ɗaya, Sharri ne kawai dan anga tayi Aure kinsan halin mutane"
"To Allah ya sawwaka". Nan aka fara tsegumi ƴan unguwa wanda suka san su Zainab suna ta magana Amma Umma tayi biris tace basu san su ba dan Haka a boye ake maganar.
Bayan magariba aka kai Amarya ɗakin ta gida ne na Alfarma aka kaita nan fa zance ya ƙara tashi da gaske Auren cin amana tayi tunda aka ga gida wasu sai cewa suke basu taɓa ganin ta tana zance ba Amma gashi Auri Mai kuɗi. Nan aka dawo ana ta zancen ta.
✦✦✦
Bayan Kwana Uku
Kwance take akan cinyar Mami kalba take mata a hankali kuma tana mata nasiha Aunty ce ta shigo "Har kin dawo, ashe ba daɗe wa zaki yi ba" "Ina zan dade na bar ƴar lele ba lafiya" dariya suka yi gaba ɗaya "Aunty ai Naji sauki, Ya hanya" "Ai haka ake so, Hanya Alhamdulillah, Fasa kwana nayi nace gwanda in dawo kawai" "To Masha Allah, ai na zata sai gobe" "A'a Wallahi" "Naji daɗi da kika rungumi ƙaddara gashi har kin ware" "Aunty ai hakan yafi min, Abinda kafi so sai kaga ba alkhairi ne a Rayuwar ka ba" "gaskiya Hakane, To Allah ya baki wanda ya fishi" "Ameen ya Allah"tashi tayi tace bari ta shiga ciki ta huta.
Tunda aka fasa Auren Mama take sintiri Sulaiman yazo su sasanta tunda ta rasa wanda zai Aure ta duk ta zama wata iri duk sanda Mama zata zo sai ta taho da mutane wai a ganta ta rasa wanda zai Aure ta kuma taki yarda da ɗan uwanta wannan abinda da take mata ne yasa ta yanke shawarar komawa gidan Yaya Abduljawwad da zama ba tare da ƴan uwan su sun sani ba. Tayi shawara da su Aunty kuma sun amince da Yamma zata tafi.
( ̄▽ ̄)~*
Zaune suke a Palour ita da Auwal tunda abin nan ya faru kullum jikin jajjanta wa suke yanzu ma maganar suke Khaleesat ce tace
"Wallahi Abban fadil kunyar Hooriyah nake ji ina zan iya zuwa gidan su" "Da wane ido zan kalle ta Ni nayi ta convincing ta kula Zaid da kyar ta amince amma ya watsa mana kasa a ido"
"Duk kunyar ta da zaki ji ai baki kaini ba, kawai ki kirata muji tana ina mu bata hakuri, Ni fa duk laifin na nake gani da banzo da Zaid gurin Biki ba ai ba zasu haɗu ba har haka ta faru"
"Bari in gwada in ji ko zata ɗaga dan bana tunanin zata ƙara kula Ni" wayar ta ta ɗauko ta kira anci Sa'a tana kusa da wayar ɗagawa tayi wata nauyayyar ajiyar zuciya Khaleesat ta sauke "Ummu Fadil ya da haka, baki da lafiya" shine abinda ta faɗa "Ai dole in Sauke ajiyar zuciya Hooriyah na zata bazaki ɗauki waya ta ba" "Me kika yi min haka da zafi" "in munzo kyaji, yaushe zamu same ki a gida"
"Yaushe kika fara tambayar appointment in Zaki zo gurina"
"Sorry, mu bar zancen wasa yaushe kike gida"
"Kizo ko anjima ne, amma karki kai yamma zan fita"
"Ga amsa ta nan ta fito zaki fita, sai munzo" ta kashe wayar.
"Ga ba shi ba da kika kira ta, tashi ki shirya mu tafi" tohm tace ta shiga ciki.
Bayan Azahar suka zo sun samu tana nan bayan sun gaisa suka yi ta bata hakuri akan abinda ya faru tace ba komai basu suka janyo ba nan take sanar da Khaleesat yau zata koma gidan yaya Abduljawwad da zama......✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books: fatimaintisar1
Wattpad: fatimaintisar1
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟐𝟏&𝟐𝟐
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝚐𝚘𝚍𝚒𝚢𝚊✯
𝐍𝐚 𝐬𝐚𝐝𝐚𝐮𝐤𝐚𝐫 𝐝𝐚 𝐏𝐚𝐠𝐞 𝐝𝐢𝐧 𝐧𝐚𝐧 𝐠𝐚𝐛𝐚 𝐝𝐚𝐲𝐚 𝐠𝐚 𝐇𝐨𝐨𝐫𝐢𝐲𝐚𝐡 𝐅𝐚𝐧𝐬 ❣ 𝐊𝐮𝐲𝐢 𝐲𝐚𝐫𝐝𝐚 𝐤𝐮𝐤𝐞 𝐬𝐨 𝐝𝐚 𝐬𝐡𝐢. 𝐌𝐮𝐜𝐡 𝐊𝐚𝐮𝐧𝐚❤❤❤
✫✫✫
Bayan magariba ta shirya tsaf shi kaɗai take jira yazo su tafi tun yamma tace zata tafi yace ta jira shi shiyasa duk a ƙage take su tafi sallama akayi da sauri ta amsa "Kai Hooriyah, duk azarbaɓin tafiyar ne" inji Aunty dariya Khalil ne ya sheke da dariya "Allah Sis kin cika zumuɗi, sai kace wadda baki taɓa zuwa ba"
"Ba zaka gane bane, amma na gaji da zama anan" "Gwara in tafi kafin gobe tayi taxo ta saka Ni a gaba, Aunty ko ƙara kiran sa sanyi"
"Tunda yace ki jira shi ai zai zo Koh"
"Wa ake jira ne" cewar Yaya Abduljawwad "Har Naji daɗi" sallama yayi ya shigo "Wai wa ake jira"
"Ga ta nan kai take jira tun ɗazu" inji Mami, Khalil ne yace "Yaya Kasan tun ɗazu ta gama haɗa kaya kamar ta tashi sama take ji ta tafi" ya saka dariya. Gaisawa suka yi da su Mami sai ya shige part ɗin Daddy sai gurin tara ya fito lokacin har ta kwanta a Palourn Khalil ne ya tashe ta "Ashe har kin yi bacci"
"Tunda kaƙi fitowa shiyasa na kwanta, dan kaga ina son zuwa sai wulakantani kake"
"Ni na isa in wulakanta ki, ta shi mu tafi" tashi tayi tana yiwa su Mami sallama suka fice Khalil ne ya ɗauko mata akwatin ta har baƙin mota ya rako su yana ta tsokanar ta wai ta guje su
"Allah Khalil ka raina Ni da yawa"
"Ni na isa in raina Yaya ta, yaushe zaki dawo"
"Tun ban tafi ba har ka fara tambaya, sai nan da wasu watanni"
"Kin san zanyi missing ɗin ki da yawa"
"Da yake gida ɗaya muke Koh, yaya muje Ni ya ishe Ni da surutu, Kanin Good Night ka gaida Adeel da Mama sa"
"Zasu ji, har kin gaji da Ni, ku gaishe da mutan gidan"
"Tohm" tace, rufe musu kofar yayi yana cewa "Yaya sai da safe" "Allah ya tashe mu Lafiya" yace yana kunna motar suka tafi...
Baifi minti talatin ne ya kaisu gidan suna shiga gaisawa kawai suka yi tana ta yi mata tsiya ta saka ta girki kuma bata zo da wuri ba. Kare kanta tayi tayi da taga abin nata bana ƙare bane sai tayi shigewar ta Ɗaki ta kyale ta. Dan in ta zauna sai su kwana tana mita.
Duk cikin matan yayanta sunfi shaƙuwa da ita Sajidah tana da hakuri bata da hayaniya shiyasa tasu yazo ɗaya.
Bayan Sati Biyu
Lafiya ƙalau suke zaune bata da wata matsala yanzu shirye-shirye koma wa makaranta take yi.
Tun Asuba da ta tashi bata koma Bacci ba break fast ta haɗa musu duk da akwai masu yi amma tace ita zata yi bayan ta gama ta shiga ɗaki wanka tayi Shirya wa tayi Sea green Abaya ta saka da mayafi Golden tayi kyau sosai. Fito wa palour tayi nan taga duk sun fito suna zaune a dinning ita kaɗai suke jira
"Wow, Masha Allah irin wannan kyau haka, wannan ai sai ki rikita maza, Tabarakkalah"
"Anty Sajeedah Kenan ina abin yake, Good Morning" Kujera taja ta zauna Yaya ta kalla
"Yaya Good Morning"
"Morning"
Su Fudail ne Suka gaishe ta Amsawa tayi tana karɓar Batool a hannun Sajeedah karya wa suka fara. Da Sauri-Sauri tayi ta gama ta mike "na tafi, sai na dawo"
"Allah ya kiyaye hanya, Ki duba kan TV stand ki ɗau key"
"Ok Thank you" "Sai kin dawo" Tohm tace tana fice wa.
𝐁𝐔𝐊 𝐔𝐧𝐢𝐯𝐞𝐫𝐬𝐢𝐭𝐲 𝐊𝐚𝐧𝐨.
Shigowar ta makarantar kenan Parking tayi ta fito Kicibis suka yi "Sorry Sir" "Barka"
"Ahhh Bakomai, Barka kadai" "Ashe haka abu ya faru Allah ya baki wanda ya fishi" Ameen tace tayi saurin Wuce wa. Binta yayi da kallo.
Tafe take tana tunanin Ashe kowa ya san abinda ya faru amma da tasan haka ne da bata dawo makarantar ba kowa kallon wata iri yake mata kenan.
❥❥❥
Amarya ta sha kwalliyar ta tayi kyau kamar ba gobe suna zaune a ɗaki tare da ƴan uwanta sai bata gayyaci ƙawaye ba kwata kwata. Yan uwansu sai san Barka ake mata ta Aure Mai kuɗi ba'a daɗe da ɗaura Aure ba ango yazo aka sha hotuna suka tafi. Basu jima da tafiya ba sai ga su Rukayya sun zo su biyar shigowa suka yi ba sallama ba komai sai cewa Zainab tayi "Ina Amaryar take" wata tsohuwa ce tana daga zaune tace "Ke ko ƴar nan lafiya kike mata wannan kiran" "Baba ba gurin ki muka zo ba gurin Maciya Amana muka zo" inji Khaleesat. Kallo kansu duk ya dawo.
Tana daga ɗaki ta jiyo su gaban ta ne ya yanke ya faɗi "Innalillahi wainnaillaihir rajiun, na shiga Uku Ni Anisah, na janyo wa kaina matsala" tashi tayi ta fito gurin su "Ya na ganku a haka ku shigo ciki mana" Wani kallon banza Rukayya ta watsa mata "Ba zama ya kawo mu ba, ke in banda abinki ai kin san munfi ƙarfin zama anan Koh" "Ke dan Allah baki ji kunyar abinda kika yi ba, ki rasa wa zaki ci Amana sai Hooriyah yarinyar data taimaka Miki, kin san dukkanin mu munfi ƙarfin kula ki amma saboda da ita muka kula ki ta fifita ki akan kowa da komai amma kika Aure mata wanda zata Aura" "Ki rubuta ki ajiye sai Allah ya saka mata ko badaɗe ko ba jima, sai anjima" suka juya zasu tafi tsohuwar ɗazu ce ta ƙara magana "Yaran nan bamu gane inda Maganar taku ta dosa ba, ku dawo kuyi mana bayani" "Tsohuwa ki kama kanki, wadda muka bawa sako ka gane inda muka dosa, ita da Uwarta zasu iya yi muku bayani dalla dalla" Zainab ce mai wannan jawabin suka yi fice War su. Baki ta kama sai ta kalli Anisah "Ai sai ki yi mana bayani kamar yadda suka ce Koh" juyawa tayi ba tare da tace komai ba ta shige ɗaki. "Ke ai Sai kiyi mana bayani Koh" ta faɗa tana kallon Umma "Iya ƙyale su ina ganin bata suka yi, Anisah da bata da Ƙawa ko ɗaya, Sharri ne kawai dan anga tayi Aure kinsan halin mutane"
"To Allah ya sawwaka". Nan aka fara tsegumi ƴan unguwa wanda suka san su Zainab suna ta magana Amma Umma tayi biris tace basu san su ba dan Haka a boye ake maganar.
Bayan magariba aka kai Amarya ɗakin ta gida ne na Alfarma aka kaita nan fa zance ya ƙara tashi da gaske Auren cin amana tayi tunda aka ga gida wasu sai cewa suke basu taɓa ganin ta tana zance ba Amma gashi Auri Mai kuɗi. Nan aka dawo ana ta zancen ta.
✦✦✦
Bayan Kwana Uku
Kwance take akan cinyar Mami kalba take mata a hankali kuma tana mata nasiha Aunty ce ta shigo "Har kin dawo, ashe ba daɗe wa zaki yi ba" "Ina zan dade na bar ƴar lele ba lafiya" dariya suka yi gaba ɗaya "Aunty ai Naji sauki, Ya hanya" "Ai haka ake so, Hanya Alhamdulillah, Fasa kwana nayi nace gwanda in dawo kawai" "To Masha Allah, ai na zata sai gobe" "A'a Wallahi" "Naji daɗi da kika rungumi ƙaddara gashi har kin ware" "Aunty ai hakan yafi min, Abinda kafi so sai kaga ba alkhairi ne a Rayuwar ka ba" "gaskiya Hakane, To Allah ya baki wanda ya fishi" "Ameen ya Allah"tashi tayi tace bari ta shiga ciki ta huta.
Tunda aka fasa Auren Mama take sintiri Sulaiman yazo su sasanta tunda ta rasa wanda zai Aure ta duk ta zama wata iri duk sanda Mama zata zo sai ta taho da mutane wai a ganta ta rasa wanda zai Aure ta kuma taki yarda da ɗan uwanta wannan abinda da take mata ne yasa ta yanke shawarar komawa gidan Yaya Abduljawwad da zama ba tare da ƴan uwan su sun sani ba. Tayi shawara da su Aunty kuma sun amince da Yamma zata tafi.
( ̄▽ ̄)~*
Zaune suke a Palour ita da Auwal tunda abin nan ya faru kullum jikin jajjanta wa suke yanzu ma maganar suke Khaleesat ce tace
"Wallahi Abban fadil kunyar Hooriyah nake ji ina zan iya zuwa gidan su" "Da wane ido zan kalle ta Ni nayi ta convincing ta kula Zaid da kyar ta amince amma ya watsa mana kasa a ido"
"Duk kunyar ta da zaki ji ai baki kaini ba, kawai ki kirata muji tana ina mu bata hakuri, Ni fa duk laifin na nake gani da banzo da Zaid gurin Biki ba ai ba zasu haɗu ba har haka ta faru"
"Bari in gwada in ji ko zata ɗaga dan bana tunanin zata ƙara kula Ni" wayar ta ta ɗauko ta kira anci Sa'a tana kusa da wayar ɗagawa tayi wata nauyayyar ajiyar zuciya Khaleesat ta sauke "Ummu Fadil ya da haka, baki da lafiya" shine abinda ta faɗa "Ai dole in Sauke ajiyar zuciya Hooriyah na zata bazaki ɗauki waya ta ba" "Me kika yi min haka da zafi" "in munzo kyaji, yaushe zamu same ki a gida"
"Yaushe kika fara tambayar appointment in Zaki zo gurina"
"Sorry, mu bar zancen wasa yaushe kike gida"
"Kizo ko anjima ne, amma karki kai yamma zan fita"
"Ga amsa ta nan ta fito zaki fita, sai munzo" ta kashe wayar.
"Ga ba shi ba da kika kira ta, tashi ki shirya mu tafi" tohm tace ta shiga ciki.
Bayan Azahar suka zo sun samu tana nan bayan sun gaisa suka yi ta bata hakuri akan abinda ya faru tace ba komai basu suka janyo ba nan take sanar da Khaleesat yau zata koma gidan yaya Abduljawwad da zama......✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books: fatimaintisar1
Wattpad: fatimaintisar1
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟐𝟏&𝟐𝟐
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝚐𝚘𝚍𝚒𝚢𝚊✯
𝐍𝐚 𝐬𝐚𝐝𝐚𝐮𝐤𝐚𝐫 𝐝𝐚 𝐏𝐚𝐠𝐞 𝐝𝐢𝐧 𝐧𝐚𝐧 𝐠𝐚𝐛𝐚 𝐝𝐚𝐲𝐚 𝐠𝐚 𝐇𝐨𝐨𝐫𝐢𝐲𝐚𝐡 𝐅𝐚𝐧𝐬 ❣ 𝐊𝐮𝐲𝐢 𝐲𝐚𝐫𝐝𝐚 𝐤𝐮𝐤𝐞 𝐬𝐨 𝐝𝐚 𝐬𝐡𝐢. 𝐌𝐮𝐜𝐡 𝐊𝐚𝐮𝐧𝐚❤❤❤
✫✫✫
Bayan magariba ta shirya tsaf shi kaɗai take jira yazo su tafi tun yamma tace zata tafi yace ta jira shi shiyasa duk a ƙage take su tafi sallama akayi da sauri ta amsa "Kai Hooriyah, duk azarbaɓin tafiyar ne" inji Aunty dariya Khalil ne ya sheke da dariya "Allah Sis kin cika zumuɗi, sai kace wadda baki taɓa zuwa ba"
"Ba zaka gane bane, amma na gaji da zama anan" "Gwara in tafi kafin gobe tayi taxo ta saka Ni a gaba, Aunty ko ƙara kiran sa sanyi"
"Tunda yace ki jira shi ai zai zo Koh"
"Wa ake jira ne" cewar Yaya Abduljawwad "Har Naji daɗi" sallama yayi ya shigo "Wai wa ake jira"
"Ga ta nan kai take jira tun ɗazu" inji Mami, Khalil ne yace "Yaya Kasan tun ɗazu ta gama haɗa kaya kamar ta tashi sama take ji ta tafi" ya saka dariya. Gaisawa suka yi da su Mami sai ya shige part ɗin Daddy sai gurin tara ya fito lokacin har ta kwanta a Palourn Khalil ne ya tashe ta "Ashe har kin yi bacci"
"Tunda kaƙi fitowa shiyasa na kwanta, dan kaga ina son zuwa sai wulakantani kake"
"Ni na isa in wulakanta ki, ta shi mu tafi" tashi tayi tana yiwa su Mami sallama suka fice Khalil ne ya ɗauko mata akwatin ta har baƙin mota ya rako su yana ta tsokanar ta wai ta guje su
"Allah Khalil ka raina Ni da yawa"
"Ni na isa in raina Yaya ta, yaushe zaki dawo"
"Tun ban tafi ba har ka fara tambaya, sai nan da wasu watanni"
"Kin san zanyi missing ɗin ki da yawa"
"Da yake gida ɗaya muke Koh, yaya muje Ni ya ishe Ni da surutu, Kanin Good Night ka gaida Adeel da Mama sa"
"Zasu ji, har kin gaji da Ni, ku gaishe da mutan gidan"
"Tohm" tace, rufe musu kofar yayi yana cewa "Yaya sai da safe" "Allah ya tashe mu Lafiya" yace yana kunna motar suka tafi...
Baifi minti talatin ne ya kaisu gidan suna shiga gaisawa kawai suka yi tana ta yi mata tsiya ta saka ta girki kuma bata zo da wuri ba. Kare kanta tayi tayi da taga abin nata bana ƙare bane sai tayi shigewar ta Ɗaki ta kyale ta. Dan in ta zauna sai su kwana tana mita.
Duk cikin matan yayanta sunfi shaƙuwa da ita Sajidah tana da hakuri bata da hayaniya shiyasa tasu yazo ɗaya.
Bayan Sati Biyu
Lafiya ƙalau suke zaune bata da wata matsala yanzu shirye-shirye koma wa makaranta take yi.
Tun Asuba da ta tashi bata koma Bacci ba break fast ta haɗa musu duk da akwai masu yi amma tace ita zata yi bayan ta gama ta shiga ɗaki wanka tayi Shirya wa tayi Sea green Abaya ta saka da mayafi Golden tayi kyau sosai. Fito wa palour tayi nan taga duk sun fito suna zaune a dinning ita kaɗai suke jira
"Wow, Masha Allah irin wannan kyau haka, wannan ai sai ki rikita maza, Tabarakkalah"
"Anty Sajeedah Kenan ina abin yake, Good Morning" Kujera taja ta zauna Yaya ta kalla
"Yaya Good Morning"
"Morning"
Su Fudail ne Suka gaishe ta Amsawa tayi tana karɓar Batool a hannun Sajeedah karya wa suka fara. Da Sauri-Sauri tayi ta gama ta mike "na tafi, sai na dawo"
"Allah ya kiyaye hanya, Ki duba kan TV stand ki ɗau key"
"Ok Thank you" "Sai kin dawo" Tohm tace tana fice wa.
𝐁𝐔𝐊 𝐔𝐧𝐢𝐯𝐞𝐫𝐬𝐢𝐭𝐲 𝐊𝐚𝐧𝐨.
Shigowar ta makarantar kenan Parking tayi ta fito Kicibis suka yi "Sorry Sir" "Barka"
"Ahhh Bakomai, Barka kadai" "Ashe haka abu ya faru Allah ya baki wanda ya fishi" Ameen tace tayi saurin Wuce wa. Binta yayi da kallo.
Tafe take tana tunanin Ashe kowa ya san abinda ya faru amma da tasan haka ne da bata dawo makarantar ba kowa kallon wata iri yake mata kenan.
❥❥❥