Sashe 17
Hooriyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Bata nufi ko ina ba sai gidan su Zaaheed kuka ta sawa Mommy wai ya sake ta bata san laifin da tayi masa ba. Mommy waya ta ɗauka ta kira shi yana zuwa ya sanar mata da abinda yaji suna tattaunawa da Aunty Safiyya Salati Mommy ta saki tana cewa
"Yanzu dama Noor ke kika kitsa abin nan duk irin ƙaunar da nake Miki amma kika yi haka"
"Mommy wllh Sharrin Shaidan ne baza sake ba ki bashi hakuri ya maida Ni dan Allah"
"Kinci gidan ku Noor ai ko Zaaheed bai sake ki ba ni nace ya sake ki, baki kyauta ba Noor kika sa na daga hankali na har sai da aka fasa Auren"
Nan tayi ta mata faɗa da taga kamar ba ɗauka take ba tace ta shirya ta koma gidan su. Sati ɗaya da haka Mommy ta samu Abiee da maganar a nemo wa Zaaheed Auren Hooriyah ta yarda yanzu ya aure ta, ta gane ba laifin ta bane nan yake sanar da ita bakin alkalami ya bushe yau satin ta ɗaya da aure.
Sai da Zaaheed yayi gurin shekara yana jinyar rashin Hooriyah da kyar ya samu wata Rukayya ya aura ita ma student ɗin sa ce tare suka yi Graduating da Hooriyah ta daɗe tana sonsa amma yaƙi amince wa duk da bata kai Hooriyah ba amma ya haƙura haka ya Aure ta tana da ladabi da biyayya yarinyar bata da rashin ji.
Noor kuwa tunda Mommy'n ta taji abinda tayi ta ɗauke mata wuta babu ruwan ta da ita ga gida ɗaya suke kwana su tashi amma bata shiga harkar ta ko ta gaishe ta bata amsawa gurin wata biyu suna haka da Abban su yaga ba zasu shirya ba ya Aura mata ɗan Abokin sa Junaid. Junaid dan shaye-shaye ne na gaske dan har Cocaine yana sha idan ya bugu ya kamata ya zane dama shi ba sonta yake ba dan kawai kar ya musa wa mahaifin sane ya sa ya aure ta ta sha wahala a gidan sa Daga baya Auren ya mutu tayi nadamar abinda tayi ga Zaaheed ya mata nisa ko gidan su taje Mummy da kyar take kula ta.
🤍💥🖤
Five Months later
Zaman su suke lafiya ita da mijin ta ba wanda yake jin kansu ko saɓani suka samu anjima zasu sulhunta kansu ba tare da wani yaji ba Sajeedah tana leƙo mata lokaci lokaci sau ɗaya taje gidan Yaya. Bata taɓa zuwa Kano ba kullum tana masa naci amma sai yace ba yanzu ba sai wani lokacin haka ta haƙura sai dai suyi waya.
Kareema kuwa Tunda aka kawo Hooriyah ta zama ta gurin ta, Tsakani da Allah take sonta jinta take kamar su Husna so take duk laifin da tayi wa Ammi ya goge saboda kyautatawar da take wa Hooriyah dan tana sonta Addu'ar ta ta karɓu dan Ammi ta yafe mata tuntuni yanzu zamansu suke lafiya ba wani kishi sai dai dan kaɗan da ba za'a rasa ba. Ko abu Hooriyah take so kai tsaye take tambayar ta dan tana jin nauyin Ammi ba komai take tambayar ta ba kowa a gidan yana son Hooriyah bata da matsala da kowa..................✍️
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/L3tt0Q6Zcqe3eeCa3cXcAG
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟓𝟗&𝟔𝟎
________________________________________________________________________________________
Anisah
Tunda ta rasa ƙafa take halin wuya watan Amaryar sa shida da Aure mahaifin sa yayi accident ya rasu ya shiga tashin hankali sosai bayan anyi rabon gado ƴan fashi suka shigo duka suka yi musu suka tafi da kuɗi da Amaryar sa. Ya rasa idanun sa gaba ɗaya biyun. Sai daga baya suka gane ita ce ta turo su da kyar aka kamo su aka kulle. Ga Mommy su ba iya kula da shi take ba tsufa ya kamata dole dai sai Anisah ce take kula da shi kullum sai yayi kukan kuntata mata da yayi bayan yayi aure ga neman Hooriyah da yake ruwa a jallo ya bata haƙuri ko zai samu sauƙin Ƙaddarar da take ta afka masa.
Aunty Safiyya
Ta shiga rayuwa mai wahala da kunci Sulaiman ɗin da take yi wa fafutukar neman Aure ya guje ta tunda bata da abinda zata bashi yanzu da kyar aka shawo kan Yaya ya yafe mata kowa yaje gurin sa sai yace babu shi babu Safiyya in suka dage sai ya sanar musu da abinda tayi duk ƴan uwa duk wanda yaji abinda tayi sai yace ba ruwan sa sai da ta Ringa haɗawa da ƴan unguwa wajen zuwa neman yafiya Sannan ya haƙura.
✨💕✨💕✨
Two Years Later
Abubuwa da yawa sun faru ciki harda zaman Arshad Sarki, Mai martaba ne yayi murabus tsufa ya kama sa ya kamata ya huta duk da baya so haka suka tilasta masa ya karɓa. Allah ya albarkace su da ƴan biyu masu kama dasu lokacin watan sa biyu da zama Sarki, ɗaya kamar Hooriyah sak komai nata ta ɗauko ɗayar kuwa kamar ta ɗaya da Arshad mai kama da Hooriyah aka saka wa Abeedah ita kuma mai kama da Arshad suka sa mata A'isha yana so tayi halin Hooriyah, Abeedah suna kiran ta da Minha ita kuma A'isha suna ce mata Mirha yanzuwatan su Uku a duniya.
Sun taɓa haɗuwa da Zaaheed a Abuja yaje wani meeting ita kuma sun fita Arshad lokacin bai zama Sarki ba anan yake sanar da ita sun rabu da Noor da abinda ya faru da shi ta tausaya musu matuƙa har ya haɗa ta da matar sa suka gaisa ta gane ta sarai lokacin da yace yana sonta har zuwa ja mata kunne tayi akan ta fita a harkar Zaaheed ashe itace matar sa a yanzu taji kunya lokacin da ta tina abinda tayi tace mata ba komai ya wuce ai.
💦✨💦✨💦✨
A shirye take cikin atamfa riga normal doguwar riga, tayi lite make up feshe jikinta da turaruka masu dadi tayi, ta daura dankwalinta bayan ta gyara gashinta kai azabar santsi ta hadeshi da ribbom madaidaici, haka nan ta tsinci kanta da yin kwalliyar, ba qarya ta mata kyau matuqa, motsi ta jiyo a palour tasan shine ya dawo, cigaba da tsaya wa tayi gaban madubin ba tare da ta zauna ba, turo ƙofar aka yi harshen nata ya tabbata Shine ya dawo tsayawa yayi yana kallon ta dan tayi masa kyau sosai ƙaraso wa Yayi ta rungumeta ta baya
"Kinyi kyau sosai" ya rada mata a kunne
Murmushi ta saki "Barka da dawowa, ka dawo lafiya My" ta faɗa muryar ta ƙasa-ƙasa
"Zanyi missing ɗin ki in kika tafi, anya ba zaki fasa tafiyar nan ba"
"Haba sai kace wadda ba zata dawo ba, Just ten days fa zan yi in dawo" ta faɗa a shagwaɓe
"Yayi nisa Habibty, ko One week kika yi ya isa"
"Sau ɗaya fa naje Kano tunda nazo Abuja, Mi Amor ka taimaka Please" ta faɗa tana juyo wa tare da kama kunnen ta, shiru yayi mata an ta cigaba da cewa
"Allah zan faɗa wa Ammi da Mommy ince ka hana tafiyar" ta faɗa tana diddire ƙafa
Zaro ido yayi yana cewa"Ammi fa a'a sai kun dawo Allah ya tsare hanya ya dawo mun daku lafiya"
"Ameen ya Allah, muje kayi wanka" ta faɗa tana wuce wa Toilet. Binta yayi a baya...
Washegari Jirgin Asuba tabi suka nufi Kano ita kaɗai sai Mirha da Minha sai hadimai guda Uku ta tafi. A gidan ta dake Aminu Dabo Road ta sauka gida ne mai kyau da ya tsaru in ka shiga ciki sai ka zata ba'a Nigeria kake ba.
Ko su Mami bata sanar musu da zuwan ta ba bayan La'asar ta shirya ta nufi gida sunyi murna sosai dan rabon su da ita anfi shekara sai gurin Sha ɗaya ta tafi. Da safe gidan Khaleesat taje ta ƙara haihuwa tana son ganin Baby kafin ta koma goma ma a can tayi mata anan ne Khaleesat take ƙara bata labarin halin da Anisah take ciki.
"Wllh Hooriyah Rayuwar Anisah Abun tausayi yanzu bata da kowa, danaje na ganta sai da nayi mata kuka tana halin rayuwa" cewar Khaleesat
Nisawa tayi sannan tace"Allah sarki Anisah, yaushe ya kamata muje gurin ta kafin in koma"
"Duk lokacin da kika shirya amma ki fara sanar wa mijin ki sannan mu tafi"
"Bani da matsala da shi Khaleesat ko da yamma in kin shirya ma je"
"Allah ya kaimu bari in sanar da Abban Fadil kar ya dawo bama nan" ta faɗa tana ɗauko wayar ta kiran sa tayi ta sanar masa. Hira suka cigaba da yi anan ne ma take sanar da ita bikin Zee ƙawar su daya rage saura kwana Ashirin tayi mata murna sosai.
Ko da suka je gidan Anisah sai da tayi musu kuka ganin halin da suke ciki duk kyan nan na Zaid yanzu babu ya zama wani iri Maman sa sai kuka take duk da bata taɓa ganin Hooriyah ba sai yau tana jin labarin ta a gurin su da halin da suka saka ta. Bata taɓa tsammanin haka zai faru da Anisah ba da tini itace a wannan Rayuwar. ta yafe wa kowa a cikin su duk laifin da suka yi mata Allah ya yafe musu baƙi ɗaya. Da zata tafi tayi musu kyauta sosai da alkawarin zata ringa turo wa ana kula da su koda bata zo ba.
Tako ina rayuwa tayi mata dai-dai. A kullum gode wa Allah take daya bata miji kamar Arshad samun irin sa a wannan zamanin sai an tona gani take tafi kowa Sa'ar Miji a duniya. Ko yaushe yana jin matsalar ta baya son kukan ta ko gani yayi bata da lafiya shima zaka same sa sukuku kamar shine mara lafiyar. Taje duk gidan ƴanuwan ta har gidan Aunty Safiyya sai da Daddy ya tilasta mata zuwa. Kwanan ta goma cif ta koma Abuja dan tayi missing ɗin mijin ta.
Tammat Bi Hamdulillah🥰🔥
Godiya Ga Allah SWT daya bani Ikon Kammala wannan Littafin.
Ya Allah ka tsare mu da cin amanar wanda suka aminta damu Allah ka haɗa mu da Abokai na gari👏
Saƙon godiya zuwa ga Hooriyah fans, Fateyzahraah Fans group & WhatsApp Channel Allah ya bar Kauna Allah ya haɗa mu a Aljanna Firdaus💋 Nagode da Kauna da Kulawa.
Nainarh Kd, Nanameera, Aunty Amal, Ummeta Sannun ku da ƙoƙari😍
Saƙon Jinjina ga
Ammi Hisham
Aunty Amal
Aunty 40
Issy's Cuisine
Ummi's Makeover
Zarah
Chouchou
Babyn Daddy
Fauziyya Hashim
Lubabatu Muhammad
~Shukura
Her Xcellency
Dama waɗanda ban lissafo ba Sannun ku da ƙoƙarin Comments da Like Nagode ƙwarai.
Ku kasance sani bayan Sallah da sabon Littafi na mai suna *Sune Silar Ƙaddara* Paid Book ne.💕 Nice dai takun nan Fatima Intisar Abdulhadi ◎Fateyzahraah◎
Thank You So Much💋
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
"Yanzu dama Noor ke kika kitsa abin nan duk irin ƙaunar da nake Miki amma kika yi haka"
"Mommy wllh Sharrin Shaidan ne baza sake ba ki bashi hakuri ya maida Ni dan Allah"
"Kinci gidan ku Noor ai ko Zaaheed bai sake ki ba ni nace ya sake ki, baki kyauta ba Noor kika sa na daga hankali na har sai da aka fasa Auren"
Nan tayi ta mata faɗa da taga kamar ba ɗauka take ba tace ta shirya ta koma gidan su. Sati ɗaya da haka Mommy ta samu Abiee da maganar a nemo wa Zaaheed Auren Hooriyah ta yarda yanzu ya aure ta, ta gane ba laifin ta bane nan yake sanar da ita bakin alkalami ya bushe yau satin ta ɗaya da aure.
Sai da Zaaheed yayi gurin shekara yana jinyar rashin Hooriyah da kyar ya samu wata Rukayya ya aura ita ma student ɗin sa ce tare suka yi Graduating da Hooriyah ta daɗe tana sonsa amma yaƙi amince wa duk da bata kai Hooriyah ba amma ya haƙura haka ya Aure ta tana da ladabi da biyayya yarinyar bata da rashin ji.
Noor kuwa tunda Mommy'n ta taji abinda tayi ta ɗauke mata wuta babu ruwan ta da ita ga gida ɗaya suke kwana su tashi amma bata shiga harkar ta ko ta gaishe ta bata amsawa gurin wata biyu suna haka da Abban su yaga ba zasu shirya ba ya Aura mata ɗan Abokin sa Junaid. Junaid dan shaye-shaye ne na gaske dan har Cocaine yana sha idan ya bugu ya kamata ya zane dama shi ba sonta yake ba dan kawai kar ya musa wa mahaifin sane ya sa ya aure ta ta sha wahala a gidan sa Daga baya Auren ya mutu tayi nadamar abinda tayi ga Zaaheed ya mata nisa ko gidan su taje Mummy da kyar take kula ta.
🤍💥🖤
Five Months later
Zaman su suke lafiya ita da mijin ta ba wanda yake jin kansu ko saɓani suka samu anjima zasu sulhunta kansu ba tare da wani yaji ba Sajeedah tana leƙo mata lokaci lokaci sau ɗaya taje gidan Yaya. Bata taɓa zuwa Kano ba kullum tana masa naci amma sai yace ba yanzu ba sai wani lokacin haka ta haƙura sai dai suyi waya.
Kareema kuwa Tunda aka kawo Hooriyah ta zama ta gurin ta, Tsakani da Allah take sonta jinta take kamar su Husna so take duk laifin da tayi wa Ammi ya goge saboda kyautatawar da take wa Hooriyah dan tana sonta Addu'ar ta ta karɓu dan Ammi ta yafe mata tuntuni yanzu zamansu suke lafiya ba wani kishi sai dai dan kaɗan da ba za'a rasa ba. Ko abu Hooriyah take so kai tsaye take tambayar ta dan tana jin nauyin Ammi ba komai take tambayar ta ba kowa a gidan yana son Hooriyah bata da matsala da kowa..................✍️
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/L3tt0Q6Zcqe3eeCa3cXcAG
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟓𝟗&𝟔𝟎
________________________________________________________________________________________
Anisah
Tunda ta rasa ƙafa take halin wuya watan Amaryar sa shida da Aure mahaifin sa yayi accident ya rasu ya shiga tashin hankali sosai bayan anyi rabon gado ƴan fashi suka shigo duka suka yi musu suka tafi da kuɗi da Amaryar sa. Ya rasa idanun sa gaba ɗaya biyun. Sai daga baya suka gane ita ce ta turo su da kyar aka kamo su aka kulle. Ga Mommy su ba iya kula da shi take ba tsufa ya kamata dole dai sai Anisah ce take kula da shi kullum sai yayi kukan kuntata mata da yayi bayan yayi aure ga neman Hooriyah da yake ruwa a jallo ya bata haƙuri ko zai samu sauƙin Ƙaddarar da take ta afka masa.
Aunty Safiyya
Ta shiga rayuwa mai wahala da kunci Sulaiman ɗin da take yi wa fafutukar neman Aure ya guje ta tunda bata da abinda zata bashi yanzu da kyar aka shawo kan Yaya ya yafe mata kowa yaje gurin sa sai yace babu shi babu Safiyya in suka dage sai ya sanar musu da abinda tayi duk ƴan uwa duk wanda yaji abinda tayi sai yace ba ruwan sa sai da ta Ringa haɗawa da ƴan unguwa wajen zuwa neman yafiya Sannan ya haƙura.
✨💕✨💕✨
Two Years Later
Abubuwa da yawa sun faru ciki harda zaman Arshad Sarki, Mai martaba ne yayi murabus tsufa ya kama sa ya kamata ya huta duk da baya so haka suka tilasta masa ya karɓa. Allah ya albarkace su da ƴan biyu masu kama dasu lokacin watan sa biyu da zama Sarki, ɗaya kamar Hooriyah sak komai nata ta ɗauko ɗayar kuwa kamar ta ɗaya da Arshad mai kama da Hooriyah aka saka wa Abeedah ita kuma mai kama da Arshad suka sa mata A'isha yana so tayi halin Hooriyah, Abeedah suna kiran ta da Minha ita kuma A'isha suna ce mata Mirha yanzuwatan su Uku a duniya.
Sun taɓa haɗuwa da Zaaheed a Abuja yaje wani meeting ita kuma sun fita Arshad lokacin bai zama Sarki ba anan yake sanar da ita sun rabu da Noor da abinda ya faru da shi ta tausaya musu matuƙa har ya haɗa ta da matar sa suka gaisa ta gane ta sarai lokacin da yace yana sonta har zuwa ja mata kunne tayi akan ta fita a harkar Zaaheed ashe itace matar sa a yanzu taji kunya lokacin da ta tina abinda tayi tace mata ba komai ya wuce ai.
💦✨💦✨💦✨
A shirye take cikin atamfa riga normal doguwar riga, tayi lite make up feshe jikinta da turaruka masu dadi tayi, ta daura dankwalinta bayan ta gyara gashinta kai azabar santsi ta hadeshi da ribbom madaidaici, haka nan ta tsinci kanta da yin kwalliyar, ba qarya ta mata kyau matuqa, motsi ta jiyo a palour tasan shine ya dawo, cigaba da tsaya wa tayi gaban madubin ba tare da ta zauna ba, turo ƙofar aka yi harshen nata ya tabbata Shine ya dawo tsayawa yayi yana kallon ta dan tayi masa kyau sosai ƙaraso wa Yayi ta rungumeta ta baya
"Kinyi kyau sosai" ya rada mata a kunne
Murmushi ta saki "Barka da dawowa, ka dawo lafiya My" ta faɗa muryar ta ƙasa-ƙasa
"Zanyi missing ɗin ki in kika tafi, anya ba zaki fasa tafiyar nan ba"
"Haba sai kace wadda ba zata dawo ba, Just ten days fa zan yi in dawo" ta faɗa a shagwaɓe
"Yayi nisa Habibty, ko One week kika yi ya isa"
"Sau ɗaya fa naje Kano tunda nazo Abuja, Mi Amor ka taimaka Please" ta faɗa tana juyo wa tare da kama kunnen ta, shiru yayi mata an ta cigaba da cewa
"Allah zan faɗa wa Ammi da Mommy ince ka hana tafiyar" ta faɗa tana diddire ƙafa
Zaro ido yayi yana cewa"Ammi fa a'a sai kun dawo Allah ya tsare hanya ya dawo mun daku lafiya"
"Ameen ya Allah, muje kayi wanka" ta faɗa tana wuce wa Toilet. Binta yayi a baya...
Washegari Jirgin Asuba tabi suka nufi Kano ita kaɗai sai Mirha da Minha sai hadimai guda Uku ta tafi. A gidan ta dake Aminu Dabo Road ta sauka gida ne mai kyau da ya tsaru in ka shiga ciki sai ka zata ba'a Nigeria kake ba.
Ko su Mami bata sanar musu da zuwan ta ba bayan La'asar ta shirya ta nufi gida sunyi murna sosai dan rabon su da ita anfi shekara sai gurin Sha ɗaya ta tafi. Da safe gidan Khaleesat taje ta ƙara haihuwa tana son ganin Baby kafin ta koma goma ma a can tayi mata anan ne Khaleesat take ƙara bata labarin halin da Anisah take ciki.
"Wllh Hooriyah Rayuwar Anisah Abun tausayi yanzu bata da kowa, danaje na ganta sai da nayi mata kuka tana halin rayuwa" cewar Khaleesat
Nisawa tayi sannan tace"Allah sarki Anisah, yaushe ya kamata muje gurin ta kafin in koma"
"Duk lokacin da kika shirya amma ki fara sanar wa mijin ki sannan mu tafi"
"Bani da matsala da shi Khaleesat ko da yamma in kin shirya ma je"
"Allah ya kaimu bari in sanar da Abban Fadil kar ya dawo bama nan" ta faɗa tana ɗauko wayar ta kiran sa tayi ta sanar masa. Hira suka cigaba da yi anan ne ma take sanar da ita bikin Zee ƙawar su daya rage saura kwana Ashirin tayi mata murna sosai.
Ko da suka je gidan Anisah sai da tayi musu kuka ganin halin da suke ciki duk kyan nan na Zaid yanzu babu ya zama wani iri Maman sa sai kuka take duk da bata taɓa ganin Hooriyah ba sai yau tana jin labarin ta a gurin su da halin da suka saka ta. Bata taɓa tsammanin haka zai faru da Anisah ba da tini itace a wannan Rayuwar. ta yafe wa kowa a cikin su duk laifin da suka yi mata Allah ya yafe musu baƙi ɗaya. Da zata tafi tayi musu kyauta sosai da alkawarin zata ringa turo wa ana kula da su koda bata zo ba.
Tako ina rayuwa tayi mata dai-dai. A kullum gode wa Allah take daya bata miji kamar Arshad samun irin sa a wannan zamanin sai an tona gani take tafi kowa Sa'ar Miji a duniya. Ko yaushe yana jin matsalar ta baya son kukan ta ko gani yayi bata da lafiya shima zaka same sa sukuku kamar shine mara lafiyar. Taje duk gidan ƴanuwan ta har gidan Aunty Safiyya sai da Daddy ya tilasta mata zuwa. Kwanan ta goma cif ta koma Abuja dan tayi missing ɗin mijin ta.
Tammat Bi Hamdulillah🥰🔥
Godiya Ga Allah SWT daya bani Ikon Kammala wannan Littafin.
Ya Allah ka tsare mu da cin amanar wanda suka aminta damu Allah ka haɗa mu da Abokai na gari👏
Saƙon godiya zuwa ga Hooriyah fans, Fateyzahraah Fans group & WhatsApp Channel Allah ya bar Kauna Allah ya haɗa mu a Aljanna Firdaus💋 Nagode da Kauna da Kulawa.
Nainarh Kd, Nanameera, Aunty Amal, Ummeta Sannun ku da ƙoƙari😍
Saƙon Jinjina ga
Ammi Hisham
Aunty Amal
Aunty 40
Issy's Cuisine
Ummi's Makeover
Zarah
Chouchou
Babyn Daddy
Fauziyya Hashim
Lubabatu Muhammad
~Shukura
Her Xcellency
Dama waɗanda ban lissafo ba Sannun ku da ƙoƙarin Comments da Like Nagode ƙwarai.
Ku kasance sani bayan Sallah da sabon Littafi na mai suna *Sune Silar Ƙaddara* Paid Book ne.💕 Nice dai takun nan Fatima Intisar Abdulhadi ◎Fateyzahraah◎
Thank You So Much💋
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️