Sashe 5
Hooriyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gidan shiru kamar ba kowa sallama tayi ta shiga ganin babu kowa a palour yasa ta fita part ɗin Daddy tayi shiga tayi a nan ta tarar da su ba sallama ba komai ta hau cewa "Ashe nan kika taho kika bar gida shiru, sai Anzo anyi sata kiyi ta rantsuwa bake bace, ina ita Aseeyar take"
"A'a Safiyya Ashe kece a tafe shigo ciki mana, Yaya taje dubiya"
"To Naji, sai ki tashi ki bamu guri zanyi magana da ɗan uwana" dafe kai yayi
"Wai Dan Allah Safiyya mai yasa ba zaki san Annabi ya gamu ba?, Meyasa kike musu haka ne? Wai ba gaba suke da ke ba Matana ne fa"
"Yaya babu mai mutunci a cikin su duk sun bata yara da rashin tarbiyya" Aunty ce ta tashi ta fice
"Ai gwara ki fita inyi magana da shi" sai kuma ta rissina.
"Yaya Ina wuni, da fatan na sameku lafiya"
"Ba gashi kin gani ba, Meya kawo ki"
"Yaya maganar Hooriyah da Sulaiman ce ta kawo Ni har yanzu naji shiru baka ce komai ba"
"To me zance Miki, bayan diban Albarkar da kika yi, Kuma maganar Sulaiman karki ƙara yi min ita nan da sati biyu zan karɓi kuɗin Auren Hooriyah, ina fatan shikenan sai ki tafi" ya faɗa a fusace.........✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: fatimaintisar1
Wattpad: fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟓&𝟏𝟔
𝖄𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖈𝖔𝖒𝖒𝖊𝖓𝖙𝖘 𝖞𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖙𝖞𝖕𝖎𝖓𝖌 𝖋𝖆𝖆
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
"Yaya maimake nufi in bar maka gida, saboda nazo ina son Sulaiman ya auri Hooriyah dan zumunci mu ya ƙaru amma kake korata, ai shikenan" ta tashi hawaye shaɓe shaɓe a fuskar ta, jin bai ƙara cewa komai ba yasa ta fice. Kara dafe kan yayi ya gaji da matsalar ƙannen nan nasa sun girma amma basu san sun girma ba kullum sune da matsala gwara ayi auren yarinyar nan kowa ya huta in sunga ba kowa ai sa haƙura cigaba da saƙawa da warwara yayi tayi.
Bayan sati biyu an kawo kuɗin Auren Hooriyah tare da saka rana nan da ten weeks kowa sai murna yake.
☆(❁‿❁)☆
Kwance take tana hutawa basu daɗe da dawowa daga gidan Khaleesat ba shirin biki suke tayi har sun fitar da Anko kira ne ya shigo dubawa tayi ganin bata san number ba yasa ta ajiye bata ɗauka ba ƙara kira aka yi bata daga ba katse wa yayi aka sake kira nan ma kin ɗagawa tayi maimakon mai kiran ya haƙura sai ya cigaba da kiran. Turo kofa akayi "Wai Anisah ba ƙarar wayar ki nake ji bane"
"Ita ce Umma"
"To ba zaki ɗaga ba ne ko yaya"
"Ban san waye yake kira bane"
"Baki ɗaga ba ina zaki san me kiran"
"In an ƙara na daga Umma" fice wa tayi kamar jira aka ta fita wani kiran ya ƙara shigowa ɗaga wa tayi tare da sallama "Wake magana"
"Ashe duk halin ku ɗaya tsiwa, to ba wani bane Zaid ne"
"Uhmmmmm ya kaje gida, har ka sauke ta kace"
"Eh, dama cewa zanyi in ba damuwa ina so gobe inzo zamu yi magana dake"
"Masha Allah, Ni kuma? Ok mu haɗu a gidan su Hooriyah"
"Eh ko ban kai ba, Ba da ita zanyi magana ba dake zanyi maganar sirri ce" dariya ta saki
"Ni na isa ince baka kai ba, Angon Bestie guda ai ka wuce haka, ok a ina zamu haɗu"
"A'a nasani ko zaki ce hakan sai in faɗa mata, gidan ku zanzo"
"Haɗa mu faɗa zaka yi kenan" "Ok Allah ya kaimu"
"Ameen" "Ai ban isa haɗa hanta da jini faɗa ba" haka sukai ta raha har ya kashe. Bayan ya kashe ne take sanar da Umma tace Allah ya kaimu.
𝑾𝒂𝒔𝒉𝒆𝒈𝒂𝒓𝒊
Bayan La'asar tana zaune sai ga kiran sa ɗagawa tayi "gani a kofar gida" shine abinda yace ya katse kallon Ummanta tayi "Umma bari inje " "Sai kin dawo" ta tashi ta fice.
Tsaye yake a jikin motar sa ya sha gayu gaisawa suka yi sannan yace "Da yake ba daɗewa nazo nayi ba magana zamu yi ta fahimtar juna please"
"Ok inaji, Allah yasa ba wani laifin tayi ba"
"Ba akan ta bane, Anisah" "Tunda na ganki na fara sonki amma nayi nauyin baki ban sanar da ke ba har aka kai kuɗi, Maganar gaskiya bazan iya haƙura da ke ba shiyasa na yanke shawarar sanar da ke, Auren ki nake so nayi da yaudarar ki zanyi ba" A kiɗime ta kalle shi bata san lokacin da ta fara zabga masa harara ba daga masa hannu tayi
"Dakata Malam na gaji dajin shirmen ka, Ban taɓa tunanin baka da hankali ba sai yau, baka san yadda nake da ita bane da zaka zo min da wannan shashancin?" "Ban taɓa tunanin maganar da zaka zo yi ba aiko wani ya faɗa zaka yi haka ƙaryata wa zan yi" "kaga nan" ta nuna masa hanya "ka mike ta straight ka koma inda ka fito" ta juya zata shige "wallahi ba zan iya rayuwa babu ke ba, dan Allah ki amince min" "Da dawa kake rayuwar, mtwsssss" ta shige da sauri. Umma ce ta ce "Ya na ganki haka wata iri" "Ba komai" ta shige ɗaki, tashi tayi ta bita "Ke Anisah me yayi miki, ya naga kina kuka"
"Umma Ashe da gaske ne ana yaudara" "Meya faru ne kina sani a duhu Anisah" nan ta faɗa mata duk yadda suka yi da Zaid, Riƙe baki Umma tayi
"Ke da muke neman kiyi Aure yanzu Allah ya kawo miki miji har gida shine kike gudun sa, saboda wata"
"Umma saura wata biyu bikin su fa, Amma saboda cin amana ji abinda yace fa"
"Amma ban taɓa tunanin lusara na haifa ba sai yau" kallon ta tayi "Umma" "Karki ce min komai Anisah, shekarar ku nawa kuna tare bata taɓa tunanin hada ki da wani nata ba tace ya Aure ki, yan'uwanta nawa ne suka yi Aure kuna tare ai da sai tace wani a cikin su ya nemi ki, Allah ne ya kama ta shiyasa na ɗora wa wanda zata Aura sonki" "Umma duk yadda nake da Hooriyah amma da abinda zan saka mata kenan, Ni duk wannan abinda kika lissafo bai dame Ni ba"
"Ni kuma so nake kiyi Aure Anisah kullum girma muke ƙarawa, in na mutu yaya zakiyi, kin san dangin mahaifin ki ba ƙarbar ki zaki yi ba"
"Umma a bar maganar nan, wallahi ko daɗin ji babu"
"Ai ko dole muyi ta, Ai shi yazo bake kika je ba" "Ke dole ma ki Aure shi, zan sanar da dangin mahaifin ki yaje can su tattauna" zaro ido tayi
"Haba Umma Muda zamu rufe maganar nan kar muji kunya Hooriyah ce ba wata ba"
"Uwar ki ce, bari kiji indai Ni na haife ki sai kin Aure shi" ta tashi ta fice. Kuka ta Daɗa fashe wa da shi.
Tun da ga lokacin ta zama wata iri ta kashe wayar ta gaba ɗaya ko fita ta daina Zuwan Hooriyah biyu tace bata da lafiya. Ya dawo kusan sau Uku amma taƙi fita, A karshe gurin Ummanta yazo suka yi magana tace ya kawo Kuɗi indai da gaske yake yayi na'am da maganar ta kuma yace zasu zo a Weekend da zai tafi ya bata kuɗi.
(𝙷𝚊𝚓𝚒𝚢𝚊 𝚄𝚖𝚖𝚊 𝚊𝚗 𝚓𝚒 𝚔𝚞𝚍𝚒🤣😂)
Ta yiwa dangin mahaifin ta waya ta sanar musu Anisah ta samu miji zasu zo neman Aure Ranar Asabar.
An kawo kuɗi An saka rana ɗaya Da Hooriyah za'a daura tun tana tsoro har ta saki jikin ta, komai da ita ake yi na hidimar biki itama daga ɓangaren su Ummanta tana yi mata har aka zo ɗaurin Aure Babu wanda ya sani a sirri suka yi aka gama.......✍️
Bari mu koma labari
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: fatimaintisar1
Wattpad: fatimaintisar1
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟗&𝟐𝟎
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
An sallame su daga asibiti bayan Magariba lokacin da suka dawo ragowar mutane kaɗan ne duk an watse sai Yan gidan su da basu tafi ba kowa sai sannu yake mata.Zama tazo yi Aunty ce ta riƙe hannun ta"Tashi mu shiga ciki ki huta" tashi tayi ba dan taso ba suka shiga cikin ɗakin wayar ta ta janyo zata kunna Aunty tayi saurin karɓe wa "Me zaki yi da ita"
"Kunna wa zanyi mana"
"Kwanta ki huta sai gobe zaki kunna"
"Aunty bazan da ɗe ba zan kashe Anisah kaɗai zan kira please"
"Har kina da lokacin kiran wata Anisah kenan yarinyar da taci amanar ki" "Ai kinji kashe ɗin doctor yace karki zauna da damuwa shine zaki kira ta, ta ƙarasa kashe ki, kwanta maza" kwanciyar tayi gyara mata bargo tayi ta kashe wutar ɗakin ta fice. Fitar ta baifi da minti biyar ba ta tashi zaunawa tayi ita fa har yanzu bata Yarda zasu iya cin amanar ta ba mutan en data fifita akan kowa tana ƙaunar su tsakani da Allah amma sunci amanar ta "Ya Allah dama mafarki nake, bazan iya jurewa ba, Ya Allah kasa min dangana" haka tayi ta maganganu ita kaɗai.
₍ᐢ⑅•ᴗ•⑅ᐢ₎♡
𝗚𝘂𝗿𝗶𝗻 Ɗ𝗮𝘂𝗿𝗶𝗻 𝗔𝘂𝗿𝗲🤸
Bayan An daura Aure Mutane sai zuwa suke gurin Ango yin Allah ya sanya alkhairi, Yawancin mutane basu gane an Chanja sunan Amarya ba Abokansa ne na kusa suka gane Auwal ne ya janyo shi gafe "How Comes, Naji an canja sunan Amarya" "Zan maka bayani daga baya" kawai yace ya tafi. Sallamar mutane suka ƙara sa yi sannan ya suka tafi gidan su Amarya...
"A'a Safiyya Ashe kece a tafe shigo ciki mana, Yaya taje dubiya"
"To Naji, sai ki tashi ki bamu guri zanyi magana da ɗan uwana" dafe kai yayi
"Wai Dan Allah Safiyya mai yasa ba zaki san Annabi ya gamu ba?, Meyasa kike musu haka ne? Wai ba gaba suke da ke ba Matana ne fa"
"Yaya babu mai mutunci a cikin su duk sun bata yara da rashin tarbiyya" Aunty ce ta tashi ta fice
"Ai gwara ki fita inyi magana da shi" sai kuma ta rissina.
"Yaya Ina wuni, da fatan na sameku lafiya"
"Ba gashi kin gani ba, Meya kawo ki"
"Yaya maganar Hooriyah da Sulaiman ce ta kawo Ni har yanzu naji shiru baka ce komai ba"
"To me zance Miki, bayan diban Albarkar da kika yi, Kuma maganar Sulaiman karki ƙara yi min ita nan da sati biyu zan karɓi kuɗin Auren Hooriyah, ina fatan shikenan sai ki tafi" ya faɗa a fusace.........✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: fatimaintisar1
Wattpad: fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟓&𝟏𝟔
𝖄𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖈𝖔𝖒𝖒𝖊𝖓𝖙𝖘 𝖞𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖙𝖞𝖕𝖎𝖓𝖌 𝖋𝖆𝖆
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
"Yaya maimake nufi in bar maka gida, saboda nazo ina son Sulaiman ya auri Hooriyah dan zumunci mu ya ƙaru amma kake korata, ai shikenan" ta tashi hawaye shaɓe shaɓe a fuskar ta, jin bai ƙara cewa komai ba yasa ta fice. Kara dafe kan yayi ya gaji da matsalar ƙannen nan nasa sun girma amma basu san sun girma ba kullum sune da matsala gwara ayi auren yarinyar nan kowa ya huta in sunga ba kowa ai sa haƙura cigaba da saƙawa da warwara yayi tayi.
Bayan sati biyu an kawo kuɗin Auren Hooriyah tare da saka rana nan da ten weeks kowa sai murna yake.
☆(❁‿❁)☆
Kwance take tana hutawa basu daɗe da dawowa daga gidan Khaleesat ba shirin biki suke tayi har sun fitar da Anko kira ne ya shigo dubawa tayi ganin bata san number ba yasa ta ajiye bata ɗauka ba ƙara kira aka yi bata daga ba katse wa yayi aka sake kira nan ma kin ɗagawa tayi maimakon mai kiran ya haƙura sai ya cigaba da kiran. Turo kofa akayi "Wai Anisah ba ƙarar wayar ki nake ji bane"
"Ita ce Umma"
"To ba zaki ɗaga ba ne ko yaya"
"Ban san waye yake kira bane"
"Baki ɗaga ba ina zaki san me kiran"
"In an ƙara na daga Umma" fice wa tayi kamar jira aka ta fita wani kiran ya ƙara shigowa ɗaga wa tayi tare da sallama "Wake magana"
"Ashe duk halin ku ɗaya tsiwa, to ba wani bane Zaid ne"
"Uhmmmmm ya kaje gida, har ka sauke ta kace"
"Eh, dama cewa zanyi in ba damuwa ina so gobe inzo zamu yi magana dake"
"Masha Allah, Ni kuma? Ok mu haɗu a gidan su Hooriyah"
"Eh ko ban kai ba, Ba da ita zanyi magana ba dake zanyi maganar sirri ce" dariya ta saki
"Ni na isa ince baka kai ba, Angon Bestie guda ai ka wuce haka, ok a ina zamu haɗu"
"A'a nasani ko zaki ce hakan sai in faɗa mata, gidan ku zanzo"
"Haɗa mu faɗa zaka yi kenan" "Ok Allah ya kaimu"
"Ameen" "Ai ban isa haɗa hanta da jini faɗa ba" haka sukai ta raha har ya kashe. Bayan ya kashe ne take sanar da Umma tace Allah ya kaimu.
𝑾𝒂𝒔𝒉𝒆𝒈𝒂𝒓𝒊
Bayan La'asar tana zaune sai ga kiran sa ɗagawa tayi "gani a kofar gida" shine abinda yace ya katse kallon Ummanta tayi "Umma bari inje " "Sai kin dawo" ta tashi ta fice.
Tsaye yake a jikin motar sa ya sha gayu gaisawa suka yi sannan yace "Da yake ba daɗewa nazo nayi ba magana zamu yi ta fahimtar juna please"
"Ok inaji, Allah yasa ba wani laifin tayi ba"
"Ba akan ta bane, Anisah" "Tunda na ganki na fara sonki amma nayi nauyin baki ban sanar da ke ba har aka kai kuɗi, Maganar gaskiya bazan iya haƙura da ke ba shiyasa na yanke shawarar sanar da ke, Auren ki nake so nayi da yaudarar ki zanyi ba" A kiɗime ta kalle shi bata san lokacin da ta fara zabga masa harara ba daga masa hannu tayi
"Dakata Malam na gaji dajin shirmen ka, Ban taɓa tunanin baka da hankali ba sai yau, baka san yadda nake da ita bane da zaka zo min da wannan shashancin?" "Ban taɓa tunanin maganar da zaka zo yi ba aiko wani ya faɗa zaka yi haka ƙaryata wa zan yi" "kaga nan" ta nuna masa hanya "ka mike ta straight ka koma inda ka fito" ta juya zata shige "wallahi ba zan iya rayuwa babu ke ba, dan Allah ki amince min" "Da dawa kake rayuwar, mtwsssss" ta shige da sauri. Umma ce ta ce "Ya na ganki haka wata iri" "Ba komai" ta shige ɗaki, tashi tayi ta bita "Ke Anisah me yayi miki, ya naga kina kuka"
"Umma Ashe da gaske ne ana yaudara" "Meya faru ne kina sani a duhu Anisah" nan ta faɗa mata duk yadda suka yi da Zaid, Riƙe baki Umma tayi
"Ke da muke neman kiyi Aure yanzu Allah ya kawo miki miji har gida shine kike gudun sa, saboda wata"
"Umma saura wata biyu bikin su fa, Amma saboda cin amana ji abinda yace fa"
"Amma ban taɓa tunanin lusara na haifa ba sai yau" kallon ta tayi "Umma" "Karki ce min komai Anisah, shekarar ku nawa kuna tare bata taɓa tunanin hada ki da wani nata ba tace ya Aure ki, yan'uwanta nawa ne suka yi Aure kuna tare ai da sai tace wani a cikin su ya nemi ki, Allah ne ya kama ta shiyasa na ɗora wa wanda zata Aura sonki" "Umma duk yadda nake da Hooriyah amma da abinda zan saka mata kenan, Ni duk wannan abinda kika lissafo bai dame Ni ba"
"Ni kuma so nake kiyi Aure Anisah kullum girma muke ƙarawa, in na mutu yaya zakiyi, kin san dangin mahaifin ki ba ƙarbar ki zaki yi ba"
"Umma a bar maganar nan, wallahi ko daɗin ji babu"
"Ai ko dole muyi ta, Ai shi yazo bake kika je ba" "Ke dole ma ki Aure shi, zan sanar da dangin mahaifin ki yaje can su tattauna" zaro ido tayi
"Haba Umma Muda zamu rufe maganar nan kar muji kunya Hooriyah ce ba wata ba"
"Uwar ki ce, bari kiji indai Ni na haife ki sai kin Aure shi" ta tashi ta fice. Kuka ta Daɗa fashe wa da shi.
Tun da ga lokacin ta zama wata iri ta kashe wayar ta gaba ɗaya ko fita ta daina Zuwan Hooriyah biyu tace bata da lafiya. Ya dawo kusan sau Uku amma taƙi fita, A karshe gurin Ummanta yazo suka yi magana tace ya kawo Kuɗi indai da gaske yake yayi na'am da maganar ta kuma yace zasu zo a Weekend da zai tafi ya bata kuɗi.
(𝙷𝚊𝚓𝚒𝚢𝚊 𝚄𝚖𝚖𝚊 𝚊𝚗 𝚓𝚒 𝚔𝚞𝚍𝚒🤣😂)
Ta yiwa dangin mahaifin ta waya ta sanar musu Anisah ta samu miji zasu zo neman Aure Ranar Asabar.
An kawo kuɗi An saka rana ɗaya Da Hooriyah za'a daura tun tana tsoro har ta saki jikin ta, komai da ita ake yi na hidimar biki itama daga ɓangaren su Ummanta tana yi mata har aka zo ɗaurin Aure Babu wanda ya sani a sirri suka yi aka gama.......✍️
Bari mu koma labari
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: fatimaintisar1
Wattpad: fatimaintisar1
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟗&𝟐𝟎
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
An sallame su daga asibiti bayan Magariba lokacin da suka dawo ragowar mutane kaɗan ne duk an watse sai Yan gidan su da basu tafi ba kowa sai sannu yake mata.Zama tazo yi Aunty ce ta riƙe hannun ta"Tashi mu shiga ciki ki huta" tashi tayi ba dan taso ba suka shiga cikin ɗakin wayar ta ta janyo zata kunna Aunty tayi saurin karɓe wa "Me zaki yi da ita"
"Kunna wa zanyi mana"
"Kwanta ki huta sai gobe zaki kunna"
"Aunty bazan da ɗe ba zan kashe Anisah kaɗai zan kira please"
"Har kina da lokacin kiran wata Anisah kenan yarinyar da taci amanar ki" "Ai kinji kashe ɗin doctor yace karki zauna da damuwa shine zaki kira ta, ta ƙarasa kashe ki, kwanta maza" kwanciyar tayi gyara mata bargo tayi ta kashe wutar ɗakin ta fice. Fitar ta baifi da minti biyar ba ta tashi zaunawa tayi ita fa har yanzu bata Yarda zasu iya cin amanar ta ba mutan en data fifita akan kowa tana ƙaunar su tsakani da Allah amma sunci amanar ta "Ya Allah dama mafarki nake, bazan iya jurewa ba, Ya Allah kasa min dangana" haka tayi ta maganganu ita kaɗai.
₍ᐢ⑅•ᴗ•⑅ᐢ₎♡
𝗚𝘂𝗿𝗶𝗻 Ɗ𝗮𝘂𝗿𝗶𝗻 𝗔𝘂𝗿𝗲🤸
Bayan An daura Aure Mutane sai zuwa suke gurin Ango yin Allah ya sanya alkhairi, Yawancin mutane basu gane an Chanja sunan Amarya ba Abokansa ne na kusa suka gane Auwal ne ya janyo shi gafe "How Comes, Naji an canja sunan Amarya" "Zan maka bayani daga baya" kawai yace ya tafi. Sallamar mutane suka ƙara sa yi sannan ya suka tafi gidan su Amarya...