Sashe 15
Hooriyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune yake a gurin aiki kira ya samu daga Office ɗin MD da Sauri ya tafi dan jin menene Mutane biyu ya tarar a Office ɗin MD gaisawa suka yi sannan MD ya fara magana
"Abduljawwad waɗan nan mutanen da kake gani gurin ka suka zo daga Masarauta, suna so ka bi su za kuyi magana"
"Amma sir..."
"Babu komai ka bi su"
"Tohmm" yace masa kawai jikin sa a saɓule zuciyar sa cike da wasi-wasi suka tafi.
Isar su Fada sun nemi sanin wace Hooriyah ya sanar da su komai na rayuwar Hooriyah har fasa Auren ta da aka yi da dalili da kuma sharrin da aka yi mata. Suma suka sanar da su Yarima ne ya ganta kuma yana sonta da aure in sun shirya su ko a cikin satin za'a yi......
.....................✍️
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/27, 2:32 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/InjFDl8g9KiCk5F8oos5Yz
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟓𝟑&𝟓𝟒
______________________________________________________________________________________
𝙰𝙽𝙸𝚂𝙰𝙷
A bangaren Anisah Bata san wanda yake kanta ba an yanke mata ƙafa guda ɗaya kwanan ta Uku sannan ta farfaɗo babu kowa a gurin ta har Lokacin da aka kira mijinta aka sanar da shi cewa yayi Allah ya ƙara mata ita ta fita bai sani ba dangin Mahaifinta da suka zo daga Katsina ne suka zauna da ita komai suke mata tayi nadamar gudar su lokacin da take da dama da badan su ba yanzu babu mai kula da ita ga wadda ta dogara da ita ta rasu watan ta guda a asibitin sannan aka sallame ta.
Lokacin da suka koma gida Zaid baya nan sai wata suka tarar a gidan sai a waje suka jira shi ɗan hana su zamar mata a palour tayi Anisah sai kuka take ita da gidan ta amma wata banza ta hanata shiga sai gurin Magariba sannan ya dawo sun sanar da shi an sallame ta ne ta dawo kuma sunga wata a ciki ya sanar dasu Aure yayi ita sai dai ta koma BQ dan ciki yanzu na amaryar sa ne babu yadda ta iya dan yanzu bata da wani muhimmanci a gurin sa haka ta koma can da zama Wulakancin da yake mata yafi na da ga nasa gana matar sa
✨🦋
ɴᴏᴏʀ
A bangaren Noor kuwa abubuwa rincaɓewa suka yi bata taɓa tunanin haka ba tayi tunanin zata same shi da sauƙi tun daren da aka kawo ta bata Ganshi ba ko inda take bai zo ba kuma Taji shigowar sa washegari kafin ta tashi har ya bar gidan ita kaɗai tayi zaman ta har gurin sati sannan suka haɗu tayi ta yi masa magiya tana bashi haƙuri ya nuna bai San tana yi ba yayi tafiyar sa duk ta rame damuwa tayi mata yawa. Ga Mommy'n ta tun washegarin da aka daura Aure tabar Ƙasar shi kuma tun ranar da aka kawo ta ya turo mata text message duk abinda ta gani ita ta jawo wa kanta tunda baya sonta kar ta sake ta faɗa wa mahaifiyar sa inba haka ba a bakin Auren ta Shiyasa tayi shiru bata faɗa wa kowa ba.
Zaune take ta buga Uban tagumi Khairat ce take ta sallama ƙara so wa ciki tayi taɓa ta tayi tana cewa
"Lafiya na ganki haka sis"
A firgice ta ɗago "Lafiya lau ina su Hidaya" ya bata amsa
"Suna makaranta baki da lafiya ne?"
"Lafiya ta kalau me kika gani" ta faɗa tana yin murmushi
"Ba komai" zama tayi kusa da ita nan ta cika mata gaba da kayan ciye-ciye har Dare tana gidan sai da ta fito zata tafi tace
"Ni tunda nazo ban ga Yaya ba ko baya nan ne"
"Ya fita gurin aiki bai dawo ba" ta faɗa tana sosa ƙeya dan itama yau kwanan ta biyu bata Ganshi ba
"In ya dawo kya ce ina gaishe shi"
"Zai ji Insha Allah ki gaida su Hidaya da yaya"
"Zasu ji, ki koma ciki"
Tohmm tace tana shigewa tare da ɗaga mata hannu har ta fice
💦💥🤍
Sunyi da shi zai sanar da Iyayensu daga nan saji komai Shatara ta arziki suka haɗa masa da farko kin karɓa yayi sai da kyar ya karɓa gida aka maida shi maimakon Office da daddare ya kira Daddy ya sanar da shi ce masa yayi zaiyi tunani ya nema sa daga baya. Har kwana biyu Daddy bai kira ba Gashi shi kuma kullum sai an kira shi daga Fada yanke shawarar kiran shi yayi nan yace zai shigo Abuja gobe sa tattauna bayan yazo suka tattauna da daddare ya koma.
Bayan kwana biyu mutane daga Fada sunzo neman Aure An basu An saka daurin auren sati biyu suka tafi. Khaleesat kawai aka sanar wa sai ƴanuwan ta na cikin gida ko su Aunty Safiyya ba'a sanar wa ba dan kar a sake samun matsala.
Duk wannan abin da ake ba'a sanar mata ba suna tsoron kar tace shima yaudarar ta zai yi shiru suka yi in an ɗaura taji kawai. Sajeedah taso ta sanar mata amma yaja mata kunne dan haka tayi shiru. Ko da taga Daddy yazo bata kawo komai a ranta ba tayi tunanin har ya fara missing ɗin su ne ya biyo su.
Two Weeks Later🔥
Kano💦
Masallacin cike yake da Jama'a mai shela ne yake ta sanar wa "An ɗaura Auren Aminu Abubakar Muhammad da A'ishah Harith Yahya akan Sadaki Naira Dubu ɗari Biyu" kawai yake ta faɗa..................✍️
Wai ina Aunty Safiyya ne da Sulaiman ɗin ta 😜😂 shagali💃
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Yau dai nasan na gama burge readers Hooriyah'n ku ta zama amarya 💃 sai a haɗa min Party🤸
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/29, 10:23 AM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/L3tt0Q6Zcqe3eeCa3cXcAG
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟓𝟓&𝟓𝟔
_______________________________________________________________________________________
ᴀᴜɴᴛʏ sᴀғɪʏʏᴀ
Kwance take a Palour tana bacci Sulaiman ne ya shigo a guje "Umma! Umma!!" Yana kwalla mata kira tashi tayi "Har yanzu Sulaiman ba zaka yi hankali ba ne? Kana gani bacci nake ka tashe ni, Ko Sallama baka yi ba, kai dai ba zaka shiryu ba ina ta maka fafutukar neman Auren Hooriyah ko zaka yi hankali"
"Baki kalli abinda ake haska wa bane a TV?"
"Ni kasan ba kallon nan nake so ba da ita da babu duk ɗaya a gurina, me yake faru wa a garin kuma?"
"Ba abinda ake a gari, Yaya kuma bai sanar dake komai ba"
"Ni mun kwana biyu bamu yi waya dashi ba ko gidan banje ba, Meya faru a gidan"
"Yanzu aka daura wa Hooriyah Aure da Ɗan Sarkin Abuja shi kaɗai ake haska wa a TV wllh"
"Wace Hooriyah'n, Hooriyah tamu dai"
"Umma wadda kika sani mana, ta gidan yaya"
"Ban gane Aure ba Sulaiman Aure wanda na sani?"
"Shi Umma"
"Kace ɗan gidan wa"
"Ɗan Sarki"
"Dan Sarki kuma? A ina ta samo shi? Kai kuma da zaka aure ta fa?"
"A Abuja da suka tafi mana. Wallahi Umma bari in nuna Miki a facebook na gani yanzu naki yarda ina shiga gidan Abdul naga ana haskawa ko zama banyi ba na taho sanar dake"
"Kan Uba Ni yaya zaici amana yayi mata Aure bai sanar dani ba, sai faɗi tashi nake yi dan ka Aure ta, ita kuma matar nan algunguma aiko ita ma sai nata Auren ya mutu" ta faɗa tana miƙe wa
"Wace Mata Umma?"
"Ba ruwan ka" tace tana shiga ɗaki mayafi ta ɗauko tana ce masa
"Ka jira Ni yanzu zanje in dawo"
"Ina zaki kuma" ya tambaye ta
"Auren wata zanje kashe wa" ta faɗa tana fice wa da sauri
Gidan Noor ta nufa dama ta sa an nemo mata shi saboda irin wannan rana a buɗe ta tarar da gidan tana zaune a palour kamar kullum da tagumi ba sallama ba komai kawai ta banka kai tana cewa
"Ashe kin san Hooriyah wani zata Aura shiyasa kika shirya wannan manakisar?"
"Kamar ya kenan? Ce miki aka yi ina da Haɗi ne da ita" ta ce tana watsa mata wani kallo
"Ban sani ba, kamar yadda Sulaiman ya rasa Hooriyah kema sai na kashe miki naki auren"
"Ai aure na mutu ka raba takalmin kaza, ke a wa da zaki raba wannan auren" ta faɗa tana jin kanta On top Nan suka cigaba da musuyar yawu tare da tonawa kansu asiri kowa tana sai ta ɗau mataki.
Turo Kofar Palour akayi a firgice Noor ta kalli kofar bata yi tsammanin kowa zaizo gidan a wannan lokacin ba shigowar Zaaheed ne ya sata shiga tashin hankali addu'a ta fara a ranta Allah yasa baiji abinda suke tattaunawa ba ƙara so wa kusa da su yayi sannan yace
"Kin kyauta Noor kije gida na sake ki, ke kuma kije ke da Allah shi zai mata sakayya akan sharrin da kika yi mata"
Ko a jikin Aunty Safiyya dan haka take so, Noor ce ta ɗora hannu aka tana cewa "wallahi Yaya ba abinda kake tunani bane ka tsaya nayi maka bayani"
Ko Ni takan ta baiyi ba ya shige ɗakin sa juyo wa tayi gurin Aunty Safiyya
"Allah ya isa na muguwa kin kashe min Aure"
Dariya ta saki "ai dama nayi alƙawari indai Sulaiman bai auri Hooriyah ba kema sai na raba ki da Auren ki, anyi biyu babu kenan dan bazan dau asara ni kaɗai ba"
Taho wa tayi kanta gadan-gadan da sauri taja baya
"Allah ya kiyaye da ina yarinya ma banyi wannan rayuwar ba balle yanzu da girma na, aje aji da idda da gabzar gidan Baba" ta faɗa tana hararar ta tare da fice wa ranta fesss ko banza itama ta rasa mijin sun zama ɗaya da Sulaiman bata zame ko ina ba sai gidan su Hooriyah.
"Abduljawwad waɗan nan mutanen da kake gani gurin ka suka zo daga Masarauta, suna so ka bi su za kuyi magana"
"Amma sir..."
"Babu komai ka bi su"
"Tohmm" yace masa kawai jikin sa a saɓule zuciyar sa cike da wasi-wasi suka tafi.
Isar su Fada sun nemi sanin wace Hooriyah ya sanar da su komai na rayuwar Hooriyah har fasa Auren ta da aka yi da dalili da kuma sharrin da aka yi mata. Suma suka sanar da su Yarima ne ya ganta kuma yana sonta da aure in sun shirya su ko a cikin satin za'a yi......
.....................✍️
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/27, 2:32 PM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/InjFDl8g9KiCk5F8oos5Yz
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟓𝟑&𝟓𝟒
______________________________________________________________________________________
𝙰𝙽𝙸𝚂𝙰𝙷
A bangaren Anisah Bata san wanda yake kanta ba an yanke mata ƙafa guda ɗaya kwanan ta Uku sannan ta farfaɗo babu kowa a gurin ta har Lokacin da aka kira mijinta aka sanar da shi cewa yayi Allah ya ƙara mata ita ta fita bai sani ba dangin Mahaifinta da suka zo daga Katsina ne suka zauna da ita komai suke mata tayi nadamar gudar su lokacin da take da dama da badan su ba yanzu babu mai kula da ita ga wadda ta dogara da ita ta rasu watan ta guda a asibitin sannan aka sallame ta.
Lokacin da suka koma gida Zaid baya nan sai wata suka tarar a gidan sai a waje suka jira shi ɗan hana su zamar mata a palour tayi Anisah sai kuka take ita da gidan ta amma wata banza ta hanata shiga sai gurin Magariba sannan ya dawo sun sanar da shi an sallame ta ne ta dawo kuma sunga wata a ciki ya sanar dasu Aure yayi ita sai dai ta koma BQ dan ciki yanzu na amaryar sa ne babu yadda ta iya dan yanzu bata da wani muhimmanci a gurin sa haka ta koma can da zama Wulakancin da yake mata yafi na da ga nasa gana matar sa
✨🦋
ɴᴏᴏʀ
A bangaren Noor kuwa abubuwa rincaɓewa suka yi bata taɓa tunanin haka ba tayi tunanin zata same shi da sauƙi tun daren da aka kawo ta bata Ganshi ba ko inda take bai zo ba kuma Taji shigowar sa washegari kafin ta tashi har ya bar gidan ita kaɗai tayi zaman ta har gurin sati sannan suka haɗu tayi ta yi masa magiya tana bashi haƙuri ya nuna bai San tana yi ba yayi tafiyar sa duk ta rame damuwa tayi mata yawa. Ga Mommy'n ta tun washegarin da aka daura Aure tabar Ƙasar shi kuma tun ranar da aka kawo ta ya turo mata text message duk abinda ta gani ita ta jawo wa kanta tunda baya sonta kar ta sake ta faɗa wa mahaifiyar sa inba haka ba a bakin Auren ta Shiyasa tayi shiru bata faɗa wa kowa ba.
Zaune take ta buga Uban tagumi Khairat ce take ta sallama ƙara so wa ciki tayi taɓa ta tayi tana cewa
"Lafiya na ganki haka sis"
A firgice ta ɗago "Lafiya lau ina su Hidaya" ya bata amsa
"Suna makaranta baki da lafiya ne?"
"Lafiya ta kalau me kika gani" ta faɗa tana yin murmushi
"Ba komai" zama tayi kusa da ita nan ta cika mata gaba da kayan ciye-ciye har Dare tana gidan sai da ta fito zata tafi tace
"Ni tunda nazo ban ga Yaya ba ko baya nan ne"
"Ya fita gurin aiki bai dawo ba" ta faɗa tana sosa ƙeya dan itama yau kwanan ta biyu bata Ganshi ba
"In ya dawo kya ce ina gaishe shi"
"Zai ji Insha Allah ki gaida su Hidaya da yaya"
"Zasu ji, ki koma ciki"
Tohmm tace tana shigewa tare da ɗaga mata hannu har ta fice
💦💥🤍
Sunyi da shi zai sanar da Iyayensu daga nan saji komai Shatara ta arziki suka haɗa masa da farko kin karɓa yayi sai da kyar ya karɓa gida aka maida shi maimakon Office da daddare ya kira Daddy ya sanar da shi ce masa yayi zaiyi tunani ya nema sa daga baya. Har kwana biyu Daddy bai kira ba Gashi shi kuma kullum sai an kira shi daga Fada yanke shawarar kiran shi yayi nan yace zai shigo Abuja gobe sa tattauna bayan yazo suka tattauna da daddare ya koma.
Bayan kwana biyu mutane daga Fada sunzo neman Aure An basu An saka daurin auren sati biyu suka tafi. Khaleesat kawai aka sanar wa sai ƴanuwan ta na cikin gida ko su Aunty Safiyya ba'a sanar wa ba dan kar a sake samun matsala.
Duk wannan abin da ake ba'a sanar mata ba suna tsoron kar tace shima yaudarar ta zai yi shiru suka yi in an ɗaura taji kawai. Sajeedah taso ta sanar mata amma yaja mata kunne dan haka tayi shiru. Ko da taga Daddy yazo bata kawo komai a ranta ba tayi tunanin har ya fara missing ɗin su ne ya biyo su.
Two Weeks Later🔥
Kano💦
Masallacin cike yake da Jama'a mai shela ne yake ta sanar wa "An ɗaura Auren Aminu Abubakar Muhammad da A'ishah Harith Yahya akan Sadaki Naira Dubu ɗari Biyu" kawai yake ta faɗa..................✍️
Wai ina Aunty Safiyya ne da Sulaiman ɗin ta 😜😂 shagali💃
# 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Yau dai nasan na gama burge readers Hooriyah'n ku ta zama amarya 💃 sai a haɗa min Party🤸
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya Following WhatsApp Channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
Follow My Pages
Arewa Books:https://www.arewabooks.com/u/fatimaintisar1
Wattpad: https://www.wattpad.com/u/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Comments & Share Fisabillah🥰👏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸𝔸ℍℝ𝔸ℍ✍️
[5/29, 10:23 AM] Fatima Zahra Intisar: ♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
https://chat.whatsapp.com/L3tt0Q6Zcqe3eeCa3cXcAG
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟓𝟓&𝟓𝟔
_______________________________________________________________________________________
ᴀᴜɴᴛʏ sᴀғɪʏʏᴀ
Kwance take a Palour tana bacci Sulaiman ne ya shigo a guje "Umma! Umma!!" Yana kwalla mata kira tashi tayi "Har yanzu Sulaiman ba zaka yi hankali ba ne? Kana gani bacci nake ka tashe ni, Ko Sallama baka yi ba, kai dai ba zaka shiryu ba ina ta maka fafutukar neman Auren Hooriyah ko zaka yi hankali"
"Baki kalli abinda ake haska wa bane a TV?"
"Ni kasan ba kallon nan nake so ba da ita da babu duk ɗaya a gurina, me yake faru wa a garin kuma?"
"Ba abinda ake a gari, Yaya kuma bai sanar dake komai ba"
"Ni mun kwana biyu bamu yi waya dashi ba ko gidan banje ba, Meya faru a gidan"
"Yanzu aka daura wa Hooriyah Aure da Ɗan Sarkin Abuja shi kaɗai ake haska wa a TV wllh"
"Wace Hooriyah'n, Hooriyah tamu dai"
"Umma wadda kika sani mana, ta gidan yaya"
"Ban gane Aure ba Sulaiman Aure wanda na sani?"
"Shi Umma"
"Kace ɗan gidan wa"
"Ɗan Sarki"
"Dan Sarki kuma? A ina ta samo shi? Kai kuma da zaka aure ta fa?"
"A Abuja da suka tafi mana. Wallahi Umma bari in nuna Miki a facebook na gani yanzu naki yarda ina shiga gidan Abdul naga ana haskawa ko zama banyi ba na taho sanar dake"
"Kan Uba Ni yaya zaici amana yayi mata Aure bai sanar dani ba, sai faɗi tashi nake yi dan ka Aure ta, ita kuma matar nan algunguma aiko ita ma sai nata Auren ya mutu" ta faɗa tana miƙe wa
"Wace Mata Umma?"
"Ba ruwan ka" tace tana shiga ɗaki mayafi ta ɗauko tana ce masa
"Ka jira Ni yanzu zanje in dawo"
"Ina zaki kuma" ya tambaye ta
"Auren wata zanje kashe wa" ta faɗa tana fice wa da sauri
Gidan Noor ta nufa dama ta sa an nemo mata shi saboda irin wannan rana a buɗe ta tarar da gidan tana zaune a palour kamar kullum da tagumi ba sallama ba komai kawai ta banka kai tana cewa
"Ashe kin san Hooriyah wani zata Aura shiyasa kika shirya wannan manakisar?"
"Kamar ya kenan? Ce miki aka yi ina da Haɗi ne da ita" ta ce tana watsa mata wani kallo
"Ban sani ba, kamar yadda Sulaiman ya rasa Hooriyah kema sai na kashe miki naki auren"
"Ai aure na mutu ka raba takalmin kaza, ke a wa da zaki raba wannan auren" ta faɗa tana jin kanta On top Nan suka cigaba da musuyar yawu tare da tonawa kansu asiri kowa tana sai ta ɗau mataki.
Turo Kofar Palour akayi a firgice Noor ta kalli kofar bata yi tsammanin kowa zaizo gidan a wannan lokacin ba shigowar Zaaheed ne ya sata shiga tashin hankali addu'a ta fara a ranta Allah yasa baiji abinda suke tattaunawa ba ƙara so wa kusa da su yayi sannan yace
"Kin kyauta Noor kije gida na sake ki, ke kuma kije ke da Allah shi zai mata sakayya akan sharrin da kika yi mata"
Ko a jikin Aunty Safiyya dan haka take so, Noor ce ta ɗora hannu aka tana cewa "wallahi Yaya ba abinda kake tunani bane ka tsaya nayi maka bayani"
Ko Ni takan ta baiyi ba ya shige ɗakin sa juyo wa tayi gurin Aunty Safiyya
"Allah ya isa na muguwa kin kashe min Aure"
Dariya ta saki "ai dama nayi alƙawari indai Sulaiman bai auri Hooriyah ba kema sai na raba ki da Auren ki, anyi biyu babu kenan dan bazan dau asara ni kaɗai ba"
Taho wa tayi kanta gadan-gadan da sauri taja baya
"Allah ya kiyaye da ina yarinya ma banyi wannan rayuwar ba balle yanzu da girma na, aje aji da idda da gabzar gidan Baba" ta faɗa tana hararar ta tare da fice wa ranta fesss ko banza itama ta rasa mijin sun zama ɗaya da Sulaiman bata zame ko ina ba sai gidan su Hooriyah.