Sashe 4
Hooriyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Nidai Sunana Zaidul Haifaffen Kano Sunan Mahaifina Alhaji Sulaiman Former Senator Muna zaune a Nasarawa GRA Cikin Kano. Abokina ya Bani labarin ki kuma na ƙarbi number ki a Gurin amarya, na ganki kuma ina sonki Kuma Insha Allah Auren ki zan yi ki bani dama, zan kira ki please karki ki ɗagawa" kallon banza ta watsa amsa "Sai ka buɗe min Kofar na fita Koh" "Sorry Queen, sai na kira" ya buɗe mata motar, tsaki taja tayi ficewar ta. "Naga kin daɗe" suka haɗa baki gurin faɗa "ba komai, muje muyi musu sallama mu tafi"ciki suka shiga suka yi musu sallama Mommy sai godiya take musu sunyi wa ƴar ta hallaci sun cika ƙawaye motar ta ta shiga su kuma driver ya ɗauke su suka tafi.
A hanya ne take sanar da Anisah Abinda Ya faru tayi murna sosai kuma ta bata shawarwari. Sai da ta kaita gida sannan ta wuce tana shiga a palour ta zube Aunty ce ta fito daga ɗakin ta kallon ta tayi "yaushe kika shigo" "Yanzun nan Wallahi, Aunty ya gida" "Ai na zata sai anjima zaku dawo, Alhamdulillah" "A'a angama biki zaman me zamuyi, bari in shiga ciki na gaji" "Sai kin fito amma ki huta sai ki fito kinji" "Tohm Aunty" ta tashi ta shige ciki.
Wanka tayi ta saka kaya sallah tayi sannan ta kwanta.......✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: https://arewabooks.com/fatimaintisar1
Wattpad: https://wattpad.com/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟑&𝟏𝟒
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
Tana tashi da safe da kiran sa ta fara cin karo sai ƙorafi yake ta kashe waya jiya Ita dai shiru tayi masa, sunyi waya da amarya sai da sukayi faɗa akan me zata bashi number ta da kyar ta haƙura.
Tun daga lokacin kullum shine cikin kiran ta safe, rana, dare wani lokacin ta ɗaga wani lokacin kuma ta share, shi kuma bai taɓa fushi ba ko ya kira bata ɗaga ba zai ƙara kira ne. Anisah kullum tana mata faɗa ta kula shi amma taki.
Duk lokacin da suka yi waya da Khaleesat tayi ta nacin ta kula shi yana damun su amma sai ta nuna bata san wa take magana akai ba.
ღღღ
Zaune take a palour gaba ɗaya hankalin ta yana kan littafin hannun ta exams take da ita gobe tana duba wa, sallama akayi Amsawa tayi ba tare da ta kalli mai sallamar ba "ka wani maƙale daga waje kamar ba gidan ku ba ka shigo mana, ke kuma Har yanzu dai Kina nan da halin ki Koh? baki chanja ba" ɗagowa tayi sai taga Aunty Safiyya ƙanwar mahaifin su
"Mama Barka da zuwa, Ashe kece na zata su Hauwa ne Wallahi, ku ƙara so ku zauna" ta tashi
"Bari in kawo muku ruwa"
"bashi nazo sha ba, ina su Uwar taki" ɗauke kai tayi daga kallon ta, tana jin Haushin zagin iyayensu da take yi in tazo daure wa tayi tace "Sun fita suna"
"Dama gurin ki nazo ba gurin su ba, sai ki nemi guri ki zauna ai" dawo wa tayi ta zauna inda ta tashi
"Gashi nan yayan ki ne kinsan kuma kin sun rabu da matar sa, gashi nan ku sasanta nan da ƙarshen wata a daura muku Aure tunda kunyi kwantai kinki Auru wa duk ƙannen ki sunyi Aure" a firgice ta kalle ta
"Yaya Salisu zan kai wa Daddy a matsayin mijin Aure? waye bai san halin sa ba"
"Kince Yaya, Ashe kinsan da alaqa a tsakanin ku sannan kina zancen hali, wane Hali zaki yi zance, ke da zai rufa Miki asiri ya aure ki"
"Mama ba Rashin kunya zan Miki ba, Amma gwara na mutu ban yi Aure ba dana Aure dan shaye-shaye mai neman mata ko ke baya girmamawa balle wani" ta ƙarasa faɗa tana zabga masa harara"Mama in Baki da wani abin cewa zan shiga ɗaki inada exam gobe"
"Ai ban san kin zama haka ba Hooriyah ina Miki magana kina min rashin kunya, duk halin Hafsa kin kwashe a cikin ki, bari iyayen naki suzo inji kosu suka ɗaure Miki gindin Rashin kunya" tashi tayi ta wucewar ta ɗaki masifarta ta cigaba da yi
"Auu tafiya ma kike yi ina miki magana kenan" ɗan nata ne yace
"Mama kinga Abinda nake guje miki kenan shi yasa nace kar muzo gashi yarinya ƙarama haihuwar yau tana faɗa Miki magana a banza, ai sai ki tashi mu tafi tunda ta gama faɗa Miki magana"
"Ai na gama yi maka komai Dole kace mu tafi, kai in ba Nan gidan nazo nayi jan ido ba ina kake tunanin za'a baka Aure bayan Wannan baƙin hallin naka da kake da shi, ai sai naci mutuncin iyayen nata sannan zata amince babu inda zani ina nan har sai sun dawo" tashi yayi yana magana
"Ai sai kiyi ta zama, in sun dawo sai mai da ke gida, Ni na tafi" yayi ficewar sa.
Cigaba da zaman jiran su tayi har bayan magariba sannan suka dawo ta kare musu tasss sun sha Masifa har da gori Aunty ta so ramawa amma Mami ta hana ta sai da tayi ta gaji sannan ta tafi.
Around 10:00PM
Zaune suke a palourn Daddy Aunty ta gama sanar masa abinda ya faru wayar sa ya janyo kira yayi "Kizo yanzu ki sameni a Palour na" shine kawai abinda ya faɗa ya kashe wayar, ba jimawa sai gata nan neman guri tayi kusa da kafar Aunty ta zauna "Daddy Barka da dare, ya aiki"
"Alhamdulillah, Kin san abinda kika yi baki kyauta ba Koh, Kanwata ce kinsani"
"Nasani Daddy kayi hakuri ba dason raina haka ya faru ba"
"Allah ya kiyaye gaba, Zan baki nan da ƙarshen satin nan ki fito da miji kafin ta dawo".......✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: https://arewabooks.com/fatimaintisar1
Wattpad: https://wattpad.com/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟓&𝟏𝟔
𝖄𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖈𝖔𝖒𝖒𝖊𝖓𝖙𝖘 𝖞𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖙𝖞𝖕𝖎𝖓𝖌 𝖋𝖆𝖆
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
A razane ta ɗago ta kalle shi "Daddy" ɗaga mata hannu yayi "ya isa haka bana son jin komai, tashi ki tafi" jiki a sanyaye ta tashi ta tafi. Aunty ce ta fara bashi hakuri "Daddy'n su ba haka ya dace kayi ba, a hankali zaka yi mata" "Hakan ne zaifi, in ta dawo kawai an mata miji kar wata Maganar ta tashi duk da ƙanwata ce" "Allah ya Kyauta" "Ameen" Mami ta ce miƙewa tayi "Bari in tafi, Allah ya tashe mu Lafiya" Ameen suka ce ta fice.
Tunda ta koma ɗaki take kuka sai da taci kukanta ta koshi sannan ta tashi Alwala tayi sai tayi sallah a Gurin ta kwanta ba ita ta tashi ba sai asuba.
Da safe sunyi waya da Anisah ta sanar mata abinda ya faru da yamma sai gata ta zo ɗaki suka tafi A nan ta ƙara sanar mata da abinda ya faru "Hooriyah zaki bi shawara ta" "Ai saboda haka na kira ki, wallahi kaina ya kulle na rasa yaya zan yi" "Ki amince da Zaid kawai" Wani Kallo ta watsa mata "Waye Zaid" "Ya kike min wani kallo kamar baki san shi ba, Bari in tafi tunda kin fara halin naki" ta tashi da sauri ta riƙo ta "Yi hakuri zauna muyi maganar" zama tayi "ke kika jiyo, indai shawara kike nema wallahi ki amincewa Zaid Kinga mutumin kirki ne abokin Auwal ne" Riƙe baki tayi "Iyyye ashe har kin san shi haka, har kin san yana da hakuri" "Ni fa bana son irin haka, wallahi zan tafi nazo kuma kina wani zance" tashi tayi ta fice, dage kai tayi "Innalillahi, itama zata gudu bata bani shawarar arziki ba" da sauri ta mike ta bi bayan ta a palour ta same ta suna magana da Aunty "Taso mu koma mu gama maganar please" Aunty ce ta kalle ta Sannan tace "Ayi maganar a gaban mu mana" "A'a Aunty sirri ce" tayi dariya "Anisah Meya haɗa ku" "Ba wani abu bane Aunty, bari inje" "Babu inda zaku, ku zauna, Meya haɗa ku" "Wallahi ba abinda ya faru Aunty bari kiji" nan ta sanar mata da zancen Zaid. Sallati Aunty tayi "Amma ban taɓa tunanin baki da hankali ba Hooriyah sai yau, Muda muke neman mafita amma kin san da yaron nan ai da sai ki faɗa masa" "Aunty Ni bana sonsa" "kin ba shi dama ne da har zaki ce bakya son sa, in dai na isa dake daga yau in ya kira ki dinga ɗagawa ki bashi dama, muga abinda Allah zai yi kafin ta dawo" nan ta ringa yi mata faɗa daga ƙarshe har Mami sai da ta kira ta faɗa mata tace sunfi kusa.
(Nima dai haka na gani kunfi kusa ba ruwan Mami😂)
Tunda ga lokacin ta fara sauraren sa inya kira tana ɗagawa ta saurare sa ya nemi ta bashi da ma yazo ta amince yazo har sun daidai ta.
𝐓𝐰𝐨 𝐌𝐨𝐧𝐭𝐡𝐬 𝐥𝐚𝐭𝐞𝐫
Soyayya suke yi tsaftattciya babu algus a cikin ta yana sonta tana son shi yanzu ita gani take bayan Iyayen ta babu wanda yake da mahimmanci a gurin ta sai shi kusan ko yaushe suna maƙale da juna ta waya indai baizo ba. Maganar ta yi nisa dan har manya sun shiga ana shirin kawo kuɗi.
A hanya ne take sanar da Anisah Abinda Ya faru tayi murna sosai kuma ta bata shawarwari. Sai da ta kaita gida sannan ta wuce tana shiga a palour ta zube Aunty ce ta fito daga ɗakin ta kallon ta tayi "yaushe kika shigo" "Yanzun nan Wallahi, Aunty ya gida" "Ai na zata sai anjima zaku dawo, Alhamdulillah" "A'a angama biki zaman me zamuyi, bari in shiga ciki na gaji" "Sai kin fito amma ki huta sai ki fito kinji" "Tohm Aunty" ta tashi ta shige ciki.
Wanka tayi ta saka kaya sallah tayi sannan ta kwanta.......✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: https://arewabooks.com/fatimaintisar1
Wattpad: https://wattpad.com/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟑&𝟏𝟒
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
Tana tashi da safe da kiran sa ta fara cin karo sai ƙorafi yake ta kashe waya jiya Ita dai shiru tayi masa, sunyi waya da amarya sai da sukayi faɗa akan me zata bashi number ta da kyar ta haƙura.
Tun daga lokacin kullum shine cikin kiran ta safe, rana, dare wani lokacin ta ɗaga wani lokacin kuma ta share, shi kuma bai taɓa fushi ba ko ya kira bata ɗaga ba zai ƙara kira ne. Anisah kullum tana mata faɗa ta kula shi amma taki.
Duk lokacin da suka yi waya da Khaleesat tayi ta nacin ta kula shi yana damun su amma sai ta nuna bata san wa take magana akai ba.
ღღღ
Zaune take a palour gaba ɗaya hankalin ta yana kan littafin hannun ta exams take da ita gobe tana duba wa, sallama akayi Amsawa tayi ba tare da ta kalli mai sallamar ba "ka wani maƙale daga waje kamar ba gidan ku ba ka shigo mana, ke kuma Har yanzu dai Kina nan da halin ki Koh? baki chanja ba" ɗagowa tayi sai taga Aunty Safiyya ƙanwar mahaifin su
"Mama Barka da zuwa, Ashe kece na zata su Hauwa ne Wallahi, ku ƙara so ku zauna" ta tashi
"Bari in kawo muku ruwa"
"bashi nazo sha ba, ina su Uwar taki" ɗauke kai tayi daga kallon ta, tana jin Haushin zagin iyayensu da take yi in tazo daure wa tayi tace "Sun fita suna"
"Dama gurin ki nazo ba gurin su ba, sai ki nemi guri ki zauna ai" dawo wa tayi ta zauna inda ta tashi
"Gashi nan yayan ki ne kinsan kuma kin sun rabu da matar sa, gashi nan ku sasanta nan da ƙarshen wata a daura muku Aure tunda kunyi kwantai kinki Auru wa duk ƙannen ki sunyi Aure" a firgice ta kalle ta
"Yaya Salisu zan kai wa Daddy a matsayin mijin Aure? waye bai san halin sa ba"
"Kince Yaya, Ashe kinsan da alaqa a tsakanin ku sannan kina zancen hali, wane Hali zaki yi zance, ke da zai rufa Miki asiri ya aure ki"
"Mama ba Rashin kunya zan Miki ba, Amma gwara na mutu ban yi Aure ba dana Aure dan shaye-shaye mai neman mata ko ke baya girmamawa balle wani" ta ƙarasa faɗa tana zabga masa harara"Mama in Baki da wani abin cewa zan shiga ɗaki inada exam gobe"
"Ai ban san kin zama haka ba Hooriyah ina Miki magana kina min rashin kunya, duk halin Hafsa kin kwashe a cikin ki, bari iyayen naki suzo inji kosu suka ɗaure Miki gindin Rashin kunya" tashi tayi ta wucewar ta ɗaki masifarta ta cigaba da yi
"Auu tafiya ma kike yi ina miki magana kenan" ɗan nata ne yace
"Mama kinga Abinda nake guje miki kenan shi yasa nace kar muzo gashi yarinya ƙarama haihuwar yau tana faɗa Miki magana a banza, ai sai ki tashi mu tafi tunda ta gama faɗa Miki magana"
"Ai na gama yi maka komai Dole kace mu tafi, kai in ba Nan gidan nazo nayi jan ido ba ina kake tunanin za'a baka Aure bayan Wannan baƙin hallin naka da kake da shi, ai sai naci mutuncin iyayen nata sannan zata amince babu inda zani ina nan har sai sun dawo" tashi yayi yana magana
"Ai sai kiyi ta zama, in sun dawo sai mai da ke gida, Ni na tafi" yayi ficewar sa.
Cigaba da zaman jiran su tayi har bayan magariba sannan suka dawo ta kare musu tasss sun sha Masifa har da gori Aunty ta so ramawa amma Mami ta hana ta sai da tayi ta gaji sannan ta tafi.
Around 10:00PM
Zaune suke a palourn Daddy Aunty ta gama sanar masa abinda ya faru wayar sa ya janyo kira yayi "Kizo yanzu ki sameni a Palour na" shine kawai abinda ya faɗa ya kashe wayar, ba jimawa sai gata nan neman guri tayi kusa da kafar Aunty ta zauna "Daddy Barka da dare, ya aiki"
"Alhamdulillah, Kin san abinda kika yi baki kyauta ba Koh, Kanwata ce kinsani"
"Nasani Daddy kayi hakuri ba dason raina haka ya faru ba"
"Allah ya kiyaye gaba, Zan baki nan da ƙarshen satin nan ki fito da miji kafin ta dawo".......✍️
Masu son Hooriyah daga Farko zasu iya duba wannan WhatsApp channel ɗin nan
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
#𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷👯
Follow My Pages
Arewa Books: https://arewabooks.com/fatimaintisar1
Wattpad: https://wattpad.com/fatimaintisar1
09047574404
WhatsApp Only
Please Share & Comments 🙏
𝔽𝔸𝕋𝔼𝕐ℤ𝔸ℍℝ𝔸𝔸ℍ✍️
[5/6, 2:06 PM] Fatima Zahra Intisar: https://chat.whatsapp.com/CmyP8hlqbHtGyhdQ7FVc2w
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
𝚂𝚃𝙾𝚁𝚈 𝙰𝙽𝙳 𝚆𝚁𝙸𝚃𝚃𝙴𝙽
𝙱𝚈 𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷
тԋє ɯɾιтєɾ σϝ
*ʂιʅαɾ ɯαყα*
𝗔𝗡𝗗 𝗡𝗢𝗪
♡ ԋσσɾιყαԋ ♡
*🌙MOONLIGHT WRITER'S ASSOCIATION🌙*
We shine all over the world
https://www.facebook.com/profile.php?id=100094397072466
Follow My WhatsApp Channel
https://whatsapp.com/channel/0029VaOeCGv42DcbctBrce2I
بسم الله الرحمن الرحيم
𝙵𝙰𝚃𝙴𝚈𝚉𝙰𝙰𝙷𝚁𝙰𝙷✍️
𝐏𝐚𝐠𝐞 𝟏𝟓&𝟏𝟔
𝖄𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖈𝖔𝖒𝖒𝖊𝖓𝖙𝖘 𝖞𝖆𝖜𝖆𝖓 𝖙𝖞𝖕𝖎𝖓𝖌 𝖋𝖆𝖆
𝐌𝐮𝐭𝐚𝐧𝐞𝐧 𝐀𝐦𝐚𝐧𝐚 𝐦𝐚𝐬𝐮 𝐜𝐨𝐦𝐦𝐞𝐧𝐭𝐬 𝐝𝐚 𝐫𝐞𝐚𝐜𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐈𝐧𝐚 𝐠𝐨𝐝𝐢𝐲𝐚✯
✫✫✫✫
A razane ta ɗago ta kalle shi "Daddy" ɗaga mata hannu yayi "ya isa haka bana son jin komai, tashi ki tafi" jiki a sanyaye ta tashi ta tafi. Aunty ce ta fara bashi hakuri "Daddy'n su ba haka ya dace kayi ba, a hankali zaka yi mata" "Hakan ne zaifi, in ta dawo kawai an mata miji kar wata Maganar ta tashi duk da ƙanwata ce" "Allah ya Kyauta" "Ameen" Mami ta ce miƙewa tayi "Bari in tafi, Allah ya tashe mu Lafiya" Ameen suka ce ta fice.
Tunda ta koma ɗaki take kuka sai da taci kukanta ta koshi sannan ta tashi Alwala tayi sai tayi sallah a Gurin ta kwanta ba ita ta tashi ba sai asuba.
Da safe sunyi waya da Anisah ta sanar mata abinda ya faru da yamma sai gata ta zo ɗaki suka tafi A nan ta ƙara sanar mata da abinda ya faru "Hooriyah zaki bi shawara ta" "Ai saboda haka na kira ki, wallahi kaina ya kulle na rasa yaya zan yi" "Ki amince da Zaid kawai" Wani Kallo ta watsa mata "Waye Zaid" "Ya kike min wani kallo kamar baki san shi ba, Bari in tafi tunda kin fara halin naki" ta tashi da sauri ta riƙo ta "Yi hakuri zauna muyi maganar" zama tayi "ke kika jiyo, indai shawara kike nema wallahi ki amincewa Zaid Kinga mutumin kirki ne abokin Auwal ne" Riƙe baki tayi "Iyyye ashe har kin san shi haka, har kin san yana da hakuri" "Ni fa bana son irin haka, wallahi zan tafi nazo kuma kina wani zance" tashi tayi ta fice, dage kai tayi "Innalillahi, itama zata gudu bata bani shawarar arziki ba" da sauri ta mike ta bi bayan ta a palour ta same ta suna magana da Aunty "Taso mu koma mu gama maganar please" Aunty ce ta kalle ta Sannan tace "Ayi maganar a gaban mu mana" "A'a Aunty sirri ce" tayi dariya "Anisah Meya haɗa ku" "Ba wani abu bane Aunty, bari inje" "Babu inda zaku, ku zauna, Meya haɗa ku" "Wallahi ba abinda ya faru Aunty bari kiji" nan ta sanar mata da zancen Zaid. Sallati Aunty tayi "Amma ban taɓa tunanin baki da hankali ba Hooriyah sai yau, Muda muke neman mafita amma kin san da yaron nan ai da sai ki faɗa masa" "Aunty Ni bana sonsa" "kin ba shi dama ne da har zaki ce bakya son sa, in dai na isa dake daga yau in ya kira ki dinga ɗagawa ki bashi dama, muga abinda Allah zai yi kafin ta dawo" nan ta ringa yi mata faɗa daga ƙarshe har Mami sai da ta kira ta faɗa mata tace sunfi kusa.
(Nima dai haka na gani kunfi kusa ba ruwan Mami😂)
Tunda ga lokacin ta fara sauraren sa inya kira tana ɗagawa ta saurare sa ya nemi ta bashi da ma yazo ta amince yazo har sun daidai ta.
𝐓𝐰𝐨 𝐌𝐨𝐧𝐭𝐡𝐬 𝐥𝐚𝐭𝐞𝐫
Soyayya suke yi tsaftattciya babu algus a cikin ta yana sonta tana son shi yanzu ita gani take bayan Iyayen ta babu wanda yake da mahimmanci a gurin ta sai shi kusan ko yaushe suna maƙale da juna ta waya indai baizo ba. Maganar ta yi nisa dan har manya sun shiga ana shirin kawo kuɗi.