← Book details Gurbin Ido Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 99 OF 113

Sashe 99

Gurbin Ido Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sosai ya riqeta a jikinsa saidai kuma cikin taushi,baiyi wata wata ba ya kama fuskarta da kyau ya riqe gam,ya fara sauke mata kisses,tare da lashe labbanta da yayi matuqar missing dinsu kamar hauka.

Gaba daya ya kunce mata noti,jikinta ya dauki rawa,tanata qoqarin tureshi amma yafi qarfinta nesa ba kusa ba,sai da dabara tazo mata,ta kama labbansa ta ciza da dan qarfi,sannan ya saketa ya d'an ja da baya yana fadin

"Wash Allah na amma na" a wahalce kamar wanda aka yiwa duka aka galabaitar dashi.

Da rinannu idanuwansa yake kallonta,yayi da ita kuma dariya taso kubce mata jin kiran sunan amma da yayi kamar wani qaramin yaro,amma saita danne,ya rigata magantuwa

"Wannan fa mugunta ce,so kike ki.kasheni ko?,tunda kika shigo kinqi kallona,sannan kuma kin fito kin barni ni daya irin baki damu dani ba ko?,kuma yanzun ina welcoming naki saiki cijemin labba?" Ya fada yana taba leban nasa da zara zaran yatsunsa guda biyu.

Bakinta tadan rufe tana fidda fararen idanuwanta waje,wanda hakan ya qara fidda girmansu

"Bafa haka bane,ban wani cijeka sosai ba,nan din hanya ce,wani yana iya zuwa wucewa" sauke yatsun nasa yayi yana ci gaba da jifanta da mayataccen kallonsa,sai ya fara takowa yana fadi a hankali

"I don't care ni ko waye zai ganmu,ni ke kadai nake gani idanuwana da zuciyata gaba daya,kuma zakisan kin cijeni,you will pay" ya qarasa maganar yana riskarta gami da surarta gaba daya cikin hannuwansa.

Bugun zuciyarta ya qaru,tsoro ya cikata,kada a ganta fa mutuncinta ya zube,tunda ba kowa bane yasan alaqarsu ba,shi bayajin kunya ne

"Don Allah......don Allah,ja saukeni,akwai abinda zan dauko a daki"

"Bana buqatar komai,ke kadai nake buqata"

"To zan iya qarasa mota da kaina"

"Banaso shima,jikinki akwai dan dumi amma ba mai yawa ba" runtse idanunta kawai tayi sosai,ta buda suit dinsa ta saman ta cusa kanta a ciki tana jin tsoro da fargabar wanda zai iya ganinsu a haka,cikin taimakon Allah har suka kai bakin motar basu gamu da kowa ba,dama yammace,kuma hanyar bata jama'a bace.

"Sauka to madam karki hadiyeni,irin wannan riqon haka?" Ya fada yana duban fuskarta murmushi na qwacewa miskilar fuskarsa,wani zillo.tayi ta sauka jin fassarar da yayi mata,gefe guda kuma zuciyarta ta cika da mamakin dama.yana raha da tsokana irin haka?.

Da kansa ya bude mata motar ta shiga,ya tattara mata hijab dinta daya fito zuwa ciki ya rufe mata,sannan ya zagaya seat dinsa yana jin zuciyarsa wasai,duk wani nauyi da tayi ya nemeshi ya rasa cikin qanqanin lokaci,yayin da itama ta langabar da kanta a kafada tana kallonsa sanda yake zagayowa ta gaban motar zuwa seat dinsa

"Ya Allah,yashe ta fara sonsa har haka ne?" Saita lumshe idanunta itama sirritaccen murmushi yana kubce mata.
[11/24, 10:10 PM] Safiyyatulkiram: 78

Wata shirt ta zaqulo,tana da dan fadi daban,dama irinta take nema,sai ta zura,tayi amfani da turarensa ta feshi jikinta,sannan ta dauki hair drayer dinsa ta fara busar da gashinta da ya dan jiqe,ta gama fa shafeshi da mansa mai qamshi,sannan ta dauki band ya fara kiciniyar daurawa.

Duk tsaiwarsa a dakin sai lokacin ya qaraso,sai daya iso dab da bayanta sannan yayi sallama,ta fito da idanunta tana kallon fuskarsa data sauya,daga fuskar da babu rahamar fa'a zuwa fuskar data saba da murmushi ciki yan mintuna qalilan,ya soma takowa zuwa inda take tsayen.

"wa yace ki sakamin riga?" Ya fada cikin sigar tsokana,amma kuma yana dan bata rai,narai narai tayi da idanu tana langabe kai

"Banga kayan da zan saka ba" kai ya jinjina yana isowa dab da ita,ya sanya hannuwansa duka biyu ya nade rigar sama ya riqe qugunta yana kallon fuskarta,tafin hannuwansa saman lallausar fatar jikinta yana kallon tsakiyar idanuwanta

"Gaskiya bazan iya baki aro ba,nima ita zan saka" yayi maganar yana tafiya da hannayensa zuwa sama,inda yake ta tsole masa ido tare da jan hankalinsa,narai narai ta sakeyi da ido,a narke tace

"Please mana,aro kawai?" Kai ya girgiza

"Bazan iya ba"

"Don Allah"

"Ok,but let me feel your....." Sai maganar bakinsa ta.katse, numfashin sa ya fusga kadan,saboda tuni yakai.hannuwansa inda ya nufa,kafin tace komai ya tsugunna ta qasan rigar ya cusa kansa.

Fara qoqarin zamewa tayi amma inaa,ya saka dukka hannuwansa biyu ya riqeta sosai ta bayanta,cikin qanqanin lokaci ya fara birkita mata kwanya,saqonnin da yake aikema qwaqwalwartata sun girmama,ta fara tangal tangal zata fadi,sai ya zare kansa daga ciki yana dubanta da idanuwansa da suka sauya launi

"Please nima,ki sanmin dan kadan,i promise you wannan karon no more any pain.....i promise.....i promise angel" ya fada a dan rude saboda yadda hankalinsa yayi gaba.

Bata jin dadi idan taganshi a gabanta cikin kwantar da kai yana roqarta akan hakkinsa,a hankali ta gyada masa kai tana lumshe idanu,caraf taji ya sureta yana cewa

"Thank you angel moon, thank you" ya azata a tausashe saman gadon ya maye gurbin duvet yana sanyata tsakiyar qirjinsa gami da sake lullubeta da wata tattausar soyayya mai dimautarwa da kuma gigita hankali.

Kaman yadda yayi mata alqawarin kuwa babu wani sauran radadi data fuskanta,saima tarin kunya da ya barta da ita, saboda yayi ta koya mata abubuwa yana sanyata tana responding masa saqonninsa,abinda ya basu wani irin dare mai matuqar qayatarwa,daren daya sake.narkar da kowannensu,ya kuma sukurkutar masa da tunani,ya sake dasa musu so da qaunar juna mai tsanani.

Ko bayan komai ya kammala cikin jikinsa ya matseta tsam,idanunsa a rufe yake cewa

"Let's make this lovely journey last for a lifetime,do not ever let me go,am yours as long as you want me to" wani irin abu taji yana sulalewa yana kwaranya a kwanyarta,ta gyada masa kai a hankali ta lumshe idanu tana jinta a wata duniya ta daban,dama haka soyayya take?,sai ta tuna da wani korean drama data gani,kamar haka a lokacin ta dinga imagining kanta,amma sai zuciyarta ke gaya mata it can't,ashe zai yiwu,harma fiye da yadda take hasashe.

°°°°°°°°°°shi da ita dukkaninsu a shirye suke tsaf,ita cikin shirin komawa makaranta,shi kuma cikin shirin office,tsaye take shima haka,tana rungume tsakiyar qirjinsa suna musayar numfashin juna da kuma scents na turarukansu,kowannensu ji yake kamar bazai iya tafiya yabar dayan ba,cikin wata karyayyiyar murya yace

"Can we go?" Ta gyada masa kanta a hankali zuciyarta na karyewa kamar kuka zai subuce mata

"Okay angel.....but,inason naji kalma daya a bakinki,me yasa kikemin rowarta,baki taba gayamin ba" sai data daga kai ta kalleshi sannan ta tambayeshi

"I want you to say i love you ja'afar" murmushi tayi tana cusa kanta sosai cikin qirjinsa,kunya....kunya takeji wallahi,tun jiya ya gama sakwarkwatar da ita gaba daya

"Uhnnnn.... please,say it" ajiyar zuciya ta sauke,tana jin yadda zuciyarta keta azalzalarta kan ta fada din,cikin wata irin murya dake dauke da amo na daban ta fadi

"Ina sonka,ina qaunarka.....i love you"

"Da gaske daga zuciyarki ne?" Saita jinjina masa kai cike da qwarin gwiwa

"Ina nufin dukka abinda na fadi din,da gaske nake,daga zuciyata ne" zallar farinciki ya kamashi,sai kawai ya hadeta cikin jikinsa,ta sauke ajiyar zuciya tana jin dadin kasancewarta a qirjinsa,akwai wata nutsuwa mai tarin yawa tattare da gurin,har batasan tayi subutar bakin furtawa ba

"Hugging someone taller than you is the best feeling ever,bcoz you fell protected" wani murmushi mai dadi ne ya subuce masa,ya dagota yana duban fuskarta dake a kulle

"Really?" Kai tsaye ta gyada masa kai

"Zanci gaba da rungumarki har gaban abada,kuma.koda baki a jikina cikin qirjina kina zuciyata,and i will give you protection everywhere you go bakin rai bakin fama". Da qyar suka yakice juna ya dauketa sai makaranta.

Ko cikin mota sai data kusa missing first period sannan ya barta,ta wuce dakunansu ta saka uniform ta koma aji,shi kuma yaje yayi confirming maidota da yayi yayi singing.

Tun a aji suka dameta da iskanci su afra,saita sharesu saidai tana ta smiling,saboda ita kanta tasan jiyan tabar mata abubuwa masu yawa da bazata.mance dasu ba,su afra kuwa haka ta haqura da tsiyar da suketa mata har sukayi haquri sukayi shuru.

Tofa captain ja'afar da maimunatu sun fasa dadin abun,kwana daya rak yaji ya kasa sukuni,da qyar ya raka zuwa qarshen sati ran Friday ya sake zuwa ya nema alfarma ya daukota,tazo tayi masa weekend,idan yaso Sunday da yamma ko Monday da sassafe ya maidota.

Wani irin weekend mai bada kala sukayi, weekend din da tunda yazo duniya baijin akwai wanda ya fishi dadi a wajensa,ran litinin kuwa basu samu fita daga gidan ba sai azahar,da qyar ya taushi kansa,yana da tabbacin ya kusa gazawa,haqurinsa ya kusa qarewa,don haka ya sama kansa more effort ya gama aikin da xai sanya ya fake dashi ya raba maimunatu da makarantar gaba daya ta silarsa.

K'arfe shida da mintuna ya shiga gidansu kamar yadda yawancin lokuta yake zuwa a yanzun,amma sai ya wuce sassan ammansa,ya sameta a falonta a zaune,ita daya saboda yaran basu dawo a islamiyya ba,duk girmanki a gidan dr marwan baki wuce zuwa islamiyya ba,har su salma 'yan university da ake shirin aurarwa,kasancewarsa sanannen mai ilimin addini,yakance neman ilimi baya qarewa dan adam sai idan mutuwa yayi,akwai makaranta nan saman unguwarsu me special classes irin nasu.

Duqawa yayi nan gabanta ya gaidata,sannan ya zame ya zauna sosai yana jan fruit din dake gabanta hade da qaramar wuqa tana gyarawa,da alama zatayi fruit salad ne, murmushi ta bishi dashi,har yau baya ganin ya girma ko ya taka wani matsayin da zai hanashi kama mata aiki idan yazo ya taras tana yi.

"Manya,me yake faruwa tsakaninka da unaisa ne?" Ajiyar zuciya mai nauyi ya sauke,duk duniya baya iya boyema mahaifiyarsa komai,don haka ya labarta mata komai a nutse.

Sosai hankalinta ya tashi,amma kuma bata nuna masa ba

"Haquri ake da sha'aninmu,tunda ai bata taba aikata hakan ba,sai ka bata uzuri" kai kawai ya gyadawa ammansa,amma bayajin zai taba iya riqe unaisa,bayason suci gaba da zama yana zaluntarta Allah ya kamashi kan hakan.

Bai tashi a kai ba sai da suka gama aikin duka tare sannan ya daura alwala ya fice sallar magariba.

Daya dawo wajen anni ya wuce,itama tana falo baba tabawa na gefanta suna kallon musabaqar duniya da ake haskowa a wata channel,wata 'yar nigeria ce ke karatun a yanzun,suna ta tattaunawa akai,saidai kowanne hannunsa riqe da carbi da alama basu jima da gama sallah ba. Baba tabawa ce ta miqe tana marabtarsa

"Barka da zuwa" ya amsa mata cikin girmamawa yana zama,sannan suka gaisa

"Ina uwar dakina?,tayi mana nisa"

"Suna makaranta"
Chapter 99 · 0% Book details