Sashe 47
Gurbin Ido Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Don't dare touch it" ya fada da kakkausar muryar data ankarar da ita yana wajen,tadan zabura kadan tana juyowa,idanunta suka sauka akansa, sipping coffee dinsa yake hankali kwance,idanunsa kan tv din daya sauya tasha zuwa ta news,kai baka ce da ita yake magana ba.
Wani mugun kyau yayi mata,sai ta dinga jin inama ace zai rungumeta,ko ita ya bata wannan damar?,qoqarin dai daita kanta tayi,sannan ta fara takowa cikin salo na canjin tafiya zuwa inda yake zaune
"Welcome home" ta fada tana sakar masa murmushi,saidai kuma abun haushin,baiko kalleta ba bare ya fahimci kwainanen da takeyi,hasalima tambaya ce ta biyo baya
"Who gave you permission to enter my room?" Tambayar data sanyata yin sak,kafin kuma ta saki murmushi tana ci gaba da takowa
"am your spouse fa,mene ne a ciki?" ta fada tana isowa dab dashi,shirinta shine ta zauna daura dashi din.
Idanun nan nasa masu matuqar nauyi da kwarjini ya daga ya watsa mata su,abinda ya sanyata tsaiwa ta kuma kama kanta,bata sake gigin yunqurin zama kusa dashi ba yadda taso a baya,kamar bai shirya yin magana ba,saidai zuciyarsa tana gaya masa,ita kadai ce a yanzu zata zame masa damuwa cikin gidan baiyi wasa ba,itakam waccan bashi da damuwa da ita ya tabbatar,don ya gama da babinta,unaisan ke kallon kanta a ta cika macen da zata kutso kai tayi tarayya dashi cikin rayuwarsa,abu mafi wahala da tsada da diya mace ke nema ko ta samu daga wajensa,yana jin komai nasa kebantacce ne na musamman
"Am warning you for the second time,stay away from me,banason kutse cikin al'amurana,Live your life,I live mine,banason kutse cikin al'amurana,ki kiyaye" ya fada da sautin dake nuna gargadi mai qarfin gaske.
Har cikin zuciyarta maganganunsa suka soketa,tanason ta maida masa raddi amma kuma ya mata kwarjinin da ko bakinta ta kasa motsawa
"Am saying in respect, get out of my room" ya fada with his husky voice.
Jikinta a sanyaye ta fara takawa zuwa bakin qofa,gefan ranta a quntace,sai ya ajjiye cup din idanunsa na sauka kan tray din data ajjiye,ya janyo wata qaramar dawer daga jikin kujerarsa,wadda ba kowa ne zai kula da ita ba,ya ciro kudi kusan adadin wanda ya baiwa maimunatu ya dora mata a kai,sannan yace
"Dawo ki dauke kayanki" cak ta tsaya,kamar ba zata dawo din ba saboda yadda qwalla ke neman cika mata ido,to amma ba zata iya tafiyar ba,saboda yadda muryarsa ke iya canza duk wani nufi naki,ta dawo ta dauka din kamar yadda yace sannan ta fice.
Cup din ya dangwarar a wajen,yana furzar da iska daga bakinsa,shi kansa yana jin baiyi dai dai ba,amma kuma hakan shine dai dai a wajensa,gwara tun wuri kowacce a cikinsu tasan cewa bata da gurbin zama cikin rayuwarsa,yafi kyau ya nesanta kansa dasu akan ya sake musu su sanya ransu a kansa.
Tun a falonta ta watsar da komai suka tarwatse sukayi nasu waje,ita kuma tayi daki da sauri tana sakin kuka,wayarta ta laluba,ta kuma kira anty talatu,kukantanya daga mata hankali sosai,don da qyar ta iya ta mata bayanin abinda ya faru.
Murmushi anty talatun ta sake,alamun hankalinta a kwance yake
"Hmmmm,yaro man kaza,ke haka kike unaisa?,baki da haquri?,ga shegen gaggawa?,daga fara wasan saiki saare?,waya gaya miki abu mai daraja da tsada yana samuwa ta sauqi haka?,in just a minutes amma kin gaza?,haka zaki nunawa kishiyar taki har ta fuskanci kema kin kasa?,to kiyita kukan,idan kin gama kya kirani na fada miki abinda zan gaya miki" sai ta kashe wayarta,itama bata sake kiran nata ba,sai data gama kukan nata,ta kuma huce sannan tayi kiran nata.
********Cikin kwanakin ya maida kansa busy qwarai da gaske,duk wani tunani nasa da kulawarsa na ga companies dinsa dake nan gombe kano da kuma lagos,kusan tun daga ranar yama mance dasu cikin lissafin rayuwarsa,basu kuma sake haduwa da kowacce a cikinsu ba,kamar yadda suma kowacce rayuwa take a sassanta ba tare da 'yar uwarta ba,duk da cewa sau tari maimunatu takanyi kamar ta leqa su gaisa da unaisan,amma kuma sai taji tsoron yin hakan,musamman idan ta tuna da me gidan kansa
"Qila itama irin halinsa ne da ita" abinda zuciyarta take raya mata kenan,saita juya ta koma.
Daga gidan dr marwan ake kawo musu abinci kullum,safe rana dare babu gajiyawa,kullum maimunatun ke amsa,ta kuma barshi saman dining na main parlor na gidan idan ta diba yadda zai mata,wanda yawanci ma idan ta diba na rana ita shike kai mata har dare,bata sake neman wani kalar abincin.
Ba kasafai yake dawowa gidan da wuri ba,yakan kai tara ko goma,kuma daya dawo ya haye samansa yake rufewa,idan ba wani babban uzuri ba baya saukowa sai washegari,takwas na safe ya fice sabgoginsa,saidai lokaci lokaci yakan sauko ya duba cikin gidan ko akwai wata matsala,sai ya tabbatar da babu wani abu da ake buqata sannan ya sake komawa,a hakan suka kwashi sati biyu cur,a ranar suka tashi shuru babu saqon abinci,dama kuma maimunatu ta tsammaci hakan,don haka qarfe sha daya saura bayan tayi wanka,ta danyi gyare gyarenta cikin daki wanda basu da yawa,tayi wanka ta shirya kanta cikin wata army green din atamfa me maroon din ado saita fita zuwa kitchen don samawa kanta abinda zata saka a bakinta.
Ruwan tea ta dora,ta kuma hada kayan qamshi kamar yadda ta koya daga wajen baba tabawa,sannan ta juya ta laluba dankali ta debo bayan ta kwashe wadanda suka lalace saboda kwanakin da suka dan dauka ba'ayi amfani dasu ba,ta dauko qwai guda biyu ta fara aikinsu.
Tana aikin tana kuma tunane tunane,abinda ya zame mata jiki,a zaman kwanakin da tayi cikin gidan,zaman kadaici,da za'a irga adadin tunanin da tayi zata tashi wani dan qaramin littafi,ta saqa burika masu yawa da takeson cimmawa a rayuwarta,wadanda bata da tabbas din wanzuwarsu,tunda dai bataga hanya ko qofar da hakan zata kasance ba,nan din tana wani zama ne kwatankwacin zaman mutumin da aka kai prison.
Bata dauki lokaci ba,ta gama komai,tuntuni ta juyr tea din a flask,dankalin kuma ta zuba akwando don ya tsane,ta matsa gaba tana neman plate da zata xuba,tana ta kokwanton ma zata iya cinyeshi kuwa.
A dan hanzarce ta turo qofar kitchen din saboda wata mahaukaciyar yunwa dake sakadar cikinta,ta duba saman dining inda kullum take tadda abinci ta diba ba tare data damu da wanda ke girkawa ba.
Motsinta ya sanya maimunatu dake dauko plate dakatawa ta waiwayo,idanunsu suka hadu waje guda lokaci guda,lokaci na farko kenan da kowacce taga 'yar uwarta,kuma kowacce a cikinsu jikinta ya bata.
[11/24, 10:10 PM] Safiyyatulkiram: *HUGUMA*
34
*Arewabooks chapter 39*
https://arewabooks.com/chapter?id=63637876d52c9563f3289fda
_______________________________
Wani kallon qurilla me dauke da mamaki da kuma fargaba unaisa ke bin maimunatu dashi,zuciyarta na qiyasta mata wannan ce maimunatun?,wannan itace kishiyar tata?,yarinyar da duka duka bata wuce qanwarta ta uku biyu ba?,a qalla zata iya bata good five years,wannan zata kalla a matsayin kishiya?,no saidai ta dauketa tamkar 'yar aiki,amma kuma...... she's very beautiful,tana da wani irin kyau daya daki zuciyar unaisan,kyan da idan tace maimunatun ma 'yar aikinta ce ba shakka babu wanda zai yarda,don yarinta kam yarinya ce,amma batun tace 'yar aikinta ce ma bata taso ba,kyan yarinyar ya daketa,ya kuma tsole mata idanu tun daga kallon farko,abinda ya hanata sukuni,ko bayan data qarasa kitchen din tayi abinda zatayi ta fito,wanda gaba daya ruwan zafi ta iya dafawa ta juye a cup ta hada tea ta dauki five slices of bread ta hada dashi ta fita.
Ji tayi sam bata jin taste na tea din,sai ta aje ta dauki waya ta kira anty talatu,ta kuma rattaba mata komai
"Keba macace bace?,meye na daga hankalinki?" Ajiyar zuciya unaisa ta saki
"Ba zaki gane bane anty,ni da nake mace ma kyanta ya tabani,ina ga da namiji?" Murmushi me sauti ta sake
"Bakisan namiji ba kenan,shi kam idan zuciyarsa ta qyasa da abu babu ruwansa da kyansa ko muninsa,abu daya ne da zakiyi shine ki kama zuciyarsa da kyau ta duka hanyoyin da suka dace,ba da bakinki kike gayan tafi marigayiyar matarsa kyau ba?" Kai ta gyada kafin tace
"Haka ne anty"
"To amma me yasa wannan kyan bai sanya ya sota ba har yanzun zuciyarsa naga marigayiyar?" Tambayar da tun kafin ta amsawa kanta ita taji gamsuwa
"Exactly"
"Da kyau,abu daya ne yanzun zakiyi,ki tabbatar kawai yarinyar bata sake cikin gidan ba,duk yadda zakiyi ki nuna mata a qasanki take,matsayinku kuma ba daya bane,wanna zaisa ta kasa kallon kanta a matsayin cikakkiyar mace da har zata maida hankali wajen ganin tayi tarayya dake akan mijinku,sannan kinfinkowa sanin daga inda ta fito,bata da cikakkiyar wayewar da zaki kasa juyata yadda kikeso,cikin ruwan sanyi zata zame miki kamar qasqantacciyar 'yar aikin ba tare da ta ankara ba" dukka wadan nan maganganun na anty talatu dama wadanda suka biyo baya sunwa unaisa dadi,sai ta saki jikinta suka sha hirarsu,tana sake bata haske game da wasu abubuwan.
Cikin zuwan da yakanyi gida wasu lokutan idan ya tashi a aiki da wuri anni tace ya kawo unaisa da maimunatu su gaida surukansu,hikimar hakan kuwa,tayi ne don taga kamun ludayinsa da kuma yadda su din suke zaune,don tun daga washegarin randa aka kaisu ba wani dan gidan daya sake komawa gidan nasa.
Baya buqatar magana da kowacce a cikinsu,baisan ta yadda zai sanar musu su shirya ba,don haka sai kawai ya sanya driver ya dauki laila yace ya kaita gidan su taho tare,shi kuma ya wuce aikinsa abinsa.
Kamar a mafarki maimunatu taga lailan,ta saki ihun murna ta rungume lailan duk da baqunta da rashin sakin jiki irin na maimunatun,sanda ko ta gaya mata inda zasun ji tayi kamar anyi mata bushara,sati na uku nason cikewa ko farfajiyar gidan bata qara leqawa ba tun randa sukazo tayi musu rakiya,nan da nan ta hau shiri,kafin ma unaisa ta gama laqai laqai dinta ita ta gama shiryawa,cikin wata jar atamfa data haskata sosai.
Duk inda maimunatun ta motsa laila na binta ne da ido,tayi wani fresh sosai,fatarta kamar babu abinda yake hawa,saidai kuma babu wata qiba ko murmurewa da tayi,kuma tana da tabbacin inda maimunatun ta qara qiba lallai zama zatayi abar kallo,don komai na jikinta ya soma cika da alamun girma da budurci tare da kwarjini na aure.
Sanda suka fito zasu wuce laila ta leqa yiwa unaisa magana,sai ta sameta bata ma shirya ba
Wani mugun kyau yayi mata,sai ta dinga jin inama ace zai rungumeta,ko ita ya bata wannan damar?,qoqarin dai daita kanta tayi,sannan ta fara takowa cikin salo na canjin tafiya zuwa inda yake zaune
"Welcome home" ta fada tana sakar masa murmushi,saidai kuma abun haushin,baiko kalleta ba bare ya fahimci kwainanen da takeyi,hasalima tambaya ce ta biyo baya
"Who gave you permission to enter my room?" Tambayar data sanyata yin sak,kafin kuma ta saki murmushi tana ci gaba da takowa
"am your spouse fa,mene ne a ciki?" ta fada tana isowa dab dashi,shirinta shine ta zauna daura dashi din.
Idanun nan nasa masu matuqar nauyi da kwarjini ya daga ya watsa mata su,abinda ya sanyata tsaiwa ta kuma kama kanta,bata sake gigin yunqurin zama kusa dashi ba yadda taso a baya,kamar bai shirya yin magana ba,saidai zuciyarsa tana gaya masa,ita kadai ce a yanzu zata zame masa damuwa cikin gidan baiyi wasa ba,itakam waccan bashi da damuwa da ita ya tabbatar,don ya gama da babinta,unaisan ke kallon kanta a ta cika macen da zata kutso kai tayi tarayya dashi cikin rayuwarsa,abu mafi wahala da tsada da diya mace ke nema ko ta samu daga wajensa,yana jin komai nasa kebantacce ne na musamman
"Am warning you for the second time,stay away from me,banason kutse cikin al'amurana,Live your life,I live mine,banason kutse cikin al'amurana,ki kiyaye" ya fada da sautin dake nuna gargadi mai qarfin gaske.
Har cikin zuciyarta maganganunsa suka soketa,tanason ta maida masa raddi amma kuma ya mata kwarjinin da ko bakinta ta kasa motsawa
"Am saying in respect, get out of my room" ya fada with his husky voice.
Jikinta a sanyaye ta fara takawa zuwa bakin qofa,gefan ranta a quntace,sai ya ajjiye cup din idanunsa na sauka kan tray din data ajjiye,ya janyo wata qaramar dawer daga jikin kujerarsa,wadda ba kowa ne zai kula da ita ba,ya ciro kudi kusan adadin wanda ya baiwa maimunatu ya dora mata a kai,sannan yace
"Dawo ki dauke kayanki" cak ta tsaya,kamar ba zata dawo din ba saboda yadda qwalla ke neman cika mata ido,to amma ba zata iya tafiyar ba,saboda yadda muryarsa ke iya canza duk wani nufi naki,ta dawo ta dauka din kamar yadda yace sannan ta fice.
Cup din ya dangwarar a wajen,yana furzar da iska daga bakinsa,shi kansa yana jin baiyi dai dai ba,amma kuma hakan shine dai dai a wajensa,gwara tun wuri kowacce a cikinsu tasan cewa bata da gurbin zama cikin rayuwarsa,yafi kyau ya nesanta kansa dasu akan ya sake musu su sanya ransu a kansa.
Tun a falonta ta watsar da komai suka tarwatse sukayi nasu waje,ita kuma tayi daki da sauri tana sakin kuka,wayarta ta laluba,ta kuma kira anty talatu,kukantanya daga mata hankali sosai,don da qyar ta iya ta mata bayanin abinda ya faru.
Murmushi anty talatun ta sake,alamun hankalinta a kwance yake
"Hmmmm,yaro man kaza,ke haka kike unaisa?,baki da haquri?,ga shegen gaggawa?,daga fara wasan saiki saare?,waya gaya miki abu mai daraja da tsada yana samuwa ta sauqi haka?,in just a minutes amma kin gaza?,haka zaki nunawa kishiyar taki har ta fuskanci kema kin kasa?,to kiyita kukan,idan kin gama kya kirani na fada miki abinda zan gaya miki" sai ta kashe wayarta,itama bata sake kiran nata ba,sai data gama kukan nata,ta kuma huce sannan tayi kiran nata.
********Cikin kwanakin ya maida kansa busy qwarai da gaske,duk wani tunani nasa da kulawarsa na ga companies dinsa dake nan gombe kano da kuma lagos,kusan tun daga ranar yama mance dasu cikin lissafin rayuwarsa,basu kuma sake haduwa da kowacce a cikinsu ba,kamar yadda suma kowacce rayuwa take a sassanta ba tare da 'yar uwarta ba,duk da cewa sau tari maimunatu takanyi kamar ta leqa su gaisa da unaisan,amma kuma sai taji tsoron yin hakan,musamman idan ta tuna da me gidan kansa
"Qila itama irin halinsa ne da ita" abinda zuciyarta take raya mata kenan,saita juya ta koma.
Daga gidan dr marwan ake kawo musu abinci kullum,safe rana dare babu gajiyawa,kullum maimunatun ke amsa,ta kuma barshi saman dining na main parlor na gidan idan ta diba yadda zai mata,wanda yawanci ma idan ta diba na rana ita shike kai mata har dare,bata sake neman wani kalar abincin.
Ba kasafai yake dawowa gidan da wuri ba,yakan kai tara ko goma,kuma daya dawo ya haye samansa yake rufewa,idan ba wani babban uzuri ba baya saukowa sai washegari,takwas na safe ya fice sabgoginsa,saidai lokaci lokaci yakan sauko ya duba cikin gidan ko akwai wata matsala,sai ya tabbatar da babu wani abu da ake buqata sannan ya sake komawa,a hakan suka kwashi sati biyu cur,a ranar suka tashi shuru babu saqon abinci,dama kuma maimunatu ta tsammaci hakan,don haka qarfe sha daya saura bayan tayi wanka,ta danyi gyare gyarenta cikin daki wanda basu da yawa,tayi wanka ta shirya kanta cikin wata army green din atamfa me maroon din ado saita fita zuwa kitchen don samawa kanta abinda zata saka a bakinta.
Ruwan tea ta dora,ta kuma hada kayan qamshi kamar yadda ta koya daga wajen baba tabawa,sannan ta juya ta laluba dankali ta debo bayan ta kwashe wadanda suka lalace saboda kwanakin da suka dan dauka ba'ayi amfani dasu ba,ta dauko qwai guda biyu ta fara aikinsu.
Tana aikin tana kuma tunane tunane,abinda ya zame mata jiki,a zaman kwanakin da tayi cikin gidan,zaman kadaici,da za'a irga adadin tunanin da tayi zata tashi wani dan qaramin littafi,ta saqa burika masu yawa da takeson cimmawa a rayuwarta,wadanda bata da tabbas din wanzuwarsu,tunda dai bataga hanya ko qofar da hakan zata kasance ba,nan din tana wani zama ne kwatankwacin zaman mutumin da aka kai prison.
Bata dauki lokaci ba,ta gama komai,tuntuni ta juyr tea din a flask,dankalin kuma ta zuba akwando don ya tsane,ta matsa gaba tana neman plate da zata xuba,tana ta kokwanton ma zata iya cinyeshi kuwa.
A dan hanzarce ta turo qofar kitchen din saboda wata mahaukaciyar yunwa dake sakadar cikinta,ta duba saman dining inda kullum take tadda abinci ta diba ba tare data damu da wanda ke girkawa ba.
Motsinta ya sanya maimunatu dake dauko plate dakatawa ta waiwayo,idanunsu suka hadu waje guda lokaci guda,lokaci na farko kenan da kowacce taga 'yar uwarta,kuma kowacce a cikinsu jikinta ya bata.
[11/24, 10:10 PM] Safiyyatulkiram: *HUGUMA*
34
*Arewabooks chapter 39*
https://arewabooks.com/chapter?id=63637876d52c9563f3289fda
_______________________________
Wani kallon qurilla me dauke da mamaki da kuma fargaba unaisa ke bin maimunatu dashi,zuciyarta na qiyasta mata wannan ce maimunatun?,wannan itace kishiyar tata?,yarinyar da duka duka bata wuce qanwarta ta uku biyu ba?,a qalla zata iya bata good five years,wannan zata kalla a matsayin kishiya?,no saidai ta dauketa tamkar 'yar aiki,amma kuma...... she's very beautiful,tana da wani irin kyau daya daki zuciyar unaisan,kyan da idan tace maimunatun ma 'yar aikinta ce ba shakka babu wanda zai yarda,don yarinta kam yarinya ce,amma batun tace 'yar aikinta ce ma bata taso ba,kyan yarinyar ya daketa,ya kuma tsole mata idanu tun daga kallon farko,abinda ya hanata sukuni,ko bayan data qarasa kitchen din tayi abinda zatayi ta fito,wanda gaba daya ruwan zafi ta iya dafawa ta juye a cup ta hada tea ta dauki five slices of bread ta hada dashi ta fita.
Ji tayi sam bata jin taste na tea din,sai ta aje ta dauki waya ta kira anty talatu,ta kuma rattaba mata komai
"Keba macace bace?,meye na daga hankalinki?" Ajiyar zuciya unaisa ta saki
"Ba zaki gane bane anty,ni da nake mace ma kyanta ya tabani,ina ga da namiji?" Murmushi me sauti ta sake
"Bakisan namiji ba kenan,shi kam idan zuciyarsa ta qyasa da abu babu ruwansa da kyansa ko muninsa,abu daya ne da zakiyi shine ki kama zuciyarsa da kyau ta duka hanyoyin da suka dace,ba da bakinki kike gayan tafi marigayiyar matarsa kyau ba?" Kai ta gyada kafin tace
"Haka ne anty"
"To amma me yasa wannan kyan bai sanya ya sota ba har yanzun zuciyarsa naga marigayiyar?" Tambayar da tun kafin ta amsawa kanta ita taji gamsuwa
"Exactly"
"Da kyau,abu daya ne yanzun zakiyi,ki tabbatar kawai yarinyar bata sake cikin gidan ba,duk yadda zakiyi ki nuna mata a qasanki take,matsayinku kuma ba daya bane,wanna zaisa ta kasa kallon kanta a matsayin cikakkiyar mace da har zata maida hankali wajen ganin tayi tarayya dake akan mijinku,sannan kinfinkowa sanin daga inda ta fito,bata da cikakkiyar wayewar da zaki kasa juyata yadda kikeso,cikin ruwan sanyi zata zame miki kamar qasqantacciyar 'yar aikin ba tare da ta ankara ba" dukka wadan nan maganganun na anty talatu dama wadanda suka biyo baya sunwa unaisa dadi,sai ta saki jikinta suka sha hirarsu,tana sake bata haske game da wasu abubuwan.
Cikin zuwan da yakanyi gida wasu lokutan idan ya tashi a aiki da wuri anni tace ya kawo unaisa da maimunatu su gaida surukansu,hikimar hakan kuwa,tayi ne don taga kamun ludayinsa da kuma yadda su din suke zaune,don tun daga washegarin randa aka kaisu ba wani dan gidan daya sake komawa gidan nasa.
Baya buqatar magana da kowacce a cikinsu,baisan ta yadda zai sanar musu su shirya ba,don haka sai kawai ya sanya driver ya dauki laila yace ya kaita gidan su taho tare,shi kuma ya wuce aikinsa abinsa.
Kamar a mafarki maimunatu taga lailan,ta saki ihun murna ta rungume lailan duk da baqunta da rashin sakin jiki irin na maimunatun,sanda ko ta gaya mata inda zasun ji tayi kamar anyi mata bushara,sati na uku nason cikewa ko farfajiyar gidan bata qara leqawa ba tun randa sukazo tayi musu rakiya,nan da nan ta hau shiri,kafin ma unaisa ta gama laqai laqai dinta ita ta gama shiryawa,cikin wata jar atamfa data haskata sosai.
Duk inda maimunatun ta motsa laila na binta ne da ido,tayi wani fresh sosai,fatarta kamar babu abinda yake hawa,saidai kuma babu wata qiba ko murmurewa da tayi,kuma tana da tabbacin inda maimunatun ta qara qiba lallai zama zatayi abar kallo,don komai na jikinta ya soma cika da alamun girma da budurci tare da kwarjini na aure.
Sanda suka fito zasu wuce laila ta leqa yiwa unaisa magana,sai ta sameta bata ma shirya ba