Sashe 17
Gobe Da Nisa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ƙarfe goma da mintuna biyar a gidan Barrister Waliy. Zaune suke shi da Rumana a falon su, gaba ɗaya shi kam hankalinsa yana kan Mariya akan ya ta samu mutanen gidan su? Me suka mata? Musamman Barrister Aliyu Haydar wanda sam basa shiri kowanne yana ji da miskilancinsa da kasaita, yasan dole zai matsa mata da tambayoyi da furzarwa, inda yake fatan Mariya ta ji maganganunsa kar ta faɗi komai, kuma tayi amfani da iliminta kar ta ba shi damar satar amsa ko ɗaya.
Motsin Rumana ya dawo da shi hankalinsa ya kalleta, murmushin ƙarfin hali ya mata ya shafa fuskarta. "Ya aka yi My R?"
Ɓata fuska ta yi tana faɗin. "Mene ne damuwarka My B? Na kula fa tun da ka dawo ba ka da walwala."
Rankwafowa yayi ya sumbaci leɓbenta, ƙasa ƙasa ya ce.
"Ke ce matsalata. Ruman tsawon lokaci fa ba ayi ba, ke babu ruwanki idan bani na nemeki ba. Kuma fa naga kina jin daɗi sosai idan ana yi."
Dariya ta yi ta rufe fuskarta jin abin da ya faɗa a ƙarshe, duk ƙi da take yi ba wai don ba ta jin daɗin tarayya da shi bane, ita tsoro take ta samu ciki ta ragwabe ya yi baya da ita ya hango wata, duk da tasan yayantan ita ɗaya ce a zuciyarsa tun yarinta har yanzu.
Tana cikin tunani ta ji anyi sama da ita, ido ta buɗe da sauri taga Waliy ne. Ɗakinsa ya nufa da ita ya ajiye kan gado ya bita yana kissing ɗin bakinta, mutsu mutsu ta fara ya hanata ya fara aikata mata sakwanninsa, a hankali ya rabata da kayan jikinta cikin salo ya hau sarrafata.
Duk dabarar Rumana haka Waliy ya hanata dukkan motsi, yabi da ita ya sama musu nutsuwa sosai yw gushar da abin da yake ji. Rumgumeta yayi suna sauƙe numfashi, sun jima a haka har baccin gajiya ya kwashi Rumana don ta gurzu wajensa, dama idan ya kamata sai ya biya dukkan bashin da yake binta.
Shi kam miƙewa ya yi ya shiga bathroom ya tsarkake jikinsa ya fito, ɗagata ya yi a gadon ya ɗaurata a sofa, ya canza musu zanin gadon sannan ya mayar wani, ya ɗauketa ya mayar kan gado shi ma ya kwana a gefenta.
Maimakon bacci ya ɗauke sa nan tunani ya ce salamu alaikum. Shi har mamakin kansa yake akan yadda ya damu da lamarin Mariya, dole ya jingina hakan da ta yarda da shi ne har ta nemi ya taimaka mata ya, ga tausayinta
....
Washegari
Ƙarfe takwas Mariya da Haneefa suka bar gida har lokacin babu wanda ya tambaye su dalilin zuwan su, kuma su ma basu faɗa ba har Haneefa don ita ma jiran ƙarin haske take daga Mariya.
Tare da Zakiyyah suka fita wacce ita ma saura mata watanni ta kammala service ɗinta. Kowacce wajen aikinta ta wuce.
Mariya tana sauƙa a napep ta wuce ciki cikin sauri ganin ta makara sosai, zuciyarta ce ta buga ganin motar Yaya Haydar a parke, kuma ba ta tantama kamar a kunne.
Ɗauke kanta ta yi ta ci gaba da tafiya ta dosa inda zai sadata da office ɗinsu. Ba ta lura ba kaɗan su yi gwara taja baya tana faɗin."Sorry."
"Kina kula, ko duk damuwa ce?"
Barrister Waliy ya faɗa yana binta da kallo.
Jin muryarsa yasa Mariya ɗago kanta da sauri, suka haɗa ido ta ɗauke nata da sauri.
Girgiza kai ta yi ta ce. "A'a, ina kwana."
Numfashi ya furzar sannan ya amsa.
"Lafiya lau. Biyo ni."
Ya faɗa yana juyawa ya fara tafiya, babu musu Mariya ta bishi da sauri don jin mene ne.
...
Yaya Haydar yana zaune a motarsa yana hangosu, zuciyarsa kamar ta faso kirjinsa tsabar zafi, wani haushin yarinyar da Barrister Waliy ya rufe shi.
Tabbas akwai abin da suke shiryawa kullum suna tare, ya lura kamar sun kulla alaka a tsakanin su.
Murmushin gefen baki ya yi da yasa dimples ɗinsa na gefen lotsawa, shi kuwa zai basu mamaki haka ya ɗaukarwa kansa alƙawari.
...
Whatspp paid group #300
First bank
Fatima Bello Bukar
Evidence of payment 07037487278
#vote
#comment
GOBE DA NISA
Page 12
Na Pharty BB
Last Free Page
WhatsApp paid group
#300 2028167156
First bank Fatima Bello Bukar
Evidence of payment
http://wa.me//+2347037487278
Shuru da Barrister Waliy ya yi ya fara takurawa Mariya, ga ƙamshin turarensa duk ya cikata tamkar babu nata a gurin, gare shi ma hakan ne ba ta sani ba amma ya basar.
Yana sunkuye yana ta rubuce-rubuce a file sabo, wanda bayan shigarsu office ɗinsa ya ɗauko ya fara yi.
Tsawon mintuna goma ya gama ya ɗago, ya kalla Mariya da take zaune a ɗaya daga cikin kujerun office ɗin, kanta a ƙasa tana wasa da zoben yatsarta.
Sunanta ya ƙira a hankali sannan ya ci gaba da faɗin. "Akan case naki ne, yau da safe na samu ƙira daga court ta bamu ranar zama sati biyu mai zuwa. Don haka zamu fara haɗa dukkan shaidu, so ina buƙatar waɗanda kike dasu domin tattara bayanai da ɓullowa shari'ar."
Kai Mariya ta jinjina cike da farin ciki, cikin sanyin muryarta ta ce.
"To Allah ya kaimu. Sai dai babban shaidata yana gidanmu kuma mun bar gidan jiya sun koremu, tashin hankali da muke ciki yasa na manta dashi."
"What? Kuna ina? Ke da wa?" Barrister Waliy ya jera mata tambayoyi cikin sauri, cike da mamakin ta ya iyaye zasu kori yaransu a gida, don kawai an kama su da wani laifin daban bai kamata su aikata musu hakan ba.
Mariya cikin raunin murya na neman yin kuka ta ce. "Ni da ƴar uwata my twins sister, muna gidan Auntinmu ƙanwar mahaifiyarmu."
Dafe kai Barrister Waliy ya yi, mamaki yake wannan wani irin iyaye ne suka samu. Ya jima a haka ya ɗago ya kalla Mariya wacce ta gama share hawayenta.
Cikin kwantar murya ya fara ce mata. "Kin ga ki daina zubar da hawayenki, Allah zai kawo muku mafita balle ma in sha Allah ina tare daku. Maganar shaida kuma dole ki ɗauko, amma ta ya? Kina ganin ba zasu koraki ba idan kika koma?"
Shuru Mariya tayi don ba ta da masaniya, duk gidan babu wanda ta yarda dashi shi yasa tsawon shekaru ta ɓoye inda babu mai gani ko da Haneefa ce.
"Magana nake miki?" Barrister Waliy ya faɗa ganin ta faɗa tunani.
Kallon shi tayi sau ɗaya ta sunkuyar kanta ganin shi ma ita yake kallo, a hankali ta ce. "Gaskiya sai dai da sassafe kamar ƙarfe shida, lokacin duk suna baccin safe."
"Gobe kina da free?" Ya tambayeta yana miƙa mata wayarsa ya ci gaba da faɗin. "Saka min contact naki."
Babu musu ta karɓi hadaddiyar wayarsa ta saka mishi lambarta, tasan babu abin da zai yi da shi sai don taimaka mata.
Bayan ta saka ta miƙa masa, ya karɓa yana saving ya ce. "Shike nan ki koma bakin aikinki, sai mun yi magana."
"Na gode sosai."
Mariya ta faɗa tana tashi, daga haka ta juya ta fita.
Tana fita office ɗinsu ta wuce ta shiga ta zauna bayan ta musu sallama. Ƙoƙarin kunna computer na gabanta ta fara ta ji ƴar gefenta ta ce. "Barrister Aliyu Haydar yana nemanki."
A mutuƙar razane Mariya ta kalleta, ita kuwa ta ɗauke kanta cike da jin haushin Mariya da ya fara kamata, ba ita kaɗai ba hatta ƴan gurin ganin baristoci biyun masu ji da miskilancin da kwazo tana neman shige musu, musamman na yau da Barrister Aliyu Haydar ya ƙira a turo mishi Mariya, mutumin da baya ɗaukar raini ga shegen girman kai, wani lokaci har gwara Barrister Waliy akansa.
Mariya wacce tana cikin tunanin me ƙiran Yaya Haydar yake nufi a gareta sam ba ta san suna yi ba, tasan ƙiran Yaya Haydar gareta mugunta ce ko neman tarwatsa mata shirinta, ko ya tsoratata ta janye niyarta.
Tuna haka yasa ta ji idan dai haka ne ba zata je ba, tana da Barrister Waliy zai tsaya mata ya taimaka mata ba zata sake haɗa ko hanya da Yaya Haydar ba, har ya samu damar mata wani muguntar.
Haka ta zauna ta fara aikinta duk da ta ka sa cire tunanin kar Yaya Haydar kar ya zo ya sameta, amma har azahar ta yi suka fita zuwa masallaci shuru.
A nan ta ga babu motarsa ma alama ya fita, hakan yasa taji nutsuwa. Bayan sun yi sallah suka nufi cafeteria suka ci abinci, sannan suka koma office.
Har ƙarfe huɗu ta yi suka tashi ba ta sake ganin alamar Yaya Haydar ba, haka ta fita ta wuce gida.
Bayan isarta ta samu Zakiyyah ta dawo ban da Haneefa. Ta gaishe da Aunti Babie ta wuce ɗaki, wanka ta yi ta gabatar sallar la'asar ta fito.
Dining ta nufa ta zuba abinci taci cikin nutsuwa, bayan ta kammala anan ta zauna ganin yara a falo da Zakiyyah suna kallon wani film mai daɗi da ya ɗauki hankalin su, ita ma kallon ta fara.
Ƙiran sallar magriba ne ya miƙar dasu ba a gama ba, suka gabatar suka dawo suka ci gaba. Har ƙarfe bakwai da rabi sannan aka kammala, sai lokacin kowa ya nemi abincin dare banda Mariya da ta ɗauki fresh milk tasha mai sanyi, daga nan ta wuce ɗaki ta kwanta.
Tana kwance tana sakawa da warwarewa har aka ƙira isha'i ta miƙe tayi ta sake komawa ta kwanta, a haka bacci ya ɗauketa ba ta san lokacin da Zakiyyah ta shigo ba.
Ƙarfe biyun dare da minti goma Mariya ta farka a mutuƙar gigice, tare da faɗin. "Bana so don Allah ka bari."
Zakiyyah maganganun Mariya da firgitar da take ya farkar da ita, ta riƙota tana faɗin. "Mafarki ne Mariya."
Motsin Rumana ya dawo da shi hankalinsa ya kalleta, murmushin ƙarfin hali ya mata ya shafa fuskarta. "Ya aka yi My R?"
Ɓata fuska ta yi tana faɗin. "Mene ne damuwarka My B? Na kula fa tun da ka dawo ba ka da walwala."
Rankwafowa yayi ya sumbaci leɓbenta, ƙasa ƙasa ya ce.
"Ke ce matsalata. Ruman tsawon lokaci fa ba ayi ba, ke babu ruwanki idan bani na nemeki ba. Kuma fa naga kina jin daɗi sosai idan ana yi."
Dariya ta yi ta rufe fuskarta jin abin da ya faɗa a ƙarshe, duk ƙi da take yi ba wai don ba ta jin daɗin tarayya da shi bane, ita tsoro take ta samu ciki ta ragwabe ya yi baya da ita ya hango wata, duk da tasan yayantan ita ɗaya ce a zuciyarsa tun yarinta har yanzu.
Tana cikin tunani ta ji anyi sama da ita, ido ta buɗe da sauri taga Waliy ne. Ɗakinsa ya nufa da ita ya ajiye kan gado ya bita yana kissing ɗin bakinta, mutsu mutsu ta fara ya hanata ya fara aikata mata sakwanninsa, a hankali ya rabata da kayan jikinta cikin salo ya hau sarrafata.
Duk dabarar Rumana haka Waliy ya hanata dukkan motsi, yabi da ita ya sama musu nutsuwa sosai yw gushar da abin da yake ji. Rumgumeta yayi suna sauƙe numfashi, sun jima a haka har baccin gajiya ya kwashi Rumana don ta gurzu wajensa, dama idan ya kamata sai ya biya dukkan bashin da yake binta.
Shi kam miƙewa ya yi ya shiga bathroom ya tsarkake jikinsa ya fito, ɗagata ya yi a gadon ya ɗaurata a sofa, ya canza musu zanin gadon sannan ya mayar wani, ya ɗauketa ya mayar kan gado shi ma ya kwana a gefenta.
Maimakon bacci ya ɗauke sa nan tunani ya ce salamu alaikum. Shi har mamakin kansa yake akan yadda ya damu da lamarin Mariya, dole ya jingina hakan da ta yarda da shi ne har ta nemi ya taimaka mata ya, ga tausayinta
....
Washegari
Ƙarfe takwas Mariya da Haneefa suka bar gida har lokacin babu wanda ya tambaye su dalilin zuwan su, kuma su ma basu faɗa ba har Haneefa don ita ma jiran ƙarin haske take daga Mariya.
Tare da Zakiyyah suka fita wacce ita ma saura mata watanni ta kammala service ɗinta. Kowacce wajen aikinta ta wuce.
Mariya tana sauƙa a napep ta wuce ciki cikin sauri ganin ta makara sosai, zuciyarta ce ta buga ganin motar Yaya Haydar a parke, kuma ba ta tantama kamar a kunne.
Ɗauke kanta ta yi ta ci gaba da tafiya ta dosa inda zai sadata da office ɗinsu. Ba ta lura ba kaɗan su yi gwara taja baya tana faɗin."Sorry."
"Kina kula, ko duk damuwa ce?"
Barrister Waliy ya faɗa yana binta da kallo.
Jin muryarsa yasa Mariya ɗago kanta da sauri, suka haɗa ido ta ɗauke nata da sauri.
Girgiza kai ta yi ta ce. "A'a, ina kwana."
Numfashi ya furzar sannan ya amsa.
"Lafiya lau. Biyo ni."
Ya faɗa yana juyawa ya fara tafiya, babu musu Mariya ta bishi da sauri don jin mene ne.
...
Yaya Haydar yana zaune a motarsa yana hangosu, zuciyarsa kamar ta faso kirjinsa tsabar zafi, wani haushin yarinyar da Barrister Waliy ya rufe shi.
Tabbas akwai abin da suke shiryawa kullum suna tare, ya lura kamar sun kulla alaka a tsakanin su.
Murmushin gefen baki ya yi da yasa dimples ɗinsa na gefen lotsawa, shi kuwa zai basu mamaki haka ya ɗaukarwa kansa alƙawari.
...
Whatspp paid group #300
First bank
Fatima Bello Bukar
Evidence of payment 07037487278
#vote
#comment
GOBE DA NISA
Page 12
Na Pharty BB
Last Free Page
WhatsApp paid group
#300 2028167156
First bank Fatima Bello Bukar
Evidence of payment
http://wa.me//+2347037487278
Shuru da Barrister Waliy ya yi ya fara takurawa Mariya, ga ƙamshin turarensa duk ya cikata tamkar babu nata a gurin, gare shi ma hakan ne ba ta sani ba amma ya basar.
Yana sunkuye yana ta rubuce-rubuce a file sabo, wanda bayan shigarsu office ɗinsa ya ɗauko ya fara yi.
Tsawon mintuna goma ya gama ya ɗago, ya kalla Mariya da take zaune a ɗaya daga cikin kujerun office ɗin, kanta a ƙasa tana wasa da zoben yatsarta.
Sunanta ya ƙira a hankali sannan ya ci gaba da faɗin. "Akan case naki ne, yau da safe na samu ƙira daga court ta bamu ranar zama sati biyu mai zuwa. Don haka zamu fara haɗa dukkan shaidu, so ina buƙatar waɗanda kike dasu domin tattara bayanai da ɓullowa shari'ar."
Kai Mariya ta jinjina cike da farin ciki, cikin sanyin muryarta ta ce.
"To Allah ya kaimu. Sai dai babban shaidata yana gidanmu kuma mun bar gidan jiya sun koremu, tashin hankali da muke ciki yasa na manta dashi."
"What? Kuna ina? Ke da wa?" Barrister Waliy ya jera mata tambayoyi cikin sauri, cike da mamakin ta ya iyaye zasu kori yaransu a gida, don kawai an kama su da wani laifin daban bai kamata su aikata musu hakan ba.
Mariya cikin raunin murya na neman yin kuka ta ce. "Ni da ƴar uwata my twins sister, muna gidan Auntinmu ƙanwar mahaifiyarmu."
Dafe kai Barrister Waliy ya yi, mamaki yake wannan wani irin iyaye ne suka samu. Ya jima a haka ya ɗago ya kalla Mariya wacce ta gama share hawayenta.
Cikin kwantar murya ya fara ce mata. "Kin ga ki daina zubar da hawayenki, Allah zai kawo muku mafita balle ma in sha Allah ina tare daku. Maganar shaida kuma dole ki ɗauko, amma ta ya? Kina ganin ba zasu koraki ba idan kika koma?"
Shuru Mariya tayi don ba ta da masaniya, duk gidan babu wanda ta yarda dashi shi yasa tsawon shekaru ta ɓoye inda babu mai gani ko da Haneefa ce.
"Magana nake miki?" Barrister Waliy ya faɗa ganin ta faɗa tunani.
Kallon shi tayi sau ɗaya ta sunkuyar kanta ganin shi ma ita yake kallo, a hankali ta ce. "Gaskiya sai dai da sassafe kamar ƙarfe shida, lokacin duk suna baccin safe."
"Gobe kina da free?" Ya tambayeta yana miƙa mata wayarsa ya ci gaba da faɗin. "Saka min contact naki."
Babu musu ta karɓi hadaddiyar wayarsa ta saka mishi lambarta, tasan babu abin da zai yi da shi sai don taimaka mata.
Bayan ta saka ta miƙa masa, ya karɓa yana saving ya ce. "Shike nan ki koma bakin aikinki, sai mun yi magana."
"Na gode sosai."
Mariya ta faɗa tana tashi, daga haka ta juya ta fita.
Tana fita office ɗinsu ta wuce ta shiga ta zauna bayan ta musu sallama. Ƙoƙarin kunna computer na gabanta ta fara ta ji ƴar gefenta ta ce. "Barrister Aliyu Haydar yana nemanki."
A mutuƙar razane Mariya ta kalleta, ita kuwa ta ɗauke kanta cike da jin haushin Mariya da ya fara kamata, ba ita kaɗai ba hatta ƴan gurin ganin baristoci biyun masu ji da miskilancin da kwazo tana neman shige musu, musamman na yau da Barrister Aliyu Haydar ya ƙira a turo mishi Mariya, mutumin da baya ɗaukar raini ga shegen girman kai, wani lokaci har gwara Barrister Waliy akansa.
Mariya wacce tana cikin tunanin me ƙiran Yaya Haydar yake nufi a gareta sam ba ta san suna yi ba, tasan ƙiran Yaya Haydar gareta mugunta ce ko neman tarwatsa mata shirinta, ko ya tsoratata ta janye niyarta.
Tuna haka yasa ta ji idan dai haka ne ba zata je ba, tana da Barrister Waliy zai tsaya mata ya taimaka mata ba zata sake haɗa ko hanya da Yaya Haydar ba, har ya samu damar mata wani muguntar.
Haka ta zauna ta fara aikinta duk da ta ka sa cire tunanin kar Yaya Haydar kar ya zo ya sameta, amma har azahar ta yi suka fita zuwa masallaci shuru.
A nan ta ga babu motarsa ma alama ya fita, hakan yasa taji nutsuwa. Bayan sun yi sallah suka nufi cafeteria suka ci abinci, sannan suka koma office.
Har ƙarfe huɗu ta yi suka tashi ba ta sake ganin alamar Yaya Haydar ba, haka ta fita ta wuce gida.
Bayan isarta ta samu Zakiyyah ta dawo ban da Haneefa. Ta gaishe da Aunti Babie ta wuce ɗaki, wanka ta yi ta gabatar sallar la'asar ta fito.
Dining ta nufa ta zuba abinci taci cikin nutsuwa, bayan ta kammala anan ta zauna ganin yara a falo da Zakiyyah suna kallon wani film mai daɗi da ya ɗauki hankalin su, ita ma kallon ta fara.
Ƙiran sallar magriba ne ya miƙar dasu ba a gama ba, suka gabatar suka dawo suka ci gaba. Har ƙarfe bakwai da rabi sannan aka kammala, sai lokacin kowa ya nemi abincin dare banda Mariya da ta ɗauki fresh milk tasha mai sanyi, daga nan ta wuce ɗaki ta kwanta.
Tana kwance tana sakawa da warwarewa har aka ƙira isha'i ta miƙe tayi ta sake komawa ta kwanta, a haka bacci ya ɗauketa ba ta san lokacin da Zakiyyah ta shigo ba.
Ƙarfe biyun dare da minti goma Mariya ta farka a mutuƙar gigice, tare da faɗin. "Bana so don Allah ka bari."
Zakiyyah maganganun Mariya da firgitar da take ya farkar da ita, ta riƙota tana faɗin. "Mafarki ne Mariya."