Sashe 19
Aure Da Haihuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Asmau Shareef Abdullahi gambo yako,in tsaya fada miki ina sonki kema kinsan wannan hira ce,Dan uwa be taba kin Dan uwansa,ðŸ˜Allah yabar mu cikin son Annabi Muhammad SAW Da iyalan gidansa da sahabbansa baki daya*
*Page46*
Ba su farka ba se sha biyu saura, kusan atare suka farka,agogo Farhan ya kalla sannan ya kalleta, yace"baby kinsa na makara zuwa office yau"
Turo Dan bakinta gaba tayi sannan tace a shagwabe "gaskiya ba inda zakaje,ay amarci mukeyi,kuma ay ana ba ango Hutu."
Fuskarta ya tallabo,yace"to ni wanne amarcin nakesha,?"
"Irin Wanda kowa ke sha mana"ta bashi amsa.
"Karyane baby,ni ba amarcin da na sha,bayan amaryar tawa marowaciyace,kuma inaji ana fadin matan Nigeria basu da rowa, sunfi namu na nan,amma ni gaskiya ban yarda da hakanba, ni tawa Yar Nigeria ba abinda ta iya,se tsiwa"
Duka takai masa a kirjinshi,tafara magana cikin muryar kamar zatai kuka "wallahi na iya abubuwa da yawa,kuma wallahi munfi wainnan zabiyoyin matan naku"
Matsarta yayi sosai sannan yace"me kuka fisu dashi?"
"Komai"inji safna.
"Komai kamar me"ya tambaya yana lumshe mata idanu.
Shuru tayi taki bashi amsa, seda ya matsa mata sannan tace tana Yar kara"dadi mana"
Dariya ya kwashe da ita,sosai batun ya bashi dariya,Dan shide a duniya bayajin akwai matar data kai shehnaz dinsa dadi,hasalima dadin nata ne ke sawa yake hakurin zama da ita Dan yana ganin in ya rabu da ita baze samu kamarta ba.
Kallon shi safna ta tsaya yi,Dan ita seyau taga dariyarsa kamar hakan.
Juyowa yayi ya kalleta yace"tashi muyi wanka muyi breakfast, se ki nunamin abinda kuke dashi din Wanda na nan basu da"ya kashe mata ido.
Zatai magana ya dakatar da ita,ta hanyar fara cire mata kayan jikinta,bata hanashi ba,dan tasha alwashin seta nuna masa banbancin dake tsakaninta da shehnaz din.
Yana gama cire rigar ta Dan gantsare,boobs dinta suka kara fitowa,tace "wash Abban junior zafi fa sukeyi"
A hankali ya Dora hannunsa akai yafara shafawa ta yadda bazataji zafi ba yace "am sorry baby"
Haka tabi ta dagamai hankali sannan suka shiga wankan,batare da kunyar komai ba Safna tai masa wankan da kanta,cikin salon dabe taba tunani ba take wanke masa sandar girman nasa, lumshe ido yake yana budewa,kasa daure salon na Safna yayi,ya shiga fadin"ahhh,"
Kamota yayi,ya hadeta da kirjinshi,yashiga kissing dinta,ko ze samu sassauci,martani ta shiga maidar masa,wayyo Farhan, gudun kar ay abun a toilet yasa ya dauketa cak suka fito daga toilet din,kan gado ya zarce da ita.
Safna ba baka se kunne, Farhan ko ina Dora bakinshi yake a jikinta,yana tsotsa,daga shi har itan Dan kukan dadin suke, Dan itama tayi iya yinta wajen ganin ta birkita lissafinsa,
Adduar saduwa da iyali ya karanto da kyar sannan ya kutsa cikinta.
Tun daga bakin kofar yafara Neman taimako,ta hanyar kukan da ya fara,batare dayasan yana fadin,"Allah kataimakeni"ba.🤣
Safna gyara tasha bana wasa ba,kuka Farhan yake tun karfinsa,itama yin take,amma ina ko kadan bata kamo shi ba,Dan shi mutum dauka zeyi dukansa ake inya jiyoshi,
Shehnaz tashinta a bacci kenan,ta fara jiyo amo kamar muryar Farhan, to me ze kawo farhan gida Dede wannan lokacin ay tasan yana office,dauke hankalin ta tayi agurin,sede ihun da takeji da gurnani na mijintane,
Mikewa tayi da sauri,jikinta na bari,ta bi inda kukan ke fitowa,se gata a part din,Safna.
Sabida tsananin kishi batasan lokacin data tura kofar falon ta shiga ba,fess kunnenta ya jiyo mata komai kuma ta fahimci komai.
Wasu hawayene kebin idonta,wai yau mijinta ne ke kwanciya da wata mata,yake wannan karajin da tunda yake kwanciya da ita be taba makamancinsa ba,fashewa tayi da kuka sanda tajiyo Farhan na fadin"wai ba kowane a taimakeni"🤣🤣🤣🤣🤣
Da gudu ta juya ta fice daga bangaren, tana rusa kukan.
Farhan be samu taimako daga kowa ba,har seda ya kawo so biyar,sannan yaji ta lafa,ya zame ya kwanta agefen Safna wacce tai matukar shan wahala a hannunsa,musamman matsewar da tayi kamar budurwa.
Muje zuwa
Surbajo for life
11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*Inna Ibrahim kime,Allah ya tsareki acikin tsarewarsa,ya albarkaci zuriarki baki daya,Surbajo na sonki har abada insha Allahu*
*Page 45*
Duk wani salo dayasan zesa zafin jikin safna ya sauka shi Farhan ya mata,sede kamar yadda ya fadi mata ba abinda ze mata to hakance ta faru ba abinda yay matan.
Janyo ta jikinshi yayi ya rungume ta sosai kamar wani ze kwace masa,haka bacci ya daukeshi sabanin Safna wacce ita tuni ta mance da batun wai bata da lafiya,mijinta take bukata.
Har hawaye tayi Dan takaici,musamman in ta waiga taga shi bacci yake hankali kwance.
Haka ta karaci karamin haukanta itama tai baccin.
Kiran sallah ne ya farkar dashi,a hankali yazame jikinshi anata ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi, Dan shi yanayin daya shiga Daren jiyan yafi na Safna kawai de tausayintane yasa be kwanta da itan ba,amma balls din shi Kwana yayi suna masa ciwo.
Fitowa yayi daga toilet din,ya nufi dakin shi,ya shirya ya fita masallaci ,ana idarwa ya dawo.
Yadda ya barta ya dawo ya sameta,se baccinta take hankali kwance.
Gefen ta yaje ya yaye bargon daya rufeta dashi,surar jikinta yake bi da kallo,sosai shaawarta ke bijiro masa,musamman yanzu da take kwance a gabanshi ba kaya jikinta.
Safna ji tayi yanayinta ya sauya,hakanne yasa ta farka,a hankali ta bude idanunta,ta saukesu akan na Farhan dake tsaye akan ta yana mata murmushi.
Murmushi tayi itama,tasa hannu ta rufe idonta, alamun taji kunya, tsugunawa yayi yasa hannu ya bude fuskarta, yace cikin sassanyar murya "barka da asuba baby na,ya jikin naki hope kin samu sauki,?"
Shuru tayi taki yimasa magana,sema turo Dan bakinta gaba da tayi alamun tayi fushi.
"Tashi kiyi wankan tsarki kiyi sallah lokaci na kurewa"Farhan yafadi yana kokarin daga ta.
Kwace hannunta tayi tace ashagwabe"to ni me nayi dazanyi wankan tsarki,kawai alwala zanyi inyi sallah"
"Nufinki,Daren jiya,ko kadan ba abinda kika ji?"Farhan ya tambayeta cike da mamaki.
Turo baki gaba tayi tace "ni me zanji,ba abinda naji ni"
Batai auneba se ji tayi hannunsa,a haq dinta,kokarin zullewa take,ya ciro hannun nasa dauke da ruwan badakalar da aka sha jiyan,ya nuna mata.
Ture shi Safna tayi ta yunkura da gudu zata shige toilet.
Surar ta yayi cak zuwa toilet din se shushshura kafa take ita ya sauketa amma fafur yaki,
Seda ya danganata da toilet din sannan yasamu sukunin sauketa.
Da kan shi yay mata wanka,sannan ya barta tai na tsarkin da kanta ya fito ya wuce dakin shi.
Safna koda ta fito baya dakin amma koya ta tuno abinda yay mata yanzu ji take kamar kasa ta tsage ta shige ciki Dan kunya.da kyar tayi sallah, sannan ta gyara gadon ta bayan ta sauya zanin gadon.
Kwalliya tayi me kyau da daukar hankali, sannan tayi barin turare ajikinta,ta nufi dakin mijin Nata, cikin takun daukar hankali.
Tura kofar tayi a hankali, kwance yake kan gadon yana bacci cikin kwanciyar hankali,kan gadon ta nufa, ta kwanta a gefen shi,ta Dora kanta a kirjinshi, tana wasa da gashin kirjin nashi,a hankali ya bude idonsa, kamshinta kawai yaji yasan itace,hannu yasa ya rungumota,jikinshi, yace cikin muryar bacci "baby na,ya akayi iya rigima?"yana wasa da lallausan gashin kanta.
"So nake ka nunamin komai na gidan nan kitchen, store,da kuma part dinka,sabida in dinga girka abinci da kaina"tayi maganar a shagwabe.
Dago kanta yayi yana kallon fuskarta yace"masu miki girkin basu iya bane?"
"Aa sun iya Nide nafiso inyi da kaina ne"
"Look baby,duk abinda ze wahal da iyalina bana sonshi duba daya zakiwa gidan nan kisan cewa inason iyalina su huta,pls banason in sake jin wannan zancan girkin,"
Bude baki tayi zatayi magana ya hade bakin nashi da nata,yashiga tura mata sako me zafi,da kyar ya saketa tayi lamo a jikinshi tana maida numfashi.
Gyara mata kwanciyar yayi sannan yace"ace ayi mutum shi inde be nemi magana ba baya jin dadi to na ringa maganin bakin daga yanzu in naga ze dameni"
A shagwabe tace"kai Abban junior nifa kawai nade fiso inmaka girki da kaina ne shine yasa"
Bayanta yake shafawa,yace yana lumshe ido"muyi bacci yanzu,anjima in mun tashi naji uzurin naki"
Shuru tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi yaja musu bargo suka shiga baccinsu me dadi..
Muje zuwa
Surbajo for life.
11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*mummyn yara,ina miÆ™o godiyata agareki,Allah yasaka miki da gidan aljanna,ya raya miki yaranki rayuwa me amfani duniya da lahira amin,ina sonki lodi lodiðŸ˜*
*Page 47*
A hankali Farhan yakai dubansa inda Safna ke kwance,da kyar ya miƙa hannu ya janyota jikinshi,ya rungume.
Bayanta yake shafawa,yayinda cikin kunnuwanta yake jaddada matsayinta agareshi,
"baby ta kin shayar dani zumar da ban taɓa mafarkin samu ba,kinsa ina jina kamar wanda be taɓa aureba,nagode da wannan niima da kika shayar dani Allah ya barmu tare"
A sanyaye ta amsa masa da "Ameen"
Miƙewa yayi ya suri abarsa suka faɗa wanka,sun jima a toilet ɗin yana gasata kamar sabuwar budurwa,sannan sukayo wankan tsarki suka fito.
Sallah suka fara yi,sannan suka fito falo manne da juna,sosai sukai mamakin ganin ƙofar falon abuɗe,basu kawo komaiba,farhan yaje ya kulle sannan suka nufi dinning domin cin abinci,wanda suka tarar har na rana ma ankawo musu bayan na safen da basu ci ba.
Dakyar Safna tasamu ta iya cin abincin dan gaba ɗaya agajiye take,duk jikinta ciwo yake mata.shiko Farhan se lallaɓata yake kamar kwai.
Tsawon watanni biyu kenan da tarewar safna,ko sannu bata taɓa haɗata da Shehnaz ba,hakan be damu Safna ba,sabida mijinta nayi da ita,shi isa duk abinda yakeso shi take masa,
Iyayen farhan na matuƙar ƙaunar safna,kullum cikin yi mata alkhairi suke,haka itama tana musu ladabi da biyayya wanda shike sawa suke sonta.
*WAYE FARHAN*
Ɗane ga prime minister na ƙasar su,ɗan kimanin shekaru, 38 da haihuwa.
Farhan su biyune agun iyayenshi shida Sarah,iyayensu na matuƙar ƙaunarsu.
Farhan ya haÉ—u da doctor Amina a makaranta tasamu scholership,tun haÉ—uwarsu yake tausayinta,taimako sosai yake mata ta kowanne fanni.
Wanda a ƙarshe aka koreta a makarantar sakamakon zargin satar jarabawa,Farhan ne ya tsaya mata komai yayi normal,tun daga wannan lokaci alaƙa da shaƙuwa me ƙarfi ta ƙullu a tsakaninsu.
Shehnaz ɗiyace ga Aminin mahaifinsa,wanda suka yanke shawarar haɗasu Aure,sosai farhan yayi naam da zaɓin iyayen nasa,haka itama.
*Page46*
Ba su farka ba se sha biyu saura, kusan atare suka farka,agogo Farhan ya kalla sannan ya kalleta, yace"baby kinsa na makara zuwa office yau"
Turo Dan bakinta gaba tayi sannan tace a shagwabe "gaskiya ba inda zakaje,ay amarci mukeyi,kuma ay ana ba ango Hutu."
Fuskarta ya tallabo,yace"to ni wanne amarcin nakesha,?"
"Irin Wanda kowa ke sha mana"ta bashi amsa.
"Karyane baby,ni ba amarcin da na sha,bayan amaryar tawa marowaciyace,kuma inaji ana fadin matan Nigeria basu da rowa, sunfi namu na nan,amma ni gaskiya ban yarda da hakanba, ni tawa Yar Nigeria ba abinda ta iya,se tsiwa"
Duka takai masa a kirjinshi,tafara magana cikin muryar kamar zatai kuka "wallahi na iya abubuwa da yawa,kuma wallahi munfi wainnan zabiyoyin matan naku"
Matsarta yayi sosai sannan yace"me kuka fisu dashi?"
"Komai"inji safna.
"Komai kamar me"ya tambaya yana lumshe mata idanu.
Shuru tayi taki bashi amsa, seda ya matsa mata sannan tace tana Yar kara"dadi mana"
Dariya ya kwashe da ita,sosai batun ya bashi dariya,Dan shide a duniya bayajin akwai matar data kai shehnaz dinsa dadi,hasalima dadin nata ne ke sawa yake hakurin zama da ita Dan yana ganin in ya rabu da ita baze samu kamarta ba.
Kallon shi safna ta tsaya yi,Dan ita seyau taga dariyarsa kamar hakan.
Juyowa yayi ya kalleta yace"tashi muyi wanka muyi breakfast, se ki nunamin abinda kuke dashi din Wanda na nan basu da"ya kashe mata ido.
Zatai magana ya dakatar da ita,ta hanyar fara cire mata kayan jikinta,bata hanashi ba,dan tasha alwashin seta nuna masa banbancin dake tsakaninta da shehnaz din.
Yana gama cire rigar ta Dan gantsare,boobs dinta suka kara fitowa,tace "wash Abban junior zafi fa sukeyi"
A hankali ya Dora hannunsa akai yafara shafawa ta yadda bazataji zafi ba yace "am sorry baby"
Haka tabi ta dagamai hankali sannan suka shiga wankan,batare da kunyar komai ba Safna tai masa wankan da kanta,cikin salon dabe taba tunani ba take wanke masa sandar girman nasa, lumshe ido yake yana budewa,kasa daure salon na Safna yayi,ya shiga fadin"ahhh,"
Kamota yayi,ya hadeta da kirjinshi,yashiga kissing dinta,ko ze samu sassauci,martani ta shiga maidar masa,wayyo Farhan, gudun kar ay abun a toilet yasa ya dauketa cak suka fito daga toilet din,kan gado ya zarce da ita.
Safna ba baka se kunne, Farhan ko ina Dora bakinshi yake a jikinta,yana tsotsa,daga shi har itan Dan kukan dadin suke, Dan itama tayi iya yinta wajen ganin ta birkita lissafinsa,
Adduar saduwa da iyali ya karanto da kyar sannan ya kutsa cikinta.
Tun daga bakin kofar yafara Neman taimako,ta hanyar kukan da ya fara,batare dayasan yana fadin,"Allah kataimakeni"ba.🤣
Safna gyara tasha bana wasa ba,kuka Farhan yake tun karfinsa,itama yin take,amma ina ko kadan bata kamo shi ba,Dan shi mutum dauka zeyi dukansa ake inya jiyoshi,
Shehnaz tashinta a bacci kenan,ta fara jiyo amo kamar muryar Farhan, to me ze kawo farhan gida Dede wannan lokacin ay tasan yana office,dauke hankalin ta tayi agurin,sede ihun da takeji da gurnani na mijintane,
Mikewa tayi da sauri,jikinta na bari,ta bi inda kukan ke fitowa,se gata a part din,Safna.
Sabida tsananin kishi batasan lokacin data tura kofar falon ta shiga ba,fess kunnenta ya jiyo mata komai kuma ta fahimci komai.
Wasu hawayene kebin idonta,wai yau mijinta ne ke kwanciya da wata mata,yake wannan karajin da tunda yake kwanciya da ita be taba makamancinsa ba,fashewa tayi da kuka sanda tajiyo Farhan na fadin"wai ba kowane a taimakeni"🤣🤣🤣🤣🤣
Da gudu ta juya ta fice daga bangaren, tana rusa kukan.
Farhan be samu taimako daga kowa ba,har seda ya kawo so biyar,sannan yaji ta lafa,ya zame ya kwanta agefen Safna wacce tai matukar shan wahala a hannunsa,musamman matsewar da tayi kamar budurwa.
Muje zuwa
Surbajo for life
11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*Inna Ibrahim kime,Allah ya tsareki acikin tsarewarsa,ya albarkaci zuriarki baki daya,Surbajo na sonki har abada insha Allahu*
*Page 45*
Duk wani salo dayasan zesa zafin jikin safna ya sauka shi Farhan ya mata,sede kamar yadda ya fadi mata ba abinda ze mata to hakance ta faru ba abinda yay matan.
Janyo ta jikinshi yayi ya rungume ta sosai kamar wani ze kwace masa,haka bacci ya daukeshi sabanin Safna wacce ita tuni ta mance da batun wai bata da lafiya,mijinta take bukata.
Har hawaye tayi Dan takaici,musamman in ta waiga taga shi bacci yake hankali kwance.
Haka ta karaci karamin haukanta itama tai baccin.
Kiran sallah ne ya farkar dashi,a hankali yazame jikinshi anata ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi, Dan shi yanayin daya shiga Daren jiyan yafi na Safna kawai de tausayintane yasa be kwanta da itan ba,amma balls din shi Kwana yayi suna masa ciwo.
Fitowa yayi daga toilet din,ya nufi dakin shi,ya shirya ya fita masallaci ,ana idarwa ya dawo.
Yadda ya barta ya dawo ya sameta,se baccinta take hankali kwance.
Gefen ta yaje ya yaye bargon daya rufeta dashi,surar jikinta yake bi da kallo,sosai shaawarta ke bijiro masa,musamman yanzu da take kwance a gabanshi ba kaya jikinta.
Safna ji tayi yanayinta ya sauya,hakanne yasa ta farka,a hankali ta bude idanunta,ta saukesu akan na Farhan dake tsaye akan ta yana mata murmushi.
Murmushi tayi itama,tasa hannu ta rufe idonta, alamun taji kunya, tsugunawa yayi yasa hannu ya bude fuskarta, yace cikin sassanyar murya "barka da asuba baby na,ya jikin naki hope kin samu sauki,?"
Shuru tayi taki yimasa magana,sema turo Dan bakinta gaba da tayi alamun tayi fushi.
"Tashi kiyi wankan tsarki kiyi sallah lokaci na kurewa"Farhan yafadi yana kokarin daga ta.
Kwace hannunta tayi tace ashagwabe"to ni me nayi dazanyi wankan tsarki,kawai alwala zanyi inyi sallah"
"Nufinki,Daren jiya,ko kadan ba abinda kika ji?"Farhan ya tambayeta cike da mamaki.
Turo baki gaba tayi tace "ni me zanji,ba abinda naji ni"
Batai auneba se ji tayi hannunsa,a haq dinta,kokarin zullewa take,ya ciro hannun nasa dauke da ruwan badakalar da aka sha jiyan,ya nuna mata.
Ture shi Safna tayi ta yunkura da gudu zata shige toilet.
Surar ta yayi cak zuwa toilet din se shushshura kafa take ita ya sauketa amma fafur yaki,
Seda ya danganata da toilet din sannan yasamu sukunin sauketa.
Da kan shi yay mata wanka,sannan ya barta tai na tsarkin da kanta ya fito ya wuce dakin shi.
Safna koda ta fito baya dakin amma koya ta tuno abinda yay mata yanzu ji take kamar kasa ta tsage ta shige ciki Dan kunya.da kyar tayi sallah, sannan ta gyara gadon ta bayan ta sauya zanin gadon.
Kwalliya tayi me kyau da daukar hankali, sannan tayi barin turare ajikinta,ta nufi dakin mijin Nata, cikin takun daukar hankali.
Tura kofar tayi a hankali, kwance yake kan gadon yana bacci cikin kwanciyar hankali,kan gadon ta nufa, ta kwanta a gefen shi,ta Dora kanta a kirjinshi, tana wasa da gashin kirjin nashi,a hankali ya bude idonsa, kamshinta kawai yaji yasan itace,hannu yasa ya rungumota,jikinshi, yace cikin muryar bacci "baby na,ya akayi iya rigima?"yana wasa da lallausan gashin kanta.
"So nake ka nunamin komai na gidan nan kitchen, store,da kuma part dinka,sabida in dinga girka abinci da kaina"tayi maganar a shagwabe.
Dago kanta yayi yana kallon fuskarta yace"masu miki girkin basu iya bane?"
"Aa sun iya Nide nafiso inyi da kaina ne"
"Look baby,duk abinda ze wahal da iyalina bana sonshi duba daya zakiwa gidan nan kisan cewa inason iyalina su huta,pls banason in sake jin wannan zancan girkin,"
Bude baki tayi zatayi magana ya hade bakin nashi da nata,yashiga tura mata sako me zafi,da kyar ya saketa tayi lamo a jikinshi tana maida numfashi.
Gyara mata kwanciyar yayi sannan yace"ace ayi mutum shi inde be nemi magana ba baya jin dadi to na ringa maganin bakin daga yanzu in naga ze dameni"
A shagwabe tace"kai Abban junior nifa kawai nade fiso inmaka girki da kaina ne shine yasa"
Bayanta yake shafawa,yace yana lumshe ido"muyi bacci yanzu,anjima in mun tashi naji uzurin naki"
Shuru tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi yaja musu bargo suka shiga baccinsu me dadi..
Muje zuwa
Surbajo for life.
11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*mummyn yara,ina miÆ™o godiyata agareki,Allah yasaka miki da gidan aljanna,ya raya miki yaranki rayuwa me amfani duniya da lahira amin,ina sonki lodi lodiðŸ˜*
*Page 47*
A hankali Farhan yakai dubansa inda Safna ke kwance,da kyar ya miƙa hannu ya janyota jikinshi,ya rungume.
Bayanta yake shafawa,yayinda cikin kunnuwanta yake jaddada matsayinta agareshi,
"baby ta kin shayar dani zumar da ban taɓa mafarkin samu ba,kinsa ina jina kamar wanda be taɓa aureba,nagode da wannan niima da kika shayar dani Allah ya barmu tare"
A sanyaye ta amsa masa da "Ameen"
Miƙewa yayi ya suri abarsa suka faɗa wanka,sun jima a toilet ɗin yana gasata kamar sabuwar budurwa,sannan sukayo wankan tsarki suka fito.
Sallah suka fara yi,sannan suka fito falo manne da juna,sosai sukai mamakin ganin ƙofar falon abuɗe,basu kawo komaiba,farhan yaje ya kulle sannan suka nufi dinning domin cin abinci,wanda suka tarar har na rana ma ankawo musu bayan na safen da basu ci ba.
Dakyar Safna tasamu ta iya cin abincin dan gaba ɗaya agajiye take,duk jikinta ciwo yake mata.shiko Farhan se lallaɓata yake kamar kwai.
Tsawon watanni biyu kenan da tarewar safna,ko sannu bata taɓa haɗata da Shehnaz ba,hakan be damu Safna ba,sabida mijinta nayi da ita,shi isa duk abinda yakeso shi take masa,
Iyayen farhan na matuƙar ƙaunar safna,kullum cikin yi mata alkhairi suke,haka itama tana musu ladabi da biyayya wanda shike sawa suke sonta.
*WAYE FARHAN*
Ɗane ga prime minister na ƙasar su,ɗan kimanin shekaru, 38 da haihuwa.
Farhan su biyune agun iyayenshi shida Sarah,iyayensu na matuƙar ƙaunarsu.
Farhan ya haÉ—u da doctor Amina a makaranta tasamu scholership,tun haÉ—uwarsu yake tausayinta,taimako sosai yake mata ta kowanne fanni.
Wanda a ƙarshe aka koreta a makarantar sakamakon zargin satar jarabawa,Farhan ne ya tsaya mata komai yayi normal,tun daga wannan lokaci alaƙa da shaƙuwa me ƙarfi ta ƙullu a tsakaninsu.
Shehnaz ɗiyace ga Aminin mahaifinsa,wanda suka yanke shawarar haɗasu Aure,sosai farhan yayi naam da zaɓin iyayen nasa,haka itama.