Sashe 17
Aure Da Haihuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka suka cikosu da abun arziki suka dawo gida,tun a hanya Safna ke kukan rabata da junior da yayi,amma bata bari yagani ba,Dan kar yace Dan yaba iyayen sa ne.
Suna tsayawa a harabar gidan ta fice da gudu daga motar zuwa sashinta.
Tana zuwa kan gado ta fada tashiga kuka me tsuma zuciya, Dan inba Farhan din ba ba Wanda ya isa yay mata haka.
Farhan dama yasan zaa rina Dan haka be bi bayanta ba,ya tsaya anashi sashin.
Muje zuwa
Surbajo for life
11/22/21, 8:07 AM - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*page 40*
Farhan be bi takan Safna ba seda dare yayi ya nufi sashin nata,bayan yasha artabu da Shehnaz.
A falo ya sameta tayi zugum tana zaune,duk da tayi wanka tayi kwalliya hakan be boye damuwar da take tattare da ita ba.
Takawa yayi a hankali ya isa gareta,zamanshi gefenta ne yadawo da ita daga tunanin data shiga.
Da sauri ta sauka kasan kujerar ta durkusa sannan tace masa a sanyaye "barka da dare,ya ayki?"
Be amsa ba shuru yayi yana nazarin ta,na Dan lokaci sannan yace"tashi ki zauna"ya fadi cikin kulawa.
Mikewa tayi,a hankali, ta nufi cinyarshi ta zauna,ta kwantar da kanta a kirjinshi, daga ita har shi seda suka saki ajiyar zuciya.
Hannu yasa ya zagayeta,sannan ya fara magana,cikin sanyin murya, "me yafaru ne naga kinyi sanyi gaba daya?"
A hankali tace"wallahi Abban junior ni fa ba gajiya nayi da shayar dashi ba,don Allah kayi hakuri, ko so nawa kakeso in bashi nonon zan bashi"ta karasa maganar hawaye nabin idonta.
Dago fuskarta yayi yana kallonta sannan yace yana murmushi "ni ban raina kulawarki ga junior ba,kawai de naga de ya dace ne ya bani gurin nima in mori abinda na auro "ya kai maganar yana daga mata gira.
A shagwabe tace"ay da ka barshi Dan junior ba abinda ze tare ma, shifa nono yake sha,"
Gira ya daga mata sannan yace "to ni kuma in zan sha fa,shima yazo sha,wazaki ba kenan?"
Kunya ce ta rufe Safna, ta cusa kanta a kirjinshi, taki dagowa.
Wayarshi ce tai kara,hannu yasa ya daga,a hankali yace"doctor kira da dare,ko kin mance ni ango ne"
Dariya doctor tayi sannan tace"afuwan,dazu nadawo daga miracle garden akacemin kunzo,shine na kira in ji kunje gida lfy"
Murmushi yayi,yace "wallahi fa,haka ammi tace kun fita"
"Yallabai se kuma akayi wa junior yaye,"
"Eh,sabida uwarshi tafi sonshi akaina,shi yasa nakaishi can ko nima ta dubeni Da idon rahama"yakai maganar yana latsa. Cikin Safna ta Dan zabura kadan.
Waya sukayi ta tsawon mintuna biyar suka gaisa da Safna sannan ya kashe ya maida hankalin shi kanta.
"Oya fadamin yawan son da kikemin inji"
Shagwabe fuska tayi,alamun zatai kuka,sannan tace,"ni de ka kyaleni gaskiya"ta karasa maganar tana Dan bugun kirjinshi.
"Sabida me bazaki fadamin ba?"
Cikin shagwaba tace"ba Kaine ka dauke junior ba gashi duk kasa boobs dina suna min ciwo,duk sun cika Nide kadawomin da shi"
Shuru yayi yana kallonta bece komai ba, jijjigashi ta shiga yi,akan ya kula ta amma yaki.
Mikewa tayi daga cinyar tashi tayi wucewarta daki,sanye take da wani arnen mini skirt, sosai shigar tata ta daga hankalin shi.
Mikewa yayi yanufi nasa dakin yayi wanka,yasa kayan bacci sannan ya nufi dakinta.
Tun fitowarta wanka taji zazzabi yana Neman kamata,sakamakon nonon ta daya cicciko,doguwar rigar bacci kawai tasa, tashafa mai tasa humrarta shuuma,ta haye gado ta lullube da bargo.tana rawar sanyin.
A haka yashigo ya sameta,da sauri ya karasa kan gadon.yana kokarin bude bargon,rikewa tayi bakinta na rawa tace"sanyi nakeji Abban junior pls karka bude ni."
Tausayinta ne yakamashi,ko bata fadiba yasan nononta ne yajanyo jin sanyin.
Rigar jikinshi ya cire faffadan kirjinshi ya bayyana gashi kwance lub lub akai,bargon ya bude ya shiga,ya janyota jikinshi, duk da rawar sanyin da takeyi,amma seda tsigar jikinta ya tashi,runfa yay mata da kirjin nashi,sannan yasa hannu a hankali ya zame hannayen rigar jikinta, ya zame rigar yakai Dede cikinta ta rike murya a dusashe tace"kayi hakuri banida lafiya"
Asanyaye yace"body contact nakeso muyi zaki samu sauki,ba abinda zan miki Yar baby ta,"yakarasa maganar yana murmushi.
.sakin rigar tayi ya karasa cirewa.lumshe ido tayi sabida azababbiyar kunyar data dirar mata.
"Ina ne yake ciwon babyna?"ya tambaya sanda ya rungumota gaba daya jikinshi, a hankali tace"boobs dina ne ke damuna da nauyi"
A hankali ya Dora hannunsa akan boobs din nata,ya na Dan shafasu ta yadda bazataji zafiba.
Dan runtse ido take tana Dan cije lebe ,alamun suna mata ciwo sannu yake mata yana Dan hura mata iska a kunne.
Sannu a hankali yake bin komai, Dan kar taji zafi,bakinshi ya Dora akan nata,yashiga sarrafata,seda Safna ta kasa daga hannunta sabida duniyar da ya kaita,se Dan nishi take saki gamida kukan shagwaba.
Dagowa yayi ya kalleta yace"in fanshi junior yau?"
Ido ta ware tana kallonshi, harshen yakai yana wasa dashi akan Boob's din,Wanda kadan ya rage Safna ta shiga zunduma ihu sabida sakon nashi na isa inda yadace.
A hankali ta gyada masa kai alamun ta amince.
To nima Surbajo na yarje muku Ku karanta Ku karasa sauran azukatanku.
Muje zuwa
Surbajo for life.
11/23/21, 8:02 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*Inna Ibrahim kime,Allah ya tsareki acikin tsarewarsa,ya albarkaci zuriarki baki daya,Surbajo na sonki har abada insha Allahu*
*Page 41*
Duk wani salo dayasan zesa zafin jikin safna ya sauka shi Farhan ya mata,sede kamar yadda ya fadi mata ba abinda ze mata to hakance ta faru ba abinda yay matan.
Janyo ta jikinshi yayi ya rungume ta sosai kamar wani ze kwace masa,haka bacci ya daukeshi sabanin Safna wacce ita tuni ta mance da batun wai bata da lafiya,mijinta take bukata.
Har hawaye tayi Dan takaici,musamman in ta waiga taga shi bacci yake hankali kwance.
Haka ta karaci karamin haukanta itama tai baccin.
Kiran sallah ne ya farkar dashi,a hankali yazame jikinshi anata ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi, Dan shi yanayin daya shiga Daren jiyan yafi na Safna kawai de tausayintane yasa be kwanta da itan ba,amma balls din shi Kwana yayi suna masa ciwo.
Fitowa yayi daga toilet din,ya nufi dakin shi,ya shirya ya fita masallaci ,ana idarwa ya dawo.
Yadda ya barta ya dawo ya sameta,se baccinta take hankali kwance.
Gefen ta yaje ya yaye bargon daya rufeta dashi,surar jikinta yake bi da kallo,sosai shaawarta ke bijiro masa,musamman yanzu da take kwance a gabanshi ba kaya jikinta.
Safna ji tayi yanayinta ya sauya,hakanne yasa ta farka,a hankali ta bude idanunta,ta saukesu akan na Farhan dake tsaye akan ta yana mata murmushi.
Murmushi tayi itama,tasa hannu ta rufe idonta, alamun taji kunya, tsugunawa yayi yasa hannu ya bude fuskarta, yace cikin sassanyar murya "barka da asuba baby na,ya jikin naki hope kin samu sauki,?"
Shuru tayi taki yimasa magana,sema turo Dan bakinta gaba da tayi alamun tayi fushi.
"Tashi kiyi wankan tsarki kiyi sallah lokaci na kurewa"Farhan yafadi yana kokarin daga ta.
Kwace hannunta tayi tace ashagwabe"to ni me nayi dazanyi wankan tsarki,kawai alwala zanyi inyi sallah"
"Nufinki,Daren jiya,ko kadan ba abinda kika ji?"Farhan ya tambayeta cike da mamaki.
Turo baki gaba tayi tace "ni me zanji,ba abinda naji ni"
Batai auneba se ji tayi hannunsa,a haq dinta,kokarin zullewa take,ya ciro hannun nasa dauke da ruwan badakalar da aka sha jiyan,ya nuna mata.
Ture shi Safna tayi ta yunkura da gudu zata shige toilet.
Surar ta yayi cak zuwa toilet din se shushshura kafa take ita ya sauketa amma fafur yaki,
Seda ya danganata da toilet din sannan yasamu sukunin sauketa.
Da kan shi yay mata wanka,sannan ya barta tai na tsarkin da kanta ya fito ya wuce dakin shi.
Safna koda ta fito baya dakin amma koya ta tuno abinda yay mata yanzu ji take kamar kasa ta tsage ta shige ciki Dan kunya.da kyar tayi sallah, sannan ta gyara gadon ta bayan ta sauya zanin gadon.
Kwalliya tayi me kyau da daukar hankali, sannan tayi barin turare ajikinta,ta nufi dakin mijin Nata, cikin takun daukar hankali.
Tura kofar tayi a hankali, kwance yake kan gadon yana bacci cikin kwanciyar hankali,kan gadon ta nufa, ta kwanta a gefen shi,ta Dora kanta a kirjinshi, tana wasa da gashin kirjin nashi,a hankali ya bude idonsa, kamshinta kawai yaji yasan itace,hannu yasa ya rungumota,jikinshi, yace cikin muryar bacci "baby na,ya akayi iya rigima?"yana wasa da lallausan gashin kanta.
"So nake ka nunamin komai na gidan nan kitchen, store,da kuma part dinka,sabida in dinga girka abinci da kaina"tayi maganar a shagwabe.
Dago kanta yayi yana kallon fuskarta yace"masu miki girkin basu iya bane?"
"Aa sun iya Nide nafiso inyi da kaina ne"
"Look baby,duk abinda ze wahal da iyalina bana sonshi duba daya zakiwa gidan nan kisan cewa inason iyalina su huta,pls banason in sake jin wannan zancan girkin,"
Bude baki tayi zatayi magana ya hade bakin nashi da nata,yashiga tura mata sako me zafi,da kyar ya saketa tayi lamo a jikinshi tana maida numfashi.
Gyara mata kwanciyar yayi sannan yace"ace ayi mutum shi inde be nemi magana ba baya jin dadi to na ringa maganin bakin daga yanzu in naga ze dameni"
A shagwabe tace"kai Abban junior nifa kawai nade fiso inmaka girki da kaina ne shine yasa"
Bayanta yake shafawa,yace yana lumshe ido"muyi bacci yanzu,anjima in mun tashi naji uzurin naki"
Shuru tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi yaja musu bargo suka shiga baccinsu me dadi..
Muje zuwa
Surbajo for life.
11/24/21, 8:19 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*Asmau Shareef Abdullahi gambo yako,in tsaya fada miki ina sonki kema kinsan wannan hira ce,Dan uwa be taba kin Dan uwansa,ðŸ˜Allah yabar mu cikin son Annabi Muhammad SAW Da iyalan gidansa da sahabbansa baki daya*
*Page42*
Ba su farka ba se sha biyu saura, kusan atare suka farka,agogo Farhan ya kalla sannan ya kalleta, yace"baby kinsa na makara zuwa office yau"
Turo Dan bakinta gaba tayi sannan tace a shagwabe "gaskiya ba inda zakaje,ay amarci mukeyi,kuma ay ana ba ango Hutu."
Fuskarta ya tallabo,yace"to ni wanne amarcin nakesha,?"
"Irin Wanda kowa ke sha mana"ta bashi amsa.
"Karyane baby,ni ba amarcin da na sha,bayan amaryar tawa marowaciyace,kuma inaji ana fadin matan Nigeria basu da rowa, sunfi namu na nan,amma ni gaskiya ban yarda da hakanba, ni tawa Yar Nigeria ba abinda ta iya,se tsiwa"
Suna tsayawa a harabar gidan ta fice da gudu daga motar zuwa sashinta.
Tana zuwa kan gado ta fada tashiga kuka me tsuma zuciya, Dan inba Farhan din ba ba Wanda ya isa yay mata haka.
Farhan dama yasan zaa rina Dan haka be bi bayanta ba,ya tsaya anashi sashin.
Muje zuwa
Surbajo for life
11/22/21, 8:07 AM - MY MTN 2: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*page 40*
Farhan be bi takan Safna ba seda dare yayi ya nufi sashin nata,bayan yasha artabu da Shehnaz.
A falo ya sameta tayi zugum tana zaune,duk da tayi wanka tayi kwalliya hakan be boye damuwar da take tattare da ita ba.
Takawa yayi a hankali ya isa gareta,zamanshi gefenta ne yadawo da ita daga tunanin data shiga.
Da sauri ta sauka kasan kujerar ta durkusa sannan tace masa a sanyaye "barka da dare,ya ayki?"
Be amsa ba shuru yayi yana nazarin ta,na Dan lokaci sannan yace"tashi ki zauna"ya fadi cikin kulawa.
Mikewa tayi,a hankali, ta nufi cinyarshi ta zauna,ta kwantar da kanta a kirjinshi, daga ita har shi seda suka saki ajiyar zuciya.
Hannu yasa ya zagayeta,sannan ya fara magana,cikin sanyin murya, "me yafaru ne naga kinyi sanyi gaba daya?"
A hankali tace"wallahi Abban junior ni fa ba gajiya nayi da shayar dashi ba,don Allah kayi hakuri, ko so nawa kakeso in bashi nonon zan bashi"ta karasa maganar hawaye nabin idonta.
Dago fuskarta yayi yana kallonta sannan yace yana murmushi "ni ban raina kulawarki ga junior ba,kawai de naga de ya dace ne ya bani gurin nima in mori abinda na auro "ya kai maganar yana daga mata gira.
A shagwabe tace"ay da ka barshi Dan junior ba abinda ze tare ma, shifa nono yake sha,"
Gira ya daga mata sannan yace "to ni kuma in zan sha fa,shima yazo sha,wazaki ba kenan?"
Kunya ce ta rufe Safna, ta cusa kanta a kirjinshi, taki dagowa.
Wayarshi ce tai kara,hannu yasa ya daga,a hankali yace"doctor kira da dare,ko kin mance ni ango ne"
Dariya doctor tayi sannan tace"afuwan,dazu nadawo daga miracle garden akacemin kunzo,shine na kira in ji kunje gida lfy"
Murmushi yayi,yace "wallahi fa,haka ammi tace kun fita"
"Yallabai se kuma akayi wa junior yaye,"
"Eh,sabida uwarshi tafi sonshi akaina,shi yasa nakaishi can ko nima ta dubeni Da idon rahama"yakai maganar yana latsa. Cikin Safna ta Dan zabura kadan.
Waya sukayi ta tsawon mintuna biyar suka gaisa da Safna sannan ya kashe ya maida hankalin shi kanta.
"Oya fadamin yawan son da kikemin inji"
Shagwabe fuska tayi,alamun zatai kuka,sannan tace,"ni de ka kyaleni gaskiya"ta karasa maganar tana Dan bugun kirjinshi.
"Sabida me bazaki fadamin ba?"
Cikin shagwaba tace"ba Kaine ka dauke junior ba gashi duk kasa boobs dina suna min ciwo,duk sun cika Nide kadawomin da shi"
Shuru yayi yana kallonta bece komai ba, jijjigashi ta shiga yi,akan ya kula ta amma yaki.
Mikewa tayi daga cinyar tashi tayi wucewarta daki,sanye take da wani arnen mini skirt, sosai shigar tata ta daga hankalin shi.
Mikewa yayi yanufi nasa dakin yayi wanka,yasa kayan bacci sannan ya nufi dakinta.
Tun fitowarta wanka taji zazzabi yana Neman kamata,sakamakon nonon ta daya cicciko,doguwar rigar bacci kawai tasa, tashafa mai tasa humrarta shuuma,ta haye gado ta lullube da bargo.tana rawar sanyin.
A haka yashigo ya sameta,da sauri ya karasa kan gadon.yana kokarin bude bargon,rikewa tayi bakinta na rawa tace"sanyi nakeji Abban junior pls karka bude ni."
Tausayinta ne yakamashi,ko bata fadiba yasan nononta ne yajanyo jin sanyin.
Rigar jikinshi ya cire faffadan kirjinshi ya bayyana gashi kwance lub lub akai,bargon ya bude ya shiga,ya janyota jikinshi, duk da rawar sanyin da takeyi,amma seda tsigar jikinta ya tashi,runfa yay mata da kirjin nashi,sannan yasa hannu a hankali ya zame hannayen rigar jikinta, ya zame rigar yakai Dede cikinta ta rike murya a dusashe tace"kayi hakuri banida lafiya"
Asanyaye yace"body contact nakeso muyi zaki samu sauki,ba abinda zan miki Yar baby ta,"yakarasa maganar yana murmushi.
.sakin rigar tayi ya karasa cirewa.lumshe ido tayi sabida azababbiyar kunyar data dirar mata.
"Ina ne yake ciwon babyna?"ya tambaya sanda ya rungumota gaba daya jikinshi, a hankali tace"boobs dina ne ke damuna da nauyi"
A hankali ya Dora hannunsa akan boobs din nata,ya na Dan shafasu ta yadda bazataji zafiba.
Dan runtse ido take tana Dan cije lebe ,alamun suna mata ciwo sannu yake mata yana Dan hura mata iska a kunne.
Sannu a hankali yake bin komai, Dan kar taji zafi,bakinshi ya Dora akan nata,yashiga sarrafata,seda Safna ta kasa daga hannunta sabida duniyar da ya kaita,se Dan nishi take saki gamida kukan shagwaba.
Dagowa yayi ya kalleta yace"in fanshi junior yau?"
Ido ta ware tana kallonshi, harshen yakai yana wasa dashi akan Boob's din,Wanda kadan ya rage Safna ta shiga zunduma ihu sabida sakon nashi na isa inda yadace.
A hankali ta gyada masa kai alamun ta amince.
To nima Surbajo na yarje muku Ku karanta Ku karasa sauran azukatanku.
Muje zuwa
Surbajo for life.
11/23/21, 8:02 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*Inna Ibrahim kime,Allah ya tsareki acikin tsarewarsa,ya albarkaci zuriarki baki daya,Surbajo na sonki har abada insha Allahu*
*Page 41*
Duk wani salo dayasan zesa zafin jikin safna ya sauka shi Farhan ya mata,sede kamar yadda ya fadi mata ba abinda ze mata to hakance ta faru ba abinda yay matan.
Janyo ta jikinshi yayi ya rungume ta sosai kamar wani ze kwace masa,haka bacci ya daukeshi sabanin Safna wacce ita tuni ta mance da batun wai bata da lafiya,mijinta take bukata.
Har hawaye tayi Dan takaici,musamman in ta waiga taga shi bacci yake hankali kwance.
Haka ta karaci karamin haukanta itama tai baccin.
Kiran sallah ne ya farkar dashi,a hankali yazame jikinshi anata ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi, Dan shi yanayin daya shiga Daren jiyan yafi na Safna kawai de tausayintane yasa be kwanta da itan ba,amma balls din shi Kwana yayi suna masa ciwo.
Fitowa yayi daga toilet din,ya nufi dakin shi,ya shirya ya fita masallaci ,ana idarwa ya dawo.
Yadda ya barta ya dawo ya sameta,se baccinta take hankali kwance.
Gefen ta yaje ya yaye bargon daya rufeta dashi,surar jikinta yake bi da kallo,sosai shaawarta ke bijiro masa,musamman yanzu da take kwance a gabanshi ba kaya jikinta.
Safna ji tayi yanayinta ya sauya,hakanne yasa ta farka,a hankali ta bude idanunta,ta saukesu akan na Farhan dake tsaye akan ta yana mata murmushi.
Murmushi tayi itama,tasa hannu ta rufe idonta, alamun taji kunya, tsugunawa yayi yasa hannu ya bude fuskarta, yace cikin sassanyar murya "barka da asuba baby na,ya jikin naki hope kin samu sauki,?"
Shuru tayi taki yimasa magana,sema turo Dan bakinta gaba da tayi alamun tayi fushi.
"Tashi kiyi wankan tsarki kiyi sallah lokaci na kurewa"Farhan yafadi yana kokarin daga ta.
Kwace hannunta tayi tace ashagwabe"to ni me nayi dazanyi wankan tsarki,kawai alwala zanyi inyi sallah"
"Nufinki,Daren jiya,ko kadan ba abinda kika ji?"Farhan ya tambayeta cike da mamaki.
Turo baki gaba tayi tace "ni me zanji,ba abinda naji ni"
Batai auneba se ji tayi hannunsa,a haq dinta,kokarin zullewa take,ya ciro hannun nasa dauke da ruwan badakalar da aka sha jiyan,ya nuna mata.
Ture shi Safna tayi ta yunkura da gudu zata shige toilet.
Surar ta yayi cak zuwa toilet din se shushshura kafa take ita ya sauketa amma fafur yaki,
Seda ya danganata da toilet din sannan yasamu sukunin sauketa.
Da kan shi yay mata wanka,sannan ya barta tai na tsarkin da kanta ya fito ya wuce dakin shi.
Safna koda ta fito baya dakin amma koya ta tuno abinda yay mata yanzu ji take kamar kasa ta tsage ta shige ciki Dan kunya.da kyar tayi sallah, sannan ta gyara gadon ta bayan ta sauya zanin gadon.
Kwalliya tayi me kyau da daukar hankali, sannan tayi barin turare ajikinta,ta nufi dakin mijin Nata, cikin takun daukar hankali.
Tura kofar tayi a hankali, kwance yake kan gadon yana bacci cikin kwanciyar hankali,kan gadon ta nufa, ta kwanta a gefen shi,ta Dora kanta a kirjinshi, tana wasa da gashin kirjin nashi,a hankali ya bude idonsa, kamshinta kawai yaji yasan itace,hannu yasa ya rungumota,jikinshi, yace cikin muryar bacci "baby na,ya akayi iya rigima?"yana wasa da lallausan gashin kanta.
"So nake ka nunamin komai na gidan nan kitchen, store,da kuma part dinka,sabida in dinga girka abinci da kaina"tayi maganar a shagwabe.
Dago kanta yayi yana kallon fuskarta yace"masu miki girkin basu iya bane?"
"Aa sun iya Nide nafiso inyi da kaina ne"
"Look baby,duk abinda ze wahal da iyalina bana sonshi duba daya zakiwa gidan nan kisan cewa inason iyalina su huta,pls banason in sake jin wannan zancan girkin,"
Bude baki tayi zatayi magana ya hade bakin nashi da nata,yashiga tura mata sako me zafi,da kyar ya saketa tayi lamo a jikinshi tana maida numfashi.
Gyara mata kwanciyar yayi sannan yace"ace ayi mutum shi inde be nemi magana ba baya jin dadi to na ringa maganin bakin daga yanzu in naga ze dameni"
A shagwabe tace"kai Abban junior nifa kawai nade fiso inmaka girki da kaina ne shine yasa"
Bayanta yake shafawa,yace yana lumshe ido"muyi bacci yanzu,anjima in mun tashi naji uzurin naki"
Shuru tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi yaja musu bargo suka shiga baccinsu me dadi..
Muje zuwa
Surbajo for life.
11/24/21, 8:19 AM - Ummi Tandama😇: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*AURE DA HAIHUWA*
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*Zahra Surbajo*
*Asmau Shareef Abdullahi gambo yako,in tsaya fada miki ina sonki kema kinsan wannan hira ce,Dan uwa be taba kin Dan uwansa,ðŸ˜Allah yabar mu cikin son Annabi Muhammad SAW Da iyalan gidansa da sahabbansa baki daya*
*Page42*
Ba su farka ba se sha biyu saura, kusan atare suka farka,agogo Farhan ya kalla sannan ya kalleta, yace"baby kinsa na makara zuwa office yau"
Turo Dan bakinta gaba tayi sannan tace a shagwabe "gaskiya ba inda zakaje,ay amarci mukeyi,kuma ay ana ba ango Hutu."
Fuskarta ya tallabo,yace"to ni wanne amarcin nakesha,?"
"Irin Wanda kowa ke sha mana"ta bashi amsa.
"Karyane baby,ni ba amarcin da na sha,bayan amaryar tawa marowaciyace,kuma inaji ana fadin matan Nigeria basu da rowa, sunfi namu na nan,amma ni gaskiya ban yarda da hakanba, ni tawa Yar Nigeria ba abinda ta iya,se tsiwa"