Sashe 9
Abdurrahim Matukin Jirgin Ruwa Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abin mamaki washegari Abdurrahim har ya yi abin da zaiyi na karyawa (breakfast) amma Na'ima bata tashi ba, har ya gama danne-dannan wayarshi ya je ya watsa ruwa,sannan jin shirun yayi yawa ya je ya k'ara dubata, still bata tashi ba, tunani ya farayi anya ko lafiya dan yau satinta uku ke nan agidan amma bata tab'a kai haka tana barci ba.
Abdurrahim shiryawa yayi ya fita gidan dan zuwa ganin yadda alheri ta kwana ya duba hannun ta da Na'ima ta ji mata ciwo kafin tai mai k'orafi.
Na'ima kamar jira ta ke Abdurrahim ya fita yana fita ta tashi, kallan d'akin ta farayi tana tunanin ya akai ta dawo nan,"Kai sai dai in dawo da ni akai" Na'ima ta dad'e tana tunanin yadda akai ta dawo d'akin amma bata samo ba, daga k'arshe tai tunanin k'ila bacci ne ya kwasheta shikuma da yazo rufe gida yatadata ta shigo, kai amma wani irin nauyin barci garan haka, tom amma in haka ne yayi min hak'uri ne inda yakoran daga gidan, nan dai takasa gano amsar ya yi mata ha'kuri ko kuwa daga k'arshe ta tashi ta shiga toilet tai wanka ta cire rigar Abdurrahim dake jikinta ta mai da tata data wanke, tom nan fa yunwa tace itama gatanan zuwa.
falon Na'ima ta koma, tananan zaune yunwa nak'aracinta Abdurrahim ya dawo gidan, Na'ima tashi tayi daga kwancen da take da sauri ta ce "Ina kwana" Lafiya ya jikinnaki ?"Abdurrahim ya fad'i maganar yana kallanta da kulawa." Na ji sauk'i sai dai,,,,,,,, "shiru Na'ima tayi takasa k'arasawa.
Abdurrahim kallan Na'ima yayi jin tayi shiru,kamar yayi banza ya rabu da ita sai kuma yaji bazai iya ba dan ahalin yanzu yarinyar tausai take ba shi.Abdurrahim kallan Na'ima yayi ya ce "Sai dai me?"
Na'ima cikin jin nauyi ta ce "Dan Allah in karage abinci ina jin yunwa"Meyasa bik,,,,," banko k'ofar da alheri tayi ne yahana Abdurrahim k'arasa abin da yayi niyya kallan shi alheri tayi sannan tace"Abdurrahim kana ganin abin da yarinyar nan tayi min jiya amma bazakazo dubani ba ko?" Ke da Allah malama nazo dubaki kin tafi yawanki"
Shiru alheri tayi dan tabbas bad a gida take ba.Alheri kallan Na'ima tayi da ke tsaye da alamun magana suke da Abdurrahim ,alheri ta ce" Tom shikenan, amma jiya ai naji kace kakori yarinyar nan ya akai ta dawo?"Abdurrahim batare da ya kalli alheri ba ya ce" Sabo da bata da inda zata shiyasa ta dawo "
Shiru alheri tayi sannan zuwa can ta ce " Yanzu kana nufin ta dawo nan dazama kenan? " Abdurrahim da yagaji da tambayoyin alheri banza yayi da ita .
Alheri ko jin Abdurrahim yayi banza da ita ga kishin zaman shi da Na'ima da ke damunta sai cewa tayi"Shikenan ni ma yau-yau d'innan zan dawo nan gidan da zama, dan banyarda da zamanka da wannan yarinyar ba"Abdurrahim batare da yana mai ci gaba da danna wayar shi ya ce batare da ya kalli alheri ba" Amma dai kinsan ba ni da d'aki ko?"Sai muyi manage hakanan" cewar alheri. Abdurrahim shiru yayi yana tuna alherorin da alheri taimai ,hakan yasa yakasa hanata amma acikin zuciyar shi bayason zamanta gidan.
Alheri ko bata saurari amsar Abdurrahim ba ta ce " Bari inje in kwaso abubuwan amfanina" Abdurrahim ko kai kawai ya iya d'agama alheri.
Bayan fitar alheri ne Na'ima da ke nan tsaye har yanzu ta kalli Abdurraahim ta ce" Dan Allah in karage abinci ka taimakamin"dan zuwa lokacin Na'ima yunwa take ji sosai.
Abdurrahim d'aga kai yayi ya kalleta ya ce "banrageba,amma ki je kitchen akwai komai sai ki had'a ko tea ne ma " Ai ban iya kunna abun da kuke girkin bane" Muje in gwada "
Abdurrahim nuna ma Na'ima yayi yadda ake amfanin da duk kayan
Wutan sannan yace mata duk lokacin da take da buk'atar abinci ta dafa duk abinda zata iyaci. godiya sosai Na'ima tayi mai amma bai tankamata ba yawuce abinsa.
Kamar yadda alheri tace haka ko akayi dan duk wani Abu na amfaninta tadawo dashi gidan, d'akin dayazaman na Na'ima nan alheri takai kayanta ta jera, koda Na'ima taga haka gudun rigima kayan da Abdurrahim yabata Wanda alheri tasiyo kwaso kayan tayi daga d'akin duk da basu wani burgetaba dan duk k'ananun kaya ne sai dogayan ruguna guda uku sune ma masu dama-dama akayan,a falo Na'ima ta dawo da kayanta.
Shiko Abdurrahim tun da yafita sai dare ya dawo gidan, dan juwan alheri gidan sai yaji abun duk ba dad'i.
Ko da ya dawo a falon yaga Na'ima kwance, bece komai ba dan yasan alheri ce zatasata tadawo nan, ko inda alheri take be kallaba yawuce ciki abinsa, alheri tashi tayi tabi bayan shi har izuwa bedroom d'insa, kusa dashi ta zauna ta mai d'aura kanta akafad'ar shi ta ce"Abdurrahim kamar baka murna dawota kusa da kai ,Shine kazo koma ka kallan kai wucewarka ko? " Banlura da ke ba ne,amma meyasa kika kori yarinyar can ta koma falo bayan kuma ita kika iske awajan?"Alheri cikin jin haushin abin da Abdurrahim yace ta ce "Sabo da nafita iko da komai nagidan nan shiyasa , i swaer Abdurrahim indai kak'ara nunamin yarainyar nan kamar tafi matsayi awajanka ranar sai ta bar gidan nan ko kuma in b'atar da ita baki d'aya" Alheri na kawai nan ta tashi cijin jin zafi tabar wajan.
Washegari ranar ne yakasan ce Abdurrahim zai koma wajan aiki, yanagama shirinsa yafito zai fita kenan ya iske alheri itama ta shirya zata fita, tare suka fita, Na'ima najin duk wani motsun su tashi ne kawai da batayi ba tana jin fitar su ta ta shi ta gyara gidan duk wani abu mai k'ura saida ta goge shi sannan ta d'ora makanta abin kari.
Na'ima na nan zaune tana karyawa alheri ta shigo da kukan ta, ko inda Na'ima take bata kallaba tai gaba cikin mintina kad'an sai gata ta fito da jakar kayanta, kallanta Na'ima takeyi damamaki ba damar tambaya dan abun da take tunani Abdurrahim ne ya koreta agidan.
Kamar yadda Abdurrahim yasaba dawowa haka yadawo, zaune ya iske Na'ima a falon yana zama wayar shi nayin ringing, da mamaki ya bi number da kallo ganin number k'anin shi ,cikin mamaki ya d'aga kiran damamki ya d'auka dan sunfi magana ta WhatsApp basu cika waya ba.Abdurrahim,da mamaki ya ce jin abin da mai Kiran wayar yace ya ce" Inzo in bud'e maka gida kuma" cikin rud'ewa da mamaki yayi maganar, kallan Na'ima yayi itama shi take kallo yace mata" k'aninane yazo yanzu yazanyi idan ya ganki kuma inajin zai dad'e betafi ba dan yadad'e yana son zuwa"Wani kiran ne yak'ara shigowa wayarshi da sauri ya tashi yafita Na'ma ta bi shi da kallo.
"Kai broz ai na yi tunanin bazaka fito ba ne? " kai Abdurrahim ya d'an sosa alamun rashin gaskiya ya ce"Ina can inama k'anwarka fad'a batayi girki ba" k'anwata kuma?"
Cewar Hafiz da mamaki.Abdurrahim cikin tabbatarwa ya ce "K'nwarka kuwa, ai nayi aure bada sanin ku ba, tom dole ce tasa haka dai yarinyar marainiya ce"Hafiz da tsatsanin mamaki ya kuma cewa "Aure kuma broz? "Eh aure ka ga na huta da surutun su mommy ko, sannan kuma nayi surprise d'inku" Hakane" cewar Hafiz dan shi yayarda da maganar yayan nashi.
Itako Na'ima kafin su shigo tabar falon dan ta lura b'ako yayi kuma bayason yaganta shiyasa tayi shigewarta ciki bayan sun shigone Abdurrahim yace ma Hafiz yana zuwa , d'akin da Na'ima ta shiga ya shiga zaune ya isketa tayi ta gumi, kallanta Abdurrahim yayi nad'an lokaci haka nan sai yaji yanajin nauyin fad'amata abin da ya ko son fad'a,sannan dai ya daure ya ce" kee ya sunan ki? " Na'ima kallan Abdurrahim tayi sannan ta ce" Na'ima" Yauwa to nayi bak'o k'aninane yazo uwarmu d'aya ubanmu d'aya, tom akwai damuwa yaganmu tare kuma ke baki da inda zaki, ko kinada inda zaji?" kai Na'im ta girgiza mai alabun bata da shi.Abdurrahim yaci gaba da cewa " Tom nace mai ke matata ce, dan haka sai kirik'a behavioural kamar matata kingane ko...........
Ayi hak'uri da wrong typing 👏
🛥️ ABDURRAHIM 🛥️
MATUK'IN JIRGIN RUWA NE.
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S A SSOCIATION📚*
Na
Fadila sani Bakori
Page 18 & 19
Shiru Na'ima tayi tsabar al'ajabin maganar Abdurrahim,Abdurrahim kuma jin Na'ima tayi shiru ya kuma cewa "Wai bi ki ji ba ne? Nace kirik'a behavioural kamar matata idan ba haka ba da akwai damuwa idan Hafiz yaje gida ya sanar ina zaune da mace kin ga dole zasuyi wani zargin da bahaka ba ne ".Kai Na'ima ta d'agama Abdurrahim alamun ta gane.
Shiru Abdirrahim yayi sannan ya ce"Yauwa kin iya girki ko? Kinga munyi bak'o kuma yanada buk'atar abinci"Nan ma dai Na'ima kai ta d'aga ma Abdurrahim alamun Eh."Oh"Abdurrahim Yace ya ce " Kirik'a amsamin da bakinki mana" Tom"Na'im tace ahankali. "Yauwa tom yanzu bari in koma falon kar ya jini shiru"
'Hafiz mutanan England" cewar Abdurrahim da fitowar shi falon kenan.
Hafiza da fara'arshi ya ce dan shi mai fara'a ne"Broz Allah maganar auran nan taka ta d'aure min kai, dama zaka iyayin aure ba da saninsu mommy ba? "Kabari kawai Hafiz yarinyar auran tausayi nayi da ita bawai so ba ne, yanzu haka sonake Idan nagama shirina in kaita mahaifarsu"Hafiz da mamaki ya kalli Abdurrahim ya ce "Mahaifarsu kuma? Tom auran fa? " Tom Hafiz ina tsoran karsu mommy su k'i aminta da auran ,gara idan nai musu bayani suka aminta sai inje garinsu in kaita nan wajansu" Shiru Hafiz yayi yana kallan Abdurrahim bai ce komai ba,Abdurrahim kuma yaci gaba da cewa"Nasan kanada surutu saura inji maganar auran nan bakin mommy dan nafi so in sanar da ita da kaina, kaji dai abin da nacema ko? "Insha Allah broz bazataji ba,inda baka son ta sani abakina"
Nan dai kowa yayi shiru da tunanin da yake ,sai zuwa can Hafiz ya kalli Abdurrahim ya ce " Tom ita Auntyn ta wa bazata zo mu gaisaba ne? " Kai Abdurrahim ya sosa ya ce"Bari inje in fito da'ita"
Abdurrahim shiryawa yayi ya fita gidan dan zuwa ganin yadda alheri ta kwana ya duba hannun ta da Na'ima ta ji mata ciwo kafin tai mai k'orafi.
Na'ima kamar jira ta ke Abdurrahim ya fita yana fita ta tashi, kallan d'akin ta farayi tana tunanin ya akai ta dawo nan,"Kai sai dai in dawo da ni akai" Na'ima ta dad'e tana tunanin yadda akai ta dawo d'akin amma bata samo ba, daga k'arshe tai tunanin k'ila bacci ne ya kwasheta shikuma da yazo rufe gida yatadata ta shigo, kai amma wani irin nauyin barci garan haka, tom amma in haka ne yayi min hak'uri ne inda yakoran daga gidan, nan dai takasa gano amsar ya yi mata ha'kuri ko kuwa daga k'arshe ta tashi ta shiga toilet tai wanka ta cire rigar Abdurrahim dake jikinta ta mai da tata data wanke, tom nan fa yunwa tace itama gatanan zuwa.
falon Na'ima ta koma, tananan zaune yunwa nak'aracinta Abdurrahim ya dawo gidan, Na'ima tashi tayi daga kwancen da take da sauri ta ce "Ina kwana" Lafiya ya jikinnaki ?"Abdurrahim ya fad'i maganar yana kallanta da kulawa." Na ji sauk'i sai dai,,,,,,,, "shiru Na'ima tayi takasa k'arasawa.
Abdurrahim kallan Na'ima yayi jin tayi shiru,kamar yayi banza ya rabu da ita sai kuma yaji bazai iya ba dan ahalin yanzu yarinyar tausai take ba shi.Abdurrahim kallan Na'ima yayi ya ce "Sai dai me?"
Na'ima cikin jin nauyi ta ce "Dan Allah in karage abinci ina jin yunwa"Meyasa bik,,,,," banko k'ofar da alheri tayi ne yahana Abdurrahim k'arasa abin da yayi niyya kallan shi alheri tayi sannan tace"Abdurrahim kana ganin abin da yarinyar nan tayi min jiya amma bazakazo dubani ba ko?" Ke da Allah malama nazo dubaki kin tafi yawanki"
Shiru alheri tayi dan tabbas bad a gida take ba.Alheri kallan Na'ima tayi da ke tsaye da alamun magana suke da Abdurrahim ,alheri ta ce" Tom shikenan, amma jiya ai naji kace kakori yarinyar nan ya akai ta dawo?"Abdurrahim batare da ya kalli alheri ba ya ce" Sabo da bata da inda zata shiyasa ta dawo "
Shiru alheri tayi sannan zuwa can ta ce " Yanzu kana nufin ta dawo nan dazama kenan? " Abdurrahim da yagaji da tambayoyin alheri banza yayi da ita .
Alheri ko jin Abdurrahim yayi banza da ita ga kishin zaman shi da Na'ima da ke damunta sai cewa tayi"Shikenan ni ma yau-yau d'innan zan dawo nan gidan da zama, dan banyarda da zamanka da wannan yarinyar ba"Abdurrahim batare da yana mai ci gaba da danna wayar shi ya ce batare da ya kalli alheri ba" Amma dai kinsan ba ni da d'aki ko?"Sai muyi manage hakanan" cewar alheri. Abdurrahim shiru yayi yana tuna alherorin da alheri taimai ,hakan yasa yakasa hanata amma acikin zuciyar shi bayason zamanta gidan.
Alheri ko bata saurari amsar Abdurrahim ba ta ce " Bari inje in kwaso abubuwan amfanina" Abdurrahim ko kai kawai ya iya d'agama alheri.
Bayan fitar alheri ne Na'ima da ke nan tsaye har yanzu ta kalli Abdurraahim ta ce" Dan Allah in karage abinci ka taimakamin"dan zuwa lokacin Na'ima yunwa take ji sosai.
Abdurrahim d'aga kai yayi ya kalleta ya ce "banrageba,amma ki je kitchen akwai komai sai ki had'a ko tea ne ma " Ai ban iya kunna abun da kuke girkin bane" Muje in gwada "
Abdurrahim nuna ma Na'ima yayi yadda ake amfanin da duk kayan
Wutan sannan yace mata duk lokacin da take da buk'atar abinci ta dafa duk abinda zata iyaci. godiya sosai Na'ima tayi mai amma bai tankamata ba yawuce abinsa.
Kamar yadda alheri tace haka ko akayi dan duk wani Abu na amfaninta tadawo dashi gidan, d'akin dayazaman na Na'ima nan alheri takai kayanta ta jera, koda Na'ima taga haka gudun rigima kayan da Abdurrahim yabata Wanda alheri tasiyo kwaso kayan tayi daga d'akin duk da basu wani burgetaba dan duk k'ananun kaya ne sai dogayan ruguna guda uku sune ma masu dama-dama akayan,a falo Na'ima ta dawo da kayanta.
Shiko Abdurrahim tun da yafita sai dare ya dawo gidan, dan juwan alheri gidan sai yaji abun duk ba dad'i.
Ko da ya dawo a falon yaga Na'ima kwance, bece komai ba dan yasan alheri ce zatasata tadawo nan, ko inda alheri take be kallaba yawuce ciki abinsa, alheri tashi tayi tabi bayan shi har izuwa bedroom d'insa, kusa dashi ta zauna ta mai d'aura kanta akafad'ar shi ta ce"Abdurrahim kamar baka murna dawota kusa da kai ,Shine kazo koma ka kallan kai wucewarka ko? " Banlura da ke ba ne,amma meyasa kika kori yarinyar can ta koma falo bayan kuma ita kika iske awajan?"Alheri cikin jin haushin abin da Abdurrahim yace ta ce "Sabo da nafita iko da komai nagidan nan shiyasa , i swaer Abdurrahim indai kak'ara nunamin yarainyar nan kamar tafi matsayi awajanka ranar sai ta bar gidan nan ko kuma in b'atar da ita baki d'aya" Alheri na kawai nan ta tashi cijin jin zafi tabar wajan.
Washegari ranar ne yakasan ce Abdurrahim zai koma wajan aiki, yanagama shirinsa yafito zai fita kenan ya iske alheri itama ta shirya zata fita, tare suka fita, Na'ima najin duk wani motsun su tashi ne kawai da batayi ba tana jin fitar su ta ta shi ta gyara gidan duk wani abu mai k'ura saida ta goge shi sannan ta d'ora makanta abin kari.
Na'ima na nan zaune tana karyawa alheri ta shigo da kukan ta, ko inda Na'ima take bata kallaba tai gaba cikin mintina kad'an sai gata ta fito da jakar kayanta, kallanta Na'ima takeyi damamaki ba damar tambaya dan abun da take tunani Abdurrahim ne ya koreta agidan.
Kamar yadda Abdurrahim yasaba dawowa haka yadawo, zaune ya iske Na'ima a falon yana zama wayar shi nayin ringing, da mamaki ya bi number da kallo ganin number k'anin shi ,cikin mamaki ya d'aga kiran damamki ya d'auka dan sunfi magana ta WhatsApp basu cika waya ba.Abdurrahim,da mamaki ya ce jin abin da mai Kiran wayar yace ya ce" Inzo in bud'e maka gida kuma" cikin rud'ewa da mamaki yayi maganar, kallan Na'ima yayi itama shi take kallo yace mata" k'aninane yazo yanzu yazanyi idan ya ganki kuma inajin zai dad'e betafi ba dan yadad'e yana son zuwa"Wani kiran ne yak'ara shigowa wayarshi da sauri ya tashi yafita Na'ma ta bi shi da kallo.
"Kai broz ai na yi tunanin bazaka fito ba ne? " kai Abdurrahim ya d'an sosa alamun rashin gaskiya ya ce"Ina can inama k'anwarka fad'a batayi girki ba" k'anwata kuma?"
Cewar Hafiz da mamaki.Abdurrahim cikin tabbatarwa ya ce "K'nwarka kuwa, ai nayi aure bada sanin ku ba, tom dole ce tasa haka dai yarinyar marainiya ce"Hafiz da tsatsanin mamaki ya kuma cewa "Aure kuma broz? "Eh aure ka ga na huta da surutun su mommy ko, sannan kuma nayi surprise d'inku" Hakane" cewar Hafiz dan shi yayarda da maganar yayan nashi.
Itako Na'ima kafin su shigo tabar falon dan ta lura b'ako yayi kuma bayason yaganta shiyasa tayi shigewarta ciki bayan sun shigone Abdurrahim yace ma Hafiz yana zuwa , d'akin da Na'ima ta shiga ya shiga zaune ya isketa tayi ta gumi, kallanta Abdurrahim yayi nad'an lokaci haka nan sai yaji yanajin nauyin fad'amata abin da ya ko son fad'a,sannan dai ya daure ya ce" kee ya sunan ki? " Na'ima kallan Abdurrahim tayi sannan ta ce" Na'ima" Yauwa to nayi bak'o k'aninane yazo uwarmu d'aya ubanmu d'aya, tom akwai damuwa yaganmu tare kuma ke baki da inda zaki, ko kinada inda zaji?" kai Na'im ta girgiza mai alabun bata da shi.Abdurrahim yaci gaba da cewa " Tom nace mai ke matata ce, dan haka sai kirik'a behavioural kamar matata kingane ko...........
Ayi hak'uri da wrong typing 👏
🛥️ ABDURRAHIM 🛥️
MATUK'IN JIRGIN RUWA NE.
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S A SSOCIATION📚*
Na
Fadila sani Bakori
Page 18 & 19
Shiru Na'ima tayi tsabar al'ajabin maganar Abdurrahim,Abdurrahim kuma jin Na'ima tayi shiru ya kuma cewa "Wai bi ki ji ba ne? Nace kirik'a behavioural kamar matata idan ba haka ba da akwai damuwa idan Hafiz yaje gida ya sanar ina zaune da mace kin ga dole zasuyi wani zargin da bahaka ba ne ".Kai Na'ima ta d'agama Abdurrahim alamun ta gane.
Shiru Abdirrahim yayi sannan ya ce"Yauwa kin iya girki ko? Kinga munyi bak'o kuma yanada buk'atar abinci"Nan ma dai Na'ima kai ta d'aga ma Abdurrahim alamun Eh."Oh"Abdurrahim Yace ya ce " Kirik'a amsamin da bakinki mana" Tom"Na'im tace ahankali. "Yauwa tom yanzu bari in koma falon kar ya jini shiru"
'Hafiz mutanan England" cewar Abdurrahim da fitowar shi falon kenan.
Hafiza da fara'arshi ya ce dan shi mai fara'a ne"Broz Allah maganar auran nan taka ta d'aure min kai, dama zaka iyayin aure ba da saninsu mommy ba? "Kabari kawai Hafiz yarinyar auran tausayi nayi da ita bawai so ba ne, yanzu haka sonake Idan nagama shirina in kaita mahaifarsu"Hafiz da mamaki ya kalli Abdurrahim ya ce "Mahaifarsu kuma? Tom auran fa? " Tom Hafiz ina tsoran karsu mommy su k'i aminta da auran ,gara idan nai musu bayani suka aminta sai inje garinsu in kaita nan wajansu" Shiru Hafiz yayi yana kallan Abdurrahim bai ce komai ba,Abdurrahim kuma yaci gaba da cewa"Nasan kanada surutu saura inji maganar auran nan bakin mommy dan nafi so in sanar da ita da kaina, kaji dai abin da nacema ko? "Insha Allah broz bazataji ba,inda baka son ta sani abakina"
Nan dai kowa yayi shiru da tunanin da yake ,sai zuwa can Hafiz ya kalli Abdurrahim ya ce " Tom ita Auntyn ta wa bazata zo mu gaisaba ne? " Kai Abdurrahim ya sosa ya ce"Bari inje in fito da'ita"