Sashe 3
Abdurrahim Matukin Jirgin Ruwa Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na'ima ko kullum damuwarta k'ara k'aruwa take, gafargabar auran ta, tana cikin wannan tunanin ne, mai gadin gidan yazo yace meta tayi bak'i.
Na'ima Cikin fargabar kosu waye ke nai manta tafita. Koda ta hangi mamar ta cikin fad'uwar gaba ta k'arasa inda suke,dan daga ganin zuwan bana lafiya bane.
"Oyoyo mamana ,sannun ku da zuwa".Cewar Na'ima.Nan dai suka gama gaggaisawa,Sannan Mahaifiyar Na'ima ta kalli Na'ima ta ce"Na'ima sauri nake je ki d'auko kayanki mu tafi"Mama lafiya dai ko? "Mahaifiyar Na'ima kallan Na'ima tayi ta ce "Yi abinda nace sauri nake na baro k'annanki gida su kad'ai"Na'ima cikin rawar muraya ta ce " Tom mama amma hajiyar bata nan tafita sai dai in tadawo, kinga ni kadai ce a gidan ba zaiyuwu inbarmata gida ba ba kowa" Shiru Mahaifiyar Na'ima tayi ,sannan ta ce "Na'ima bazan iya jiran kiba, amma daga tadawo ki dawo gida yau yau d'in nan, dan jiya Iyayanki suka d'aura maki aure"
Na'ima bak'aramin jarimta tayi ba dan danne damuwarta dan kar mahaifiyarta tafahimci hakinda take, amma ainihin gaskiya ita kadai tasan halin da takeciki.Na'ima kallan Mahaifiyarta tayi ta ce
"Mama tom ya maganar da Baba yayi, kafin yabar duniya? "
"Na'ima ki yi abinda nace kinji, Iyayanki jiya bakalar cin mutuncin da basuyimin ba"Na'ima cikin damuwa ta ce
"Shikenan mama zan dawo yau d'in in tadawo, amma mama kina son auran ne yanzu?"
"Tom Na'ima ya zanyi?, amma maganar so ko bazan tab'a so auranki da gali ba"Shikenan mama sai nazo"
Na'ima koda tadawo gida , bak'in ciki yawa yayi mata, ga haushin abinda akai ma Mahaifiyarta ga takaicin auran da aka ce an d'aura mata da gali. Palon ta zauna tana ta kuka, har hajiya Rahina ta shi go amma bataji shigowar ta ba"
Hajiya Rahima kusada Na'ima ta zauna amma abin mamaki har yanzu Na'ima bata ji motsin hajiya a polon ba, kukan ta kawai takeyi a bunta.
"Ke! lafiyar ki? "Cewar hajiya Rahina.Sannan taci gaba da cewa
"Nalura da ke , tun da kika zo gidan nan baki da wani aiki sai tunani, tom idan bazaki iya aikin ba zan samu wata, inda abun naki k'arak'aruwa yake, yanzu abun ya zama sai kizo ki zauna ki tamin kuka, ina Tambayar ki kuma kin min shiru kin zuba min ido, tom wallahi bazan d'auka ba"
Na'ima shiru tayi tana sauraran hajiya, sannan ta ce"ki yi hak'uri dan Allah"
Zama hajiya Rahina tayi tana fuskantar Na'ima sannan ta ce"Me yasaki kuka yanzu nake son in sani? "
"Dama mama nace tazo yanzu tace wai duk abinda na keyi in dawo gida yau, tom ni kuma bana son komawa gidan"Saboda me?" Cewar hajiya Rahina. "Saboda 'yan'uwan babana sun min aure ni kuma bana son auran da su kai min,kuma Babana ma kafin ya mutu yace kar su auramin Yaya gali"
"meyasa bakya son galin? "
"Saboda babana yana gaf da mutuwa yace ko bayan ranshi be yarda ba in auri yaya gali"Na'ima hannun hajiya Rahina ta kama kamar za tai kuka ta ce "Hajiya dan girman Allah kitaimakan ki kaini, kasar nan danaji kina cewa za akawo miki kaya kuma zasu dad'e basu dawo ba, dan Allah hajiya hakane kawai zai sa in gujema auran Yaya gali da Babana ma baya so "Shiru Hajiya Rahina tayi ,sannan ta ce "Zan taimakeki amma sai naji cikakkyan tarihinki, naji dalilin dayasa mahaifinki be so ki auri d'an'uwanki?"
Shiru Na'ima tayi kamar mai tunani, sannan tafara magana kamar haka.
"Kakana Abdullahi yanada mata biyu Jamila da kuma Habi, Habi ita ce matar kakana ta fari dan haka ita ta haifama kakana manyan 'ya'ya, gwaggo Jimmai itace babbar yarinyar kakana sai baba Ya'u sai baba Kabiru sai autar su Binta. An haifi gwaggo binta ba dad'ewa kakana ya auro mahaifiyar babana wato kakata, kakata tun da ta haifi babana bata sake haihuwa ba, kuma ta haifi babana badadewa Allah yayi ma kakana Abdullahi rasuwa, babana yataso cikin maraicin uba dan duk wani abu da yayye sukema k'annan su tom su baba Ya'u basama babana, amma fa in dai akazo maganar aiki tom akokacin zasu ce ai shine K'arami, da kakata ta lura wahala zata kassara d'anta d'aya tilo sai ta kai shi sabon yalwa almajiranci. Bakalar fad'an da su baba Rabi'u basu yiba amma kakata ta share, bayan tafiyar babana almajiranci badad'ewa kakata ta kwanta k'aramar jinya, wadda tazama sana diyar ajalin ta, babana yayi nisa da karatu alhamdulillah, saidai kash suna cikin karatu Allah yayi ma malamin nasu mutuwa shima sakamakon k'aramar jinyar dayayi, tom daga nan ne fa Babana ya koma aikin gona ana biyan shi, ahaka ahaka Allah yabud'a mai har ya tsaya da k'afarsa, cikin k'ank'anin lokaci ya sai fili yafara gini, yana cikin gini Allah yahad'a shi da mamana,kasan cewar itama 'yar'uwar babana ce ma'ana marainiya ce babana bai wani sha wuya ba aka bashi auran mamana. Tun da su baba Ya'u sukazo bikin sukaga abinda babana yayi na kud'i tom daga nan fa duk wani Wanda da muwar kudi ta tashi mai sai ya d'aurata akan babana, in ta kai cemiki har sai da sukaga sun karya shi sannan Suka b'arshi.
Masha Allah Allah ya azurta mahaifina da haihuwa dan mu biyar ya Haifa, ni sai k'anwata Aisha, sai Aminu da umar sai auta auwal. In ta k'aice miki tunda gali d'an gidan gwaggo jimmai ya fara nuna yana sona babana yahanani zuwa hidimar wajan su, dalili ko duk yarinyar da gali ya d'auka ido akanta sai ya lala tata.
Yaje gidan yari (prison) yafi ak'irga amma abin sai abinda yayi gaba, dan yanzu ma har sata yake"Numfasawa Na'ima tayi sannan ta ce ci gaba da ce wa "Wannan shine dalilin da ni da babana bama son aurena da yaya gali"
Nan Na'ima taitaba hajiya labarinta har izuwa auran ta da aka d'aura da gali kamar yadda mahaifiyarta tasanar da ita.
Hajiya Rahina kallan Na'ima ta yi ta ce "Na'ima naji labarinki kuma koni ban goyi bayan ki zaman aure da mutum kamar gali ba, dan haka zan kira gwaggonki in shaida mata in har ta yadda tom ba shakka dake za a, sai dai fa a jirgin ruwa zakuyi tafiyar,kuma tafiya ce ta wata shida kin yadda?"Eh Mommy na yadda "
Waya hajiya Rahila ta d'auka ta kira k'awarta hajiya suwaiba akan dan Allah ta turo mata da gwaggo mai ai kinta.
Driver hajiya suwaiba tasa ya kawo gwaggo har gidan hajiya Rahila.
Bayan sun gaisane. Hajiya Rahila ta kalli gwaggo ta ce" Gwaggo nasan zakiyi mama kin kiran ki da nayi, tom Na'ima ce tarok'eni wata alfarma atafi da ita Landon kinsan acan ake kawomin kaya"Nan dai hajiya tafad'ama gwaggo duk yadda su kai da Na'ima,ta d'aura da cewa"Gwaggo kin san HALIBIZ SHOPPING MELL tawace tom dama in dai shekara tazo tsakiya muna ai kawa akawomana kaya, kin san tafiyar ta jirgin ruwa ce, tom suna yin wata shida ahanya,tom kin aminta atafi da Na'ima ko ko?, amma fa ni badani za ai tafiyar ba.........
🛥️ ABDURRAHIM🛥️
MATUK'IN JIRGIN RUWA NE.(RENEW)
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S A SSOCIATION📚*
Na
Fadila Sani Bakori
Page 6 & 7
Hajiya Rahila kallan gwaggo tayi jin tayi shiru ta ce" Gwaggo bakice komai ba, kin yarda in tura Na'ima London d'akko kayan sabuwar shekara da zamuyi ? "Numfasawa gwaggo ta yi ta ce,
"Tom Hajiya bawai nayi shiru bane a'a wallahi kin san Na'ima ba yarinyata bace shine nake gani kibani nan da zuwa gobe inje in tambayi mahaifiyar Na'ima inta yarda tom."
Kafin Hajiya Rahila tai wata magana, Na'ima ta yi wuf ta ce.
"Ahalin yanzu mamana tana cikin k'uncin rayuwa, yayyan babana sun tasata gaba akan auran nan, tun da gwaggo kikaga mama tace sai dai in dawo gida akai ni d'akin yaya gali, tom wallahi bak'aramin furgita ta sukayi ba".
Na'ima kamar za tai kuka ta maida kallanta ga Hajiya Rahina ta ce,
"Hajiya kima girman Allah ki amshi tayin tafiyar nan tawa ko dan in cika burin mahaifina na rashin auran nan da har ya komama ga Allah baya son shi. "
Hajiya Rahina gwaggo ta kallah ta ce,
"Tom gwaggo kin ji abinda Na'ima tace,kin aminta ayi tafiyar nan da ita?"Tom, ni bawai nak'i tafiyar Na'ima bane, a'a wallahi kawai dai kin san yanzu muna wata irin rayuwa ne, sai ka yi Abu da niyar taimako nan gaba yazamarma matsala"
Kai hajiya Rahina ta jinjina ta ce"Hakane gaskiya,dannima bazan d'auki Na'ima ba bada amincewar kowa ba in kaita wannan kasa mai nisa kuma tafiya ce bata yau ko goba ba."
Gwaggo kallan Na'ima ta yi da ke Shirin fasa kuka ta ce,
"Badamuwa Hajiya amanar Na'ima ahannu na take dama, dan haka na amince Allah yasa jin shirun da zasuyi ya zamo silar rigujewar auran"
"Ameen ya Allah"cewar Hajiya Rahina,sannan ta kalli Na'ima ta ce,
"Ki je gida ki shirya dan goba ne tafiyar"Kai Na'ima ta girgiza ta ce "A'a babuwani shiri da zanyima"
Duk wani shiri da Na'ima za tayi tayi shi, fatan ganin gobe kawai take.
Washe gari Na'ima zau ne a gaban Hajiya Rahila tagama duk wani shiri da za tayi.
Hajiya Rahila kallan Na'ima ta yi ta ce,
"Tom Na'ima Allah yakiyaye hanya Allah ya sauke ku lafaya, yanzu ga driver nan zai kai ki airport kaya ko mai da komai anriga angama shiryawa daga kun je sai tafowa, amma fa zaki sha sanyi yarinya, zakiyi kalar tafiyar da nake sha'awa Amma ni tsoro yahananiyi danni tsoran jirgin ruwa na ke"
Murmushi Na'ima ta yi ta ce "Shekara d'aya da wata hud'u zamuyi ko hajiya?"
Dariya sosai hajiya Rahila tayi, sannan ta ce "Yanzu ai a jirgin sama zaku, wajan dawowa ne dai zaku dawo a jirgin ruwa saboda kaya".
Driver Hajiya Rahila ya kai Na'ima airport,suna isa ko babu da d'ewa jirginsu ya tashi.
"Ikon Allah sai kallo wai yau ni ce a London"Na'ima al'ajabi duk ya isheta lokacinda ta take kwance kan kadon hotel d'in da zata kwana .
Kwance take akan tafkekean gadon hotel d'in da Jamilu abokin tafiyar ta ya kamamusu.
Juyi kawai take sanyin k'asar da tunanin halin da Mahaifiyarta ta ke ciki yahanata bacci.
Washe gari koda Na'ima ta tashi kasa wanka tayi tsabar sanyin da take ji, Jamilu da kan shi ya kawo mata tea da wani farfesun nama.
Na'ima Cikin fargabar kosu waye ke nai manta tafita. Koda ta hangi mamar ta cikin fad'uwar gaba ta k'arasa inda suke,dan daga ganin zuwan bana lafiya bane.
"Oyoyo mamana ,sannun ku da zuwa".Cewar Na'ima.Nan dai suka gama gaggaisawa,Sannan Mahaifiyar Na'ima ta kalli Na'ima ta ce"Na'ima sauri nake je ki d'auko kayanki mu tafi"Mama lafiya dai ko? "Mahaifiyar Na'ima kallan Na'ima tayi ta ce "Yi abinda nace sauri nake na baro k'annanki gida su kad'ai"Na'ima cikin rawar muraya ta ce " Tom mama amma hajiyar bata nan tafita sai dai in tadawo, kinga ni kadai ce a gidan ba zaiyuwu inbarmata gida ba ba kowa" Shiru Mahaifiyar Na'ima tayi ,sannan ta ce "Na'ima bazan iya jiran kiba, amma daga tadawo ki dawo gida yau yau d'in nan, dan jiya Iyayanki suka d'aura maki aure"
Na'ima bak'aramin jarimta tayi ba dan danne damuwarta dan kar mahaifiyarta tafahimci hakinda take, amma ainihin gaskiya ita kadai tasan halin da takeciki.Na'ima kallan Mahaifiyarta tayi ta ce
"Mama tom ya maganar da Baba yayi, kafin yabar duniya? "
"Na'ima ki yi abinda nace kinji, Iyayanki jiya bakalar cin mutuncin da basuyimin ba"Na'ima cikin damuwa ta ce
"Shikenan mama zan dawo yau d'in in tadawo, amma mama kina son auran ne yanzu?"
"Tom Na'ima ya zanyi?, amma maganar so ko bazan tab'a so auranki da gali ba"Shikenan mama sai nazo"
Na'ima koda tadawo gida , bak'in ciki yawa yayi mata, ga haushin abinda akai ma Mahaifiyarta ga takaicin auran da aka ce an d'aura mata da gali. Palon ta zauna tana ta kuka, har hajiya Rahina ta shi go amma bataji shigowar ta ba"
Hajiya Rahima kusada Na'ima ta zauna amma abin mamaki har yanzu Na'ima bata ji motsin hajiya a polon ba, kukan ta kawai takeyi a bunta.
"Ke! lafiyar ki? "Cewar hajiya Rahina.Sannan taci gaba da cewa
"Nalura da ke , tun da kika zo gidan nan baki da wani aiki sai tunani, tom idan bazaki iya aikin ba zan samu wata, inda abun naki k'arak'aruwa yake, yanzu abun ya zama sai kizo ki zauna ki tamin kuka, ina Tambayar ki kuma kin min shiru kin zuba min ido, tom wallahi bazan d'auka ba"
Na'ima shiru tayi tana sauraran hajiya, sannan ta ce"ki yi hak'uri dan Allah"
Zama hajiya Rahina tayi tana fuskantar Na'ima sannan ta ce"Me yasaki kuka yanzu nake son in sani? "
"Dama mama nace tazo yanzu tace wai duk abinda na keyi in dawo gida yau, tom ni kuma bana son komawa gidan"Saboda me?" Cewar hajiya Rahina. "Saboda 'yan'uwan babana sun min aure ni kuma bana son auran da su kai min,kuma Babana ma kafin ya mutu yace kar su auramin Yaya gali"
"meyasa bakya son galin? "
"Saboda babana yana gaf da mutuwa yace ko bayan ranshi be yarda ba in auri yaya gali"Na'ima hannun hajiya Rahina ta kama kamar za tai kuka ta ce "Hajiya dan girman Allah kitaimakan ki kaini, kasar nan danaji kina cewa za akawo miki kaya kuma zasu dad'e basu dawo ba, dan Allah hajiya hakane kawai zai sa in gujema auran Yaya gali da Babana ma baya so "Shiru Hajiya Rahina tayi ,sannan ta ce "Zan taimakeki amma sai naji cikakkyan tarihinki, naji dalilin dayasa mahaifinki be so ki auri d'an'uwanki?"
Shiru Na'ima tayi kamar mai tunani, sannan tafara magana kamar haka.
"Kakana Abdullahi yanada mata biyu Jamila da kuma Habi, Habi ita ce matar kakana ta fari dan haka ita ta haifama kakana manyan 'ya'ya, gwaggo Jimmai itace babbar yarinyar kakana sai baba Ya'u sai baba Kabiru sai autar su Binta. An haifi gwaggo binta ba dad'ewa kakana ya auro mahaifiyar babana wato kakata, kakata tun da ta haifi babana bata sake haihuwa ba, kuma ta haifi babana badadewa Allah yayi ma kakana Abdullahi rasuwa, babana yataso cikin maraicin uba dan duk wani abu da yayye sukema k'annan su tom su baba Ya'u basama babana, amma fa in dai akazo maganar aiki tom akokacin zasu ce ai shine K'arami, da kakata ta lura wahala zata kassara d'anta d'aya tilo sai ta kai shi sabon yalwa almajiranci. Bakalar fad'an da su baba Rabi'u basu yiba amma kakata ta share, bayan tafiyar babana almajiranci badad'ewa kakata ta kwanta k'aramar jinya, wadda tazama sana diyar ajalin ta, babana yayi nisa da karatu alhamdulillah, saidai kash suna cikin karatu Allah yayi ma malamin nasu mutuwa shima sakamakon k'aramar jinyar dayayi, tom daga nan ne fa Babana ya koma aikin gona ana biyan shi, ahaka ahaka Allah yabud'a mai har ya tsaya da k'afarsa, cikin k'ank'anin lokaci ya sai fili yafara gini, yana cikin gini Allah yahad'a shi da mamana,kasan cewar itama 'yar'uwar babana ce ma'ana marainiya ce babana bai wani sha wuya ba aka bashi auran mamana. Tun da su baba Ya'u sukazo bikin sukaga abinda babana yayi na kud'i tom daga nan fa duk wani Wanda da muwar kudi ta tashi mai sai ya d'aurata akan babana, in ta kai cemiki har sai da sukaga sun karya shi sannan Suka b'arshi.
Masha Allah Allah ya azurta mahaifina da haihuwa dan mu biyar ya Haifa, ni sai k'anwata Aisha, sai Aminu da umar sai auta auwal. In ta k'aice miki tunda gali d'an gidan gwaggo jimmai ya fara nuna yana sona babana yahanani zuwa hidimar wajan su, dalili ko duk yarinyar da gali ya d'auka ido akanta sai ya lala tata.
Yaje gidan yari (prison) yafi ak'irga amma abin sai abinda yayi gaba, dan yanzu ma har sata yake"Numfasawa Na'ima tayi sannan ta ce ci gaba da ce wa "Wannan shine dalilin da ni da babana bama son aurena da yaya gali"
Nan Na'ima taitaba hajiya labarinta har izuwa auran ta da aka d'aura da gali kamar yadda mahaifiyarta tasanar da ita.
Hajiya Rahina kallan Na'ima ta yi ta ce "Na'ima naji labarinki kuma koni ban goyi bayan ki zaman aure da mutum kamar gali ba, dan haka zan kira gwaggonki in shaida mata in har ta yadda tom ba shakka dake za a, sai dai fa a jirgin ruwa zakuyi tafiyar,kuma tafiya ce ta wata shida kin yadda?"Eh Mommy na yadda "
Waya hajiya Rahila ta d'auka ta kira k'awarta hajiya suwaiba akan dan Allah ta turo mata da gwaggo mai ai kinta.
Driver hajiya suwaiba tasa ya kawo gwaggo har gidan hajiya Rahila.
Bayan sun gaisane. Hajiya Rahila ta kalli gwaggo ta ce" Gwaggo nasan zakiyi mama kin kiran ki da nayi, tom Na'ima ce tarok'eni wata alfarma atafi da ita Landon kinsan acan ake kawomin kaya"Nan dai hajiya tafad'ama gwaggo duk yadda su kai da Na'ima,ta d'aura da cewa"Gwaggo kin san HALIBIZ SHOPPING MELL tawace tom dama in dai shekara tazo tsakiya muna ai kawa akawomana kaya, kin san tafiyar ta jirgin ruwa ce, tom suna yin wata shida ahanya,tom kin aminta atafi da Na'ima ko ko?, amma fa ni badani za ai tafiyar ba.........
🛥️ ABDURRAHIM🛥️
MATUK'IN JIRGIN RUWA NE.(RENEW)
🔔📚
*JARUMAI WRITER'S A SSOCIATION📚*
Na
Fadila Sani Bakori
Page 6 & 7
Hajiya Rahila kallan gwaggo tayi jin tayi shiru ta ce" Gwaggo bakice komai ba, kin yarda in tura Na'ima London d'akko kayan sabuwar shekara da zamuyi ? "Numfasawa gwaggo ta yi ta ce,
"Tom Hajiya bawai nayi shiru bane a'a wallahi kin san Na'ima ba yarinyata bace shine nake gani kibani nan da zuwa gobe inje in tambayi mahaifiyar Na'ima inta yarda tom."
Kafin Hajiya Rahila tai wata magana, Na'ima ta yi wuf ta ce.
"Ahalin yanzu mamana tana cikin k'uncin rayuwa, yayyan babana sun tasata gaba akan auran nan, tun da gwaggo kikaga mama tace sai dai in dawo gida akai ni d'akin yaya gali, tom wallahi bak'aramin furgita ta sukayi ba".
Na'ima kamar za tai kuka ta maida kallanta ga Hajiya Rahina ta ce,
"Hajiya kima girman Allah ki amshi tayin tafiyar nan tawa ko dan in cika burin mahaifina na rashin auran nan da har ya komama ga Allah baya son shi. "
Hajiya Rahina gwaggo ta kallah ta ce,
"Tom gwaggo kin ji abinda Na'ima tace,kin aminta ayi tafiyar nan da ita?"Tom, ni bawai nak'i tafiyar Na'ima bane, a'a wallahi kawai dai kin san yanzu muna wata irin rayuwa ne, sai ka yi Abu da niyar taimako nan gaba yazamarma matsala"
Kai hajiya Rahina ta jinjina ta ce"Hakane gaskiya,dannima bazan d'auki Na'ima ba bada amincewar kowa ba in kaita wannan kasa mai nisa kuma tafiya ce bata yau ko goba ba."
Gwaggo kallan Na'ima ta yi da ke Shirin fasa kuka ta ce,
"Badamuwa Hajiya amanar Na'ima ahannu na take dama, dan haka na amince Allah yasa jin shirun da zasuyi ya zamo silar rigujewar auran"
"Ameen ya Allah"cewar Hajiya Rahina,sannan ta kalli Na'ima ta ce,
"Ki je gida ki shirya dan goba ne tafiyar"Kai Na'ima ta girgiza ta ce "A'a babuwani shiri da zanyima"
Duk wani shiri da Na'ima za tayi tayi shi, fatan ganin gobe kawai take.
Washe gari Na'ima zau ne a gaban Hajiya Rahila tagama duk wani shiri da za tayi.
Hajiya Rahila kallan Na'ima ta yi ta ce,
"Tom Na'ima Allah yakiyaye hanya Allah ya sauke ku lafaya, yanzu ga driver nan zai kai ki airport kaya ko mai da komai anriga angama shiryawa daga kun je sai tafowa, amma fa zaki sha sanyi yarinya, zakiyi kalar tafiyar da nake sha'awa Amma ni tsoro yahananiyi danni tsoran jirgin ruwa na ke"
Murmushi Na'ima ta yi ta ce "Shekara d'aya da wata hud'u zamuyi ko hajiya?"
Dariya sosai hajiya Rahila tayi, sannan ta ce "Yanzu ai a jirgin sama zaku, wajan dawowa ne dai zaku dawo a jirgin ruwa saboda kaya".
Driver Hajiya Rahila ya kai Na'ima airport,suna isa ko babu da d'ewa jirginsu ya tashi.
"Ikon Allah sai kallo wai yau ni ce a London"Na'ima al'ajabi duk ya isheta lokacinda ta take kwance kan kadon hotel d'in da zata kwana .
Kwance take akan tafkekean gadon hotel d'in da Jamilu abokin tafiyar ta ya kamamusu.
Juyi kawai take sanyin k'asar da tunanin halin da Mahaifiyarta ta ke ciki yahanata bacci.
Washe gari koda Na'ima ta tashi kasa wanka tayi tsabar sanyin da take ji, Jamilu da kan shi ya kawo mata tea da wani farfesun nama.