Sashe 13
Abdurrahim Matukin Jirgin Ruwa Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wasu irin hawaye ke zuba a fuskar Na'ima masu zafi gaba d'aya gani takema rayuwarta bata da amfani, take tunanin auran da aka d'aura mata ya fad'o mata arai ,yanzu mai zata cema gali, kai cona danakasa yin hak'uri da abin da 'yan'uwan mahaifina suka zab'amin, mahaifiyata ta hak'ura mai yasa ni ban yadda da auran gali kaddarata bace ,ashe wanna munannan k'addararce tasa nakasa hak'ura na ta kura hajiya sai anyi fatiyar nan dani. Na'ima tuntana kuka ahankali hatta dawoyi da k'arfinta, Abdurrahim ko yana jinta amma yagaza cemata komai duk da maganganun da tayi acikin zuciya tayisu bajinta yayi ba.
Abdurrahim yakasa cema Na'ima komai girgiza mata kai kawai yakeyi alamun tayi shiru, amma kamar yana k'ara zigata Abdurrahim bayan Na'ima ya dawo yana bubbugawa kad'an-kad'an,dole tasa Na'ima tayi shiru bawai dan tayi niyar shirun ba.Gashi tayi tayi Abdurrahim ya barta ta sauka akan gadon yak'i haka ta hak'ura dole ta kwanta ba dan ta soba ahaka har bacci b'arawo ya d'auketa.
Washegari Abdurrahim har ya ta shi Na'ima bata ta shi ba, lallab'awa yayi yasakko daga kan gadon gudun kar ta tashi, wanka yayi agugguje dan so yake ya gudu kafin Na'ima ta tashi,dan nauyin had'a ido yakeyi da ita.
Abdurrahim yafita da jimawa sannan Na'ima ta ta shi, koda ta tashi Na'ima ta tuno abin da ya faro da ita kuka ta fasa ta koma takwanta tsabar bak'in cikin halinda taga kanta ciki, tayi kuka kamar ba gobe har tagaji ta lalla shi kanta tayi shiru ta lallab'a ta ta shi taje tatsarkake jikinta.
Gaba d'aya bata jin dad'in jikinta gawani irin tsanar zaman gidan da take ji.
Abdurrahim kamar yadda yasaba dawowa haka yadawo, kwance ya isketa a falon kanta na kallan sama iya tausai Na'ima taba Abdurrahim, k'arasawa yayi inda take kwance, Na'ima naganin shi tayi saurin d'auke kanta cikin fad'uwar gaba, kallanta Abdurrahim yayi yace"Tabbas ni mai lefine wajan ki, dan girman Allah kiyi hak'uri ni kaina bantab'a aikata zina ba wallahi sai akanki" Na'ima cikin kuka ta ce "insha Allah sai Allah ya sakamin ,haihuwar fari da za kai insha Allahhu mace zaka haifa kuma insha Allah sai Allah yasa ammata fiye da abin da kai min "Na'ima na kaiwa nan ta tashi tabar mai gun ta shiga d'akin da yake ama zaunin na ta.
Fita Abdurrahim yayi dan siyo ma Na'ima wani abun ko allah zaisa tayi hak'uri ta yafemai ,dan ya girgiza da addu'ar da tai mai.Tsabar saurin Abdurrahim yake ne yasa yamanta bai rufe gidan ba ita kuma Na'ima jin fitar shi datayi yasa ta dowa falon amma da mamaki sai taga k'ofar falon abud'e bai rufe ba. alhamdullilah tace dan tun d'azu taso barin gidan taji k'ofar a rufe.
Na'ima da hanzarinta ta tashi ko kayanta bata tsaya d'auka ba ta fita daga gidan da saurinta ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,
🛥️ABDURRAHIM🛥️
MATUK'IN JIRGIN RUW NE.
📚📚🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚📚🖊
Na
Fadila Sani Bakori
Page 24 & 25
Cikin sauri Na'ima ta bud'e d'an ma daidai cin get d'in ta fita. Sauri kawai ta ke yi ko gabanta ba ta gani sosai so ta ke kawai taga tafita daga Unguwar gabad'aya.
Abdurrahim na cikin wata plaza yana siyayya ya hango Na'ima sai sauri ta ke, banza yayi da ita saida ya gama abin da yake yi amma duk yana han gyanta daga inda yake.Bayan Abdurrahim ya gama biyan kud'in siyayyar da yayi ne ya kin kimi kayan da ya siya yasa su a mota.
Abdurrahim bin Na'ima ya rik'ayi abaya -abaya, ita ko Na'ima zuwa yanzu ta fara gajiya dan gabad'aya ba ta jin k'arfin jikinta ga yunwa inda bata ci komai ba, tafiya Na'ima ta ke tana haki dan wani irin amai take jin yana zuwa mata tsabar yunwar da take ji kuma tsabar naci ta dage sai tafiya take yi wadda bata san inda zata ba, duk inda yayi mata nan take bi.
Abdurrahim ko parking d'in motar shi yayi yana han gyanta daga inda yake inda tafiyar kad'an-kad'an take yi, wani bak'in kare Na'ima ta hango ai tun kafin ta gama tantance babbane ko k'arami ta juya da gudunta ta koma baya. Abdurrahim ko duk yana zaune a cikin mota yana han gyanta, shi ko karan bin ta shi ma yayi da na shi gudin,ihu Na'im ke yi tun k'arfinta da sauri Abdurrahim ya bud'e mata murfin matar ta shiga, dan ita bata san koma waye ba tana ganin ceto kawai ta afka.
Ayyah Na'ima inda ki ka fito ki ka koma😅.
Ciki gigin tsoran da Na'ima ta ke tace" dan Allah ka taimaka min wallahi ban san ina zani ba" tom badamuwa"Abdurrahim yace cikin k'asa da murya gudin kar ta gane shi, aiko da ya ke Na'ima ba cikin isassar natsuwarta take ba ba ta ga ne Abdurrahim d'in ba har sai da suka shiga gidan ya bud'e mata murfin motar ya ce "fi to"Sannan jin muryar shi da Na'ima tayi yasa tayi saurin d'aga kai ta kallai tace"kai ne dama ? Tom Wallahi bazan fi to daga Motar nan ba ai na riga na gama zaman gidanka inda kai baka da amana ba zan tab'a komawa ba har abada".
Abdurrahim zamanshi yayi a Motar, ya da d'e yana kallan Na'ima ita kuma sai kau da kai take alamun bata son kallan da yake mata, cikin natsuwa Abdurrahim yafara magana kamar haka "Na ji ba za ki koma gidana ba yanzu ina zaki tom? "Ba bu ruwanka da inda zani" Cewar Na'ima.
Shiru Abdurrahim yayi sannan zuwa can ya ce" Shikenan za ki iya tafiya, sai dai ki sa ni nan ba Nigeria ba ce abin da ya fi abin da naimiki zai iya faruwa da ke, sannan za ki iya had'uwa da masu yan kar kai dan mu nan da ki ke gani akwai restaurant d'in farfesun naman mutane amma in kin ga za ki tafi tom badamuwa za ki iya tafiya"Shiru Na'ima tayi tana tunani sannan zuwa can tace"dan Allah ana yanka mutane da gaske anan? Ka fad'a min gaskiya"Kin ga ne je ki kawai, ni da ma taimakonki naso yi dan kar nukan garin nan da ki ke gani zasu iya cin ye ki ma kafin ki had'u da masu yanka muta nan"Abdurrahim na kai wa nan ya bud'e murfin mutar zai fita, da sauri Na'ima ta kamo hannun shi tace" dan Allah tom zan koma gidan naka wallahi ina tsoran kar nukan garin nan da masu yanka mutane dan Allah zan bika amma dan Allah ba za ka sake cin amanata ba?" Kai Abdurrahim ya d'aga ma Na'ima alamun Eh, "yauwa tom na gode,nama kusa yafema k'ila" Cewar Na'ima. "Tom na gode"
Ta re suka shiga falon gidan, kayan da Abdurrahim ya siya ma Na'ima ne ya d'akko ya aje mata a gabanta ya ce"Ga kaya nan na siyo mi ki ki ta sawa abin ki" Na'ima kallan kayan ta yi tace"Ni dai ba kaya nake so ba So nake ka taimaka ka mai da ni garinmu dan Allah"Na'ima ta ida maganar tana zubar da hawaye.
Shiru Abdurrahim ya yi na d'an lokaci sannan ya ce"Ki bari k'arshen watan nan ne zan je gida ba kin ce Kaduna ki ke ba? " Kai Na'ima ta d'aga ma Abdurrahim alamun Eh.Abdurrahim yaci gaba da cewa" tom ki bari sai mu wuce tare" A'a ni dai ina so in fara wuce wa" Cewar Na'ima, "Shikenan sai kin dawo in ki na da kud'in Jirgi" Abdurrahim na kaiwa nan ya tashi yayi shigewar shi ciki ya barta.
Na'ima ma tashi tayi ta shiga kitchen ta sa mar ma kanta abin da zata ci.
Yau Sati hud'u ke nan da faruwar abin da yafaru tsakanin Abdurrahim da Na'ima.Alhamdulillah ko hannun Na'ima Abdurrahim bai sake ta b'awa ba, sai dai zaman nasu ya canza salo, dan yanzu sukan sauna suyi hira bakamar da ba, hakan ya d'an rage ma Na'ima abin da ke damunta dan wani lotun in ta gaji da zaman gidan har addu'a take Abdurrahim ya shigo tasamu abokin hira.
Yanzu haka zaune suke suna hira duk da yawancin hirar Na'ima ke yin ta.
Na'ima kallan Abdurrahim ta yi tace"yauwa dan Allah me ya sa ka kori alheri a gidan nan? "Kallanta Abdurrahim ya yi ya ce"Na koreta kuma?". "Tom banaga ta zo tana kuka ba ta kwashe kayanta"Oh! Babanta ne yarasu" Ayyah shi yasa ta ta tafi..." Bugun k'ofar gidan da suka ji ana yi ne yasa su kai shiru ,Abdurrahim yana mamaki dan ba wanda su ka zai zo wajan shi, tashi yiyi ya je ya bud'e k'ofar cikin mamaki ya ke kallanta dan shi ya ma manta da ita, kallan shi alheri tayi tace" dama irin damuwar da ka ke cewa kayi dani kenan ko? Daddyna ya mutu amma so d'aya ka kira kai min ta'aziya me ya sa?"
Abdurrahim hannun alheri ya rik'o ya ce"Yi hakuri zo mu je ciki in fad'a mi ki dalilin rashin kiranki da banyi ba" Hannunta Abdurrahim ya kamo har Falon, haka nan Na'ima sai ta ji ba ta ji da d'in hannun alheri da Abdurrahim ya rik'e ba.
Alheri ko zama tayi tana wani cicin magani ganin Na'ima da tayi dan ta d'auka tsawan wannan lokacin ta wuce.
Abdurrahim ko kallan alheri yayi ya ce "kin gane ko abin da yasa ban kiraki ba na yarda Wayana ne tom shi ne fa narasa number ki"Shikenan ba damuwa"Cewar alheri.Alheri nuna Na'ima tayi tace" Abdurrahim wannan yarinyar tana nan kenan?"Kai Abdurrahim ya jinjina ma ta.Alheri ta ce"Ta'iya girki? "Shiru Abdurrahim yayi kamar ba zai bata amsa ba sai kuma yace"in ta'iya ya akai?" "Dama na gajine isowata kenan ta d'an dafamin ko indomie ce"Abdurrahim kallan Na'ima yayi ya ce "Na'ima je ki dafa mata indomie taci kin ji yanzu ta iso" Haka nan Na'ima sai ta ji ranta ya b'aci sa ta d'in da Abdurrahim yayi ta yi ma alheri girki .
Ba dan Na'ima ta so ba ta shiga kitchen ta soya ma ta indomie ta kawo mata.
Abdurrahim yakasa cema Na'ima komai girgiza mata kai kawai yakeyi alamun tayi shiru, amma kamar yana k'ara zigata Abdurrahim bayan Na'ima ya dawo yana bubbugawa kad'an-kad'an,dole tasa Na'ima tayi shiru bawai dan tayi niyar shirun ba.Gashi tayi tayi Abdurrahim ya barta ta sauka akan gadon yak'i haka ta hak'ura dole ta kwanta ba dan ta soba ahaka har bacci b'arawo ya d'auketa.
Washegari Abdurrahim har ya ta shi Na'ima bata ta shi ba, lallab'awa yayi yasakko daga kan gadon gudun kar ta tashi, wanka yayi agugguje dan so yake ya gudu kafin Na'ima ta tashi,dan nauyin had'a ido yakeyi da ita.
Abdurrahim yafita da jimawa sannan Na'ima ta ta shi, koda ta tashi Na'ima ta tuno abin da ya faro da ita kuka ta fasa ta koma takwanta tsabar bak'in cikin halinda taga kanta ciki, tayi kuka kamar ba gobe har tagaji ta lalla shi kanta tayi shiru ta lallab'a ta ta shi taje tatsarkake jikinta.
Gaba d'aya bata jin dad'in jikinta gawani irin tsanar zaman gidan da take ji.
Abdurrahim kamar yadda yasaba dawowa haka yadawo, kwance ya isketa a falon kanta na kallan sama iya tausai Na'ima taba Abdurrahim, k'arasawa yayi inda take kwance, Na'ima naganin shi tayi saurin d'auke kanta cikin fad'uwar gaba, kallanta Abdurrahim yayi yace"Tabbas ni mai lefine wajan ki, dan girman Allah kiyi hak'uri ni kaina bantab'a aikata zina ba wallahi sai akanki" Na'ima cikin kuka ta ce "insha Allah sai Allah ya sakamin ,haihuwar fari da za kai insha Allahhu mace zaka haifa kuma insha Allah sai Allah yasa ammata fiye da abin da kai min "Na'ima na kaiwa nan ta tashi tabar mai gun ta shiga d'akin da yake ama zaunin na ta.
Fita Abdurrahim yayi dan siyo ma Na'ima wani abun ko allah zaisa tayi hak'uri ta yafemai ,dan ya girgiza da addu'ar da tai mai.Tsabar saurin Abdurrahim yake ne yasa yamanta bai rufe gidan ba ita kuma Na'ima jin fitar shi datayi yasa ta dowa falon amma da mamaki sai taga k'ofar falon abud'e bai rufe ba. alhamdullilah tace dan tun d'azu taso barin gidan taji k'ofar a rufe.
Na'ima da hanzarinta ta tashi ko kayanta bata tsaya d'auka ba ta fita daga gidan da saurinta ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,
🛥️ABDURRAHIM🛥️
MATUK'IN JIRGIN RUW NE.
📚📚🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚📚🖊
Na
Fadila Sani Bakori
Page 24 & 25
Cikin sauri Na'ima ta bud'e d'an ma daidai cin get d'in ta fita. Sauri kawai ta ke yi ko gabanta ba ta gani sosai so ta ke kawai taga tafita daga Unguwar gabad'aya.
Abdurrahim na cikin wata plaza yana siyayya ya hango Na'ima sai sauri ta ke, banza yayi da ita saida ya gama abin da yake yi amma duk yana han gyanta daga inda yake.Bayan Abdurrahim ya gama biyan kud'in siyayyar da yayi ne ya kin kimi kayan da ya siya yasa su a mota.
Abdurrahim bin Na'ima ya rik'ayi abaya -abaya, ita ko Na'ima zuwa yanzu ta fara gajiya dan gabad'aya ba ta jin k'arfin jikinta ga yunwa inda bata ci komai ba, tafiya Na'ima ta ke tana haki dan wani irin amai take jin yana zuwa mata tsabar yunwar da take ji kuma tsabar naci ta dage sai tafiya take yi wadda bata san inda zata ba, duk inda yayi mata nan take bi.
Abdurrahim ko parking d'in motar shi yayi yana han gyanta daga inda yake inda tafiyar kad'an-kad'an take yi, wani bak'in kare Na'ima ta hango ai tun kafin ta gama tantance babbane ko k'arami ta juya da gudunta ta koma baya. Abdurrahim ko duk yana zaune a cikin mota yana han gyanta, shi ko karan bin ta shi ma yayi da na shi gudin,ihu Na'im ke yi tun k'arfinta da sauri Abdurrahim ya bud'e mata murfin matar ta shiga, dan ita bata san koma waye ba tana ganin ceto kawai ta afka.
Ayyah Na'ima inda ki ka fito ki ka koma😅.
Ciki gigin tsoran da Na'ima ta ke tace" dan Allah ka taimaka min wallahi ban san ina zani ba" tom badamuwa"Abdurrahim yace cikin k'asa da murya gudin kar ta gane shi, aiko da ya ke Na'ima ba cikin isassar natsuwarta take ba ba ta ga ne Abdurrahim d'in ba har sai da suka shiga gidan ya bud'e mata murfin motar ya ce "fi to"Sannan jin muryar shi da Na'ima tayi yasa tayi saurin d'aga kai ta kallai tace"kai ne dama ? Tom Wallahi bazan fi to daga Motar nan ba ai na riga na gama zaman gidanka inda kai baka da amana ba zan tab'a komawa ba har abada".
Abdurrahim zamanshi yayi a Motar, ya da d'e yana kallan Na'ima ita kuma sai kau da kai take alamun bata son kallan da yake mata, cikin natsuwa Abdurrahim yafara magana kamar haka "Na ji ba za ki koma gidana ba yanzu ina zaki tom? "Ba bu ruwanka da inda zani" Cewar Na'ima.
Shiru Abdurrahim yayi sannan zuwa can ya ce" Shikenan za ki iya tafiya, sai dai ki sa ni nan ba Nigeria ba ce abin da ya fi abin da naimiki zai iya faruwa da ke, sannan za ki iya had'uwa da masu yan kar kai dan mu nan da ki ke gani akwai restaurant d'in farfesun naman mutane amma in kin ga za ki tafi tom badamuwa za ki iya tafiya"Shiru Na'ima tayi tana tunani sannan zuwa can tace"dan Allah ana yanka mutane da gaske anan? Ka fad'a min gaskiya"Kin ga ne je ki kawai, ni da ma taimakonki naso yi dan kar nukan garin nan da ki ke gani zasu iya cin ye ki ma kafin ki had'u da masu yanka muta nan"Abdurrahim na kai wa nan ya bud'e murfin mutar zai fita, da sauri Na'ima ta kamo hannun shi tace" dan Allah tom zan koma gidan naka wallahi ina tsoran kar nukan garin nan da masu yanka mutane dan Allah zan bika amma dan Allah ba za ka sake cin amanata ba?" Kai Abdurrahim ya d'aga ma Na'ima alamun Eh, "yauwa tom na gode,nama kusa yafema k'ila" Cewar Na'ima. "Tom na gode"
Ta re suka shiga falon gidan, kayan da Abdurrahim ya siya ma Na'ima ne ya d'akko ya aje mata a gabanta ya ce"Ga kaya nan na siyo mi ki ki ta sawa abin ki" Na'ima kallan kayan ta yi tace"Ni dai ba kaya nake so ba So nake ka taimaka ka mai da ni garinmu dan Allah"Na'ima ta ida maganar tana zubar da hawaye.
Shiru Abdurrahim ya yi na d'an lokaci sannan ya ce"Ki bari k'arshen watan nan ne zan je gida ba kin ce Kaduna ki ke ba? " Kai Na'ima ta d'aga ma Abdurrahim alamun Eh.Abdurrahim yaci gaba da cewa" tom ki bari sai mu wuce tare" A'a ni dai ina so in fara wuce wa" Cewar Na'ima, "Shikenan sai kin dawo in ki na da kud'in Jirgi" Abdurrahim na kaiwa nan ya tashi yayi shigewar shi ciki ya barta.
Na'ima ma tashi tayi ta shiga kitchen ta sa mar ma kanta abin da zata ci.
Yau Sati hud'u ke nan da faruwar abin da yafaru tsakanin Abdurrahim da Na'ima.Alhamdulillah ko hannun Na'ima Abdurrahim bai sake ta b'awa ba, sai dai zaman nasu ya canza salo, dan yanzu sukan sauna suyi hira bakamar da ba, hakan ya d'an rage ma Na'ima abin da ke damunta dan wani lotun in ta gaji da zaman gidan har addu'a take Abdurrahim ya shigo tasamu abokin hira.
Yanzu haka zaune suke suna hira duk da yawancin hirar Na'ima ke yin ta.
Na'ima kallan Abdurrahim ta yi tace"yauwa dan Allah me ya sa ka kori alheri a gidan nan? "Kallanta Abdurrahim ya yi ya ce"Na koreta kuma?". "Tom banaga ta zo tana kuka ba ta kwashe kayanta"Oh! Babanta ne yarasu" Ayyah shi yasa ta ta tafi..." Bugun k'ofar gidan da suka ji ana yi ne yasa su kai shiru ,Abdurrahim yana mamaki dan ba wanda su ka zai zo wajan shi, tashi yiyi ya je ya bud'e k'ofar cikin mamaki ya ke kallanta dan shi ya ma manta da ita, kallan shi alheri tayi tace" dama irin damuwar da ka ke cewa kayi dani kenan ko? Daddyna ya mutu amma so d'aya ka kira kai min ta'aziya me ya sa?"
Abdurrahim hannun alheri ya rik'o ya ce"Yi hakuri zo mu je ciki in fad'a mi ki dalilin rashin kiranki da banyi ba" Hannunta Abdurrahim ya kamo har Falon, haka nan Na'ima sai ta ji ba ta ji da d'in hannun alheri da Abdurrahim ya rik'e ba.
Alheri ko zama tayi tana wani cicin magani ganin Na'ima da tayi dan ta d'auka tsawan wannan lokacin ta wuce.
Abdurrahim ko kallan alheri yayi ya ce "kin gane ko abin da yasa ban kiraki ba na yarda Wayana ne tom shi ne fa narasa number ki"Shikenan ba damuwa"Cewar alheri.Alheri nuna Na'ima tayi tace" Abdurrahim wannan yarinyar tana nan kenan?"Kai Abdurrahim ya jinjina ma ta.Alheri ta ce"Ta'iya girki? "Shiru Abdurrahim yayi kamar ba zai bata amsa ba sai kuma yace"in ta'iya ya akai?" "Dama na gajine isowata kenan ta d'an dafamin ko indomie ce"Abdurrahim kallan Na'ima yayi ya ce "Na'ima je ki dafa mata indomie taci kin ji yanzu ta iso" Haka nan Na'ima sai ta ji ranta ya b'aci sa ta d'in da Abdurrahim yayi ta yi ma alheri girki .
Ba dan Na'ima ta so ba ta shiga kitchen ta soya ma ta indomie ta kawo mata.