Sashe 36
Zuma Saida Wuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Kowa dakinsa ya wuce cike da tunani kala kala, around 10 yana kwance kan gado rabin hankalinsa nakan Salma, sam baya son zaman da suke kamar ba masoyan juna ba, mikewa yayi ya shiga dakinta, can karshe gado yaganta zaune da nitie, da alamun ma kuka take.
Tana ganinsa ta diro kasa, cikim kuka tace "yaya kayi hakuri, wlh ba harkar su nashiga ba, tambayana suke ko nayi aure"
Hannusa yasa ya dago ta suka zauna kan gadon, cikin wata sanyin voice yace "ya isa haka, banason kuka"
Kukan ta cigaba dayayi ya janyo ta jikinsa yana lallashi ta, fuskar ta yadago suna fuskan tar juna, yace "it okay"
Kai ta girgiiza alamar toh, suka cigaba da staring at each other, ganin tayi idanuwan sa sun fara canxa wa yasa tayi sauri matsa da jikinta da kawar da fuskar ta, janyota ya kuma yi, kaman zaiyi cry yace "i know i hurt you alot, plz forgive me"
Hawaye ne ya zubo mata, tace "yaya nayafe maka, kuma bakamin komai ba, saidai.." Shuru tayi.
Yace "saidai mi"
Tace "yaya you dont love me, according to ya Khaleel i tink jikina kakeso danka huta"
In shocked ya kalle ta, yace "ke kinsan datx a big lie, you know i love you alot, plz biliv me".
Kuka tafashe dashi ta fada cikin kirjinsa, tasan kam Mujahid ba karya yayi ba yana sonta amma kawai takasa gasgasta hakan, shikam gabadaya ta gama Rikita shi da kamshin jikinta, kissing wuyanta yafara yi tayi sauri dago jikinta jin wani irin yanayin, kafin ta ankara taji lips dinsa anata yana kissing da sauri ta zabure tsaye gabanta na faduwa, cikin kuka tace "plz go, bacci nakeji"
Murmshin daya fi kuka ciwo yasaki yace "you still dont trust me ko, kin dauka jikinki nakeso, ba komai i wont dare touch you until d day you trust me" atakaice yayi maganar ya mike zai fita, jikinta har wani rawa yake, sam bataso taga ran shi ya bacci, da sauri ta sha gabansa hade da fadawa jikinsa tace "yaya I trust you with all my heart"
Kallon ta yayi sonta na kara ratsa mai gabobin jikinsa, riketa yayi suka shiga toilet yace tayi alawa, ma masu tayi, shima yi yayi suka gabatar da nafila game da yiwa Ubangiji godiya,
Jikinta sai bari yake, hannuta ya riko suka koma kan gadon, tausayi tabashi ya mike zai fita tayi saurin rikon sa tace "plz dont go"
Zama yayi hade da janyota jikinsa yana shafar bayanta, daga nan kuma dan peck yakai mata a goshi yafara kissing dinta, itakam kuka kawai take, tuni ya fara shigar da ita wata duniyar da zafafan salon wasa da hot kisses daya ke kai mata ta ko wana angle na jikinta, hannusa taji yakai kai kan boobs da sauri ta runtse ido, cikin wani salon marar misaltuwa yahau rubbing dinsu kafin daga bisani yakai bakinsa yana....
Gabadaya ya gama birkita kukan tane ya tsananta tahau kokarin turashi, shikam ina yayi nisa baya jin kira dan kuwa baima san tana yiba sama tsananta abunda yake mata yake, rokanshi tahau yi akan ya barta nan haka nan, shikam yayi nisa, addaur saduwa da iyali yayi yafara luluwa duniyar da ba kowa ke zuwa ba sai ma'aurata.
Tun Salma na kuka har saida sautin kukan ya daina fita kasa saurara mata yayi saboda yadda yaji ta zamzam dukda baiyi tunanin samunta haka ba, wani irin dadi ne ya ziyar ceshi, ga ruwa niima na ambaliyo mata yakara sashi fita hayyacin sa, saida suka kwashi lokaci da dama sannan ya sarara mata, hhh su Salma anji maza.
Agigice ya mike kanta ganin aika aikan daya aikata mata, "omg" ya furta yana taba jikinta daya dau zafi sosai, ba bacci take ba amma daganin ta yasan idanta biu, tausayinta ne ya shige sa hade da haushi kansa da yayi tunanin ta xubar da mutuncin ta awaje, mikewa yayi ya shiga toilet ya hada ruwan zafi, ya fito ya dauketa like bby ya kaita ciki ya tsunduma, wata yar kara ta saki, lallaba ta yahau yi ayayinda sai zuba mai shagwaba take, saida yaga ta gasu sannan ya diba mata wani ruwan ya fita dan tayi wanka, komawa dakinsa yayi ya fada toilet yayi wanka ya fito ya koma dakinta, kwashe ya ganta a akasa kudundune cikin towel, da sauri ya karasa ya dauke ta zuwa dakinsa, sai kuka take mai kasan ta ciwo, magani na pain relief ya ballo ya bata tasha..
Ranar kam tasha gata, dakyar ta samu suka runtsa, shikam Mujahid har kuka farin ciki yayi yana shi mata albarka, wani sonta marar misali yakeji game da ita a zuciyar sa.
***
Life goes on, zaman soyayya da mutunta juna suke, duk wani abun dazai batawa juna rai kawar wa suke, yau da wuri Mujahid ya dawo gida saboda Salma na laulayi, asibiti ya kaita aka bata magani sannan suka dawo gida, sai wani langwame mai take yana biyeta, kwance take bisa kirjinsa yana shafar cikinta da yayi kusan 6 month.
cikin wani salo ta kalle shi tace "yaya i have a confession"
Murmushi yayi yace "basai kin fada ba, nayafe"
Dariya takai hannu side drawer tadauko pink bag dinta data bari a motan Jafar da dadewa, daga baya ya bata jakan, ta boyesa bata cire hoton mujahid data dauke a office din Faiza ba
Bude jakan tayi ta ciro hoto tace "yaya ka tuna da pic dinnan ?
Kallon hoto yayi, yasan Faiza ya taba ba hoto, saidai baiyi mamaki ba dan kuwa faiza tace mai batagani ba.
Tace "before i met you, pic din nafara ganin office din Malama, i tot ko matar kace first tym da muka hadu"
Chakulan ta yayi a kumatu saida tayi dariya, yace "no wonder ranar you were angry ashe kishi kike bansani ba, oya bani hoton na maida mata abunta" hannu yasa zai karbe tayi saurin boyewa karkashin ta, bata rai tayi tace "ban yadda ba, naji ance ma tayi aure shine baka gayyace ni bukin taba, naga kai babban abokin ta"
Dariya sosai tabashi, shi tunda faiza tayi aure ma basu kara magana ba, yace "toh tashi muje mu gaishe ta"
Make kafada tayi hade da turo maki tace "ni bazani ba kuma kai baza kaba"
"Ai baki isaba sai muje" ya fada cike da zolaya, ita kuwa sai salo take zubamai, wayarsa ce tayi ringing ya mike tsaye ya amsata, Hoton ta ciro tana kallo tana tunanin inda bata Hadu da Mujahid ba da har yanzu tana nan as Salma ta ada wanda ubanta ya sallama taso sallama kanta a duniya, su shigar banza nan da hulda da maza yan daba, da rashin mitunci da take ketawa yau gashi Allah ya shiryeta duk da ma dai ta wahalu hannun Mujahid amma ta godewa Allah Dayasa shine masoyinta.
Hannusa taji bisa nata, dubansa tayi fuska shagwabe, murya kasa kasa yace ajiye hoto tunda gani kusa dake.
Turo baki tayi "Nifa bakai nake kalla ba"
Kwakwayan maganarta yayi yana dariya, mitsini takai mai ta fada cikin sa tana gunguni, murmushi yayi ya tallafo ta yana shafar cikinta yace "i love you both"..
Lumshe ido tayi ta kuma shigewa jikinsa, cikin sanyi murya tace "we love you more..."
Su Annah ana can sai dirgan lokacin zuwa Suna take, murna take zata samun tattaba kunne dan kuwa Junaina na ma tsohon ciki gareta, haihuwa yau ko gobe.
*End*
Alhamdulilah, kurakuran dake ciki Allah ya yafe min.
Bana jin Dadi Jikina, ku tayani da Adduaa.
Sai kun jini a sabon littafina *Alhaji*
Godiya gareku masoyana, Allah yabar kauna.
Ameen.
Tana ganinsa ta diro kasa, cikim kuka tace "yaya kayi hakuri, wlh ba harkar su nashiga ba, tambayana suke ko nayi aure"
Hannusa yasa ya dago ta suka zauna kan gadon, cikin wata sanyin voice yace "ya isa haka, banason kuka"
Kukan ta cigaba dayayi ya janyo ta jikinsa yana lallashi ta, fuskar ta yadago suna fuskan tar juna, yace "it okay"
Kai ta girgiiza alamar toh, suka cigaba da staring at each other, ganin tayi idanuwan sa sun fara canxa wa yasa tayi sauri matsa da jikinta da kawar da fuskar ta, janyota ya kuma yi, kaman zaiyi cry yace "i know i hurt you alot, plz forgive me"
Hawaye ne ya zubo mata, tace "yaya nayafe maka, kuma bakamin komai ba, saidai.." Shuru tayi.
Yace "saidai mi"
Tace "yaya you dont love me, according to ya Khaleel i tink jikina kakeso danka huta"
In shocked ya kalle ta, yace "ke kinsan datx a big lie, you know i love you alot, plz biliv me".
Kuka tafashe dashi ta fada cikin kirjinsa, tasan kam Mujahid ba karya yayi ba yana sonta amma kawai takasa gasgasta hakan, shikam gabadaya ta gama Rikita shi da kamshin jikinta, kissing wuyanta yafara yi tayi sauri dago jikinta jin wani irin yanayin, kafin ta ankara taji lips dinsa anata yana kissing da sauri ta zabure tsaye gabanta na faduwa, cikin kuka tace "plz go, bacci nakeji"
Murmshin daya fi kuka ciwo yasaki yace "you still dont trust me ko, kin dauka jikinki nakeso, ba komai i wont dare touch you until d day you trust me" atakaice yayi maganar ya mike zai fita, jikinta har wani rawa yake, sam bataso taga ran shi ya bacci, da sauri ta sha gabansa hade da fadawa jikinsa tace "yaya I trust you with all my heart"
Kallon ta yayi sonta na kara ratsa mai gabobin jikinsa, riketa yayi suka shiga toilet yace tayi alawa, ma masu tayi, shima yi yayi suka gabatar da nafila game da yiwa Ubangiji godiya,
Jikinta sai bari yake, hannuta ya riko suka koma kan gadon, tausayi tabashi ya mike zai fita tayi saurin rikon sa tace "plz dont go"
Zama yayi hade da janyota jikinsa yana shafar bayanta, daga nan kuma dan peck yakai mata a goshi yafara kissing dinta, itakam kuka kawai take, tuni ya fara shigar da ita wata duniyar da zafafan salon wasa da hot kisses daya ke kai mata ta ko wana angle na jikinta, hannusa taji yakai kai kan boobs da sauri ta runtse ido, cikin wani salon marar misaltuwa yahau rubbing dinsu kafin daga bisani yakai bakinsa yana....
Gabadaya ya gama birkita kukan tane ya tsananta tahau kokarin turashi, shikam ina yayi nisa baya jin kira dan kuwa baima san tana yiba sama tsananta abunda yake mata yake, rokanshi tahau yi akan ya barta nan haka nan, shikam yayi nisa, addaur saduwa da iyali yayi yafara luluwa duniyar da ba kowa ke zuwa ba sai ma'aurata.
Tun Salma na kuka har saida sautin kukan ya daina fita kasa saurara mata yayi saboda yadda yaji ta zamzam dukda baiyi tunanin samunta haka ba, wani irin dadi ne ya ziyar ceshi, ga ruwa niima na ambaliyo mata yakara sashi fita hayyacin sa, saida suka kwashi lokaci da dama sannan ya sarara mata, hhh su Salma anji maza.
Agigice ya mike kanta ganin aika aikan daya aikata mata, "omg" ya furta yana taba jikinta daya dau zafi sosai, ba bacci take ba amma daganin ta yasan idanta biu, tausayinta ne ya shige sa hade da haushi kansa da yayi tunanin ta xubar da mutuncin ta awaje, mikewa yayi ya shiga toilet ya hada ruwan zafi, ya fito ya dauketa like bby ya kaita ciki ya tsunduma, wata yar kara ta saki, lallaba ta yahau yi ayayinda sai zuba mai shagwaba take, saida yaga ta gasu sannan ya diba mata wani ruwan ya fita dan tayi wanka, komawa dakinsa yayi ya fada toilet yayi wanka ya fito ya koma dakinta, kwashe ya ganta a akasa kudundune cikin towel, da sauri ya karasa ya dauke ta zuwa dakinsa, sai kuka take mai kasan ta ciwo, magani na pain relief ya ballo ya bata tasha..
Ranar kam tasha gata, dakyar ta samu suka runtsa, shikam Mujahid har kuka farin ciki yayi yana shi mata albarka, wani sonta marar misali yakeji game da ita a zuciyar sa.
***
Life goes on, zaman soyayya da mutunta juna suke, duk wani abun dazai batawa juna rai kawar wa suke, yau da wuri Mujahid ya dawo gida saboda Salma na laulayi, asibiti ya kaita aka bata magani sannan suka dawo gida, sai wani langwame mai take yana biyeta, kwance take bisa kirjinsa yana shafar cikinta da yayi kusan 6 month.
cikin wani salo ta kalle shi tace "yaya i have a confession"
Murmushi yayi yace "basai kin fada ba, nayafe"
Dariya takai hannu side drawer tadauko pink bag dinta data bari a motan Jafar da dadewa, daga baya ya bata jakan, ta boyesa bata cire hoton mujahid data dauke a office din Faiza ba
Bude jakan tayi ta ciro hoto tace "yaya ka tuna da pic dinnan ?
Kallon hoto yayi, yasan Faiza ya taba ba hoto, saidai baiyi mamaki ba dan kuwa faiza tace mai batagani ba.
Tace "before i met you, pic din nafara ganin office din Malama, i tot ko matar kace first tym da muka hadu"
Chakulan ta yayi a kumatu saida tayi dariya, yace "no wonder ranar you were angry ashe kishi kike bansani ba, oya bani hoton na maida mata abunta" hannu yasa zai karbe tayi saurin boyewa karkashin ta, bata rai tayi tace "ban yadda ba, naji ance ma tayi aure shine baka gayyace ni bukin taba, naga kai babban abokin ta"
Dariya sosai tabashi, shi tunda faiza tayi aure ma basu kara magana ba, yace "toh tashi muje mu gaishe ta"
Make kafada tayi hade da turo maki tace "ni bazani ba kuma kai baza kaba"
"Ai baki isaba sai muje" ya fada cike da zolaya, ita kuwa sai salo take zubamai, wayarsa ce tayi ringing ya mike tsaye ya amsata, Hoton ta ciro tana kallo tana tunanin inda bata Hadu da Mujahid ba da har yanzu tana nan as Salma ta ada wanda ubanta ya sallama taso sallama kanta a duniya, su shigar banza nan da hulda da maza yan daba, da rashin mitunci da take ketawa yau gashi Allah ya shiryeta duk da ma dai ta wahalu hannun Mujahid amma ta godewa Allah Dayasa shine masoyinta.
Hannusa taji bisa nata, dubansa tayi fuska shagwabe, murya kasa kasa yace ajiye hoto tunda gani kusa dake.
Turo baki tayi "Nifa bakai nake kalla ba"
Kwakwayan maganarta yayi yana dariya, mitsini takai mai ta fada cikin sa tana gunguni, murmushi yayi ya tallafo ta yana shafar cikinta yace "i love you both"..
Lumshe ido tayi ta kuma shigewa jikinsa, cikin sanyi murya tace "we love you more..."
Su Annah ana can sai dirgan lokacin zuwa Suna take, murna take zata samun tattaba kunne dan kuwa Junaina na ma tsohon ciki gareta, haihuwa yau ko gobe.
*End*
Alhamdulilah, kurakuran dake ciki Allah ya yafe min.
Bana jin Dadi Jikina, ku tayani da Adduaa.
Sai kun jini a sabon littafina *Alhaji*
Godiya gareku masoyana, Allah yabar kauna.
Ameen.