Sashe 14
Zuma Saida Wuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
***
Hudu nayi Mujahid ya karaso yayi parking can gaba da inda Hall din yake, lumshe idanu yayi yahau zama jiranta.
Cikin nutsuwa Fa'iza ta kankamce office dinta, sannan tadau jakarta ta fito, yau bata zo da motar taba kuma batayi tunanin Mujahid ya fito aiki ba saboda condition dinshi, can gaba da faculty tasamu taxi ta tare shi ta shiga yaja, sun shigo round kenan ta hangi Motarsa, saurin tsayar da taxi din tayi tahau duban motan, saida ta hango fuskan shi ta tabbatar shine.
Murmushi tayi aranta tace "ashe ma yazo daukata" wayarta ta duba bataga call dinsa ba tayi tunanin ko rashin netwrk. Sauka tayi daga taxi din ta nufo motarsa sa cikin sauri.
Shikam Mujahid kallon saitin gaban shi yake dan ganin tahowar Salma bai ankaraba yaji anbude kofar gefe an shigo, kallon ta yayi cike da mamaki.
Gyara zama tayi tace, "Mjay aida security ka tura office ya kirani, instead of kayi ta jirana"
Bata rai yayi yace.
"Aiba wajan ki nazo ba, kuma am not your driver..
Dariya tayi, cikin rashin kula da yanayin sa tace "wasa kake, gurina kazo kawai haushi zaman jiran da kayi kake.."
Mujahid kam bai iya cewa komai ba, hankalinsa tuni ya koma kan Salma dake tahowa tana duban cikin jarkata tana lulube, komi take nema, oho, yafada aransa, takaici ne ya kama Faiza ganin inda idanuwan sa ke kalla.
ID card dinta take tunanin kota manta a Hall yasata alube, tana gani ta zuge jakar ta maida hankalinta kan tafiyar ta, murmushi tahau yi ganin motar sa, kadan ya rage ta isa gurin ta lura da Faiza dake hakince kan sit tanai kai mata mugun kallo, gaban Salma ne yafadi, saurin shanye murmushi tayi hade da bata rai, kaman ta fasa karasawa gurin sai kuma ta dake ta karasa saitin gurin da Mujahid ke zaune, kawar dakai tayi gefe tace "sannu"
Kallon ta yayi tamai kyau, kwana biyu nan ya lura ta daina shigar banxa data saba, jallabiya ce baka jikinta tayi rolling da veil din, kallon Faiza yayi da gefen Ido kaman yahau ta da duka, yace "ya test din ?
Haushi ne yakama Salma, "wato bazai ce shigo motar ba nice sanda mai jure tsayuwa, wlh kunyi kadan" aranta tayi magana, Afili tace "Nina tafi sai anjima" kaman zatayi kuka tayi maganar, tafiyar ta tayi bata jira cewar saba.
Tsaki Yaja ya kalli Faiza dake cika tana batsewa yace
"Miyasa kike son janyowa kanki raini, gurinta fah nazo bake ba, anjima kuma idan ta hukuntaki kihau kuka".
Kallon takaici tamai
"Ai tare ta ganmu, kuma ma aina fita matsayi agurinka"
Kasa tankata yayi dan haushi, kunna motar yayi yaga Salma na kokarin Tsayar da Taxi, dasauri yaja inda take yace "Kizo nayi dropping dinki
Sai sannan ta dubeshi, Murmushi tayi hade da ciro 1k dake jakarta sannan ta nuna mai tace ina da kudin motar haya basai an lab'a niba" karawa gaba tayi abunta.
Kulewa Faiza tayi tace "kaga ja'ira ni take gayawa maganar banza baka ce komai ba"
Dogon tsaki Mujahid yaja hade da watsa mata Harara, yace "ki tafi da motar gida zanzo na dauka" bai jira cewarta ba ya bude murfin ya fita, Sakin baki Faiza tayi cike da Mamaki rashin M irin nasa, k'wafa tayi cikin tsananin haushin Salma sannan ta fito ta zagaya gurinsa ta zauna hade da data motar.
Salma na shiga taxi data tsayar, taji an bude kofar baya inda take zaune an shigo, adan tsorace ta kalleshi, magana zatayi taji yacewa mai taxi su tafi, mamaki ne yakamata, "ina ta sa motar" ta fada aranta, batasan ya fito fili ba..
Lafewa yayi kan sit din hade da fuskan tarta sanan yace "nabarwa Auntyn ki ta tafi gida dashi tunda kinki shigowa.."
Kunyace ta kamata, aranta taji dadin abunda yayi tasan kam Faiza taji haushi, matsawa kadan tayi tahau bude wani handout tada ciro ajakar, Murya kasa kasa tace "ya jikin ?
Shuru yayi baice komai ba, dagowa tayi suka hada ido ta wayance da cewa "ba lafi, bruises dinma sun warke," dauke kai tayi tahau bude pages din handout din.
Dogon ajiyar zuciya ya sauke hade da lumshe ido yace, "Miyasa baki kirani awaya ba ?
"Hmm, nayi bizy ne, soon zamu fara exams"
Magana zaiyi Wayarsa tahau ringing, dubawa yayi yaga hajiya, gabansa ne ya fadi, yaushe rabo dayaji motsin su Hajiya tun randa yabar gida, gyara zama yayi sannan ya dauka, gaidata yayi ta amsa ciki ciki, sannan tace "kazo gida kasameni ina da magana da kai ."
Dafe kai yayi kaman yayi ihu, sanin maganarta batada nasaba da wacce take kusa dashi, murya kasa kasa yace "Hajiya yamma tayi, gobe insha Allahu zan shigo"
"Allah ya kaimu" ta fada hade da katse wayan.
Satar Kallon shi Salma tayi tace "wace ce ?
Yak'e yayi yace "mama nace"
Cike da fara'a ta dubeshi tace "i would like to meet her, wana unguwa take ?
Tashin hankali ne ya diran mai, dakyar yace "ba anan take ba, can Sokoto suke zama"
Harara takai mai cikin salon wasa tace "kodai bakaso nasanta ne, naga ai sister dinka anan take skull.."
Dariya yayi wanda da gangan ya tsiro shi gudun karta dago shi, yace "Amina wai, ai sunyi hutu tama koma gida can sokoto.."
Murmushi Salma tayi tace "ayyo" aranta kuma tana tunanin Amina dayace dan kuwa ba Amina sister dinshi tace sunanta ba, bata damu ba ta kawar da tunanin kasancewar taje gidan shi kuma bata ga alamu yana da yan'uwa ba.
Shuru ne ya ratsa tsakanin su har taxi ya iso gidan su.
Kallon shi tayi, gabadaya baya cikin hankalinsa, tabosa tayi, adan firgice ya kalleta, murmushi tayi tace "kana da abun dariya, kodai dukan yafara tab'a kane.."
Murmushin k'asaita yayi, irin wanda yake fizgar zuciyar wanda aka yiwa.
Yace
"Kije ki huta, i'll call you later"
Okay, bye ta fada ta fice a mota.
Gobe Birthday na 👯👯👯👯👯👯💃🏿
[9/7, 12:37 AM] Xarah Bukar: : Zuma Sai Da Wuta
~na~
©ҳaɾaɧ bųkar
41- 43
Gidan su fa'iza ya wuce amsan motarsa. Isketa ta yayi tsaye haraban gidan jingine bisa motar. Da ganin sa tahau cika da batsewa, cikin koya kula da yanayin ta yace tabashin mukullin. Kaman zatayi kuka tace "Mjay miyasa zaka min haka gaban yarinyar nan, shikenan ta gama raina ni yanzu gani zatayi daidai nake da ita tunda kana kulata"
Kallon takaici yayi mata.
"Keda ita ba d'aya bane, you're my friend ita kuma she is nothing.."
Cikin rashin gamsuwa da kalamansa ta tab'e.
"ban yadda ba saboda dazu kallon da kake mata baiyi kama da babu komai ba, kuma na tabbata ka fara sonta"
Murmushi gefen baki ya saki wanda shi kadau yasan manufarsa, yace "tabbas na kamu da sonta saidai son da nake mata baikai na kasance tare da ita ba, kin dauka zan barta taci bulus ne bayan tamin rashin mutunci "
Nisawa Faiza tayi, aranta batai na"am da koma mai yake niyyan yiba, tunda har ya furta yana sonta ba lailai ne ya rama abunda zaiyi ba
"What are you planning ?
Girziga kai yayi yace "i dont know yet, ina dai tunani gagarinmin abunda zanyi na koya mata hankali, so nake tayi kuka da idanta"
"Daganan kuma saika rabu da ita kenan ? Faiza ta fadi.
Tsaki yaja
"Kinga enough of your questions, you're just a friend banaso ki wuce limit dinki" ya fada, amshe mukulli hannuta yayi ya fada motar yaja ya barta nan tsaye baki sake cike da takaici.
Salma na shiga Gida daki ta wuce ta kwanta, zuciyar ta fal da farin ciki, tunanin Mujahid take tana tuna farkon haduwa su izuwa yau, kwata kwata takasa gane kanta, shin sonshi take komi, kullum dashi take kwana ta tashi, girgiza kai tayi, sam babu lissafi soyayya aranta, bata tab'a yi ba saidai na baya data gani sun wahalu daga karshe ma tsana ce ta biyo baya shiyasa take bala'in tsoron fadawa soyayyar wani. Tana son Mujahid amma bazata nuna mai komai ba ayanxu har saida tabbatar he won't break her heart.
****
Tun daga ranar lamari ya canza tsakanin su, soyayya da kulawa sosai Mujahid yake nunawa Salma saida bai fito yace yana sonta ba, har ilah yau bai kuma canza kudurin sa na koya mata hankali ba, ta bangaran Salma kuwa zuciya daya take zaune dashi takan yi mamaki sai kace ba kwanakin baya suke casa juna ba, aranta takanyi tunanin anya kuwa Mujahid baida wani mugun nufin akanta, saurin kawar da tunanin take saboda tsananin yadda yake damuwa da lamarinta.
Hudu nayi Mujahid ya karaso yayi parking can gaba da inda Hall din yake, lumshe idanu yayi yahau zama jiranta.
Cikin nutsuwa Fa'iza ta kankamce office dinta, sannan tadau jakarta ta fito, yau bata zo da motar taba kuma batayi tunanin Mujahid ya fito aiki ba saboda condition dinshi, can gaba da faculty tasamu taxi ta tare shi ta shiga yaja, sun shigo round kenan ta hangi Motarsa, saurin tsayar da taxi din tayi tahau duban motan, saida ta hango fuskan shi ta tabbatar shine.
Murmushi tayi aranta tace "ashe ma yazo daukata" wayarta ta duba bataga call dinsa ba tayi tunanin ko rashin netwrk. Sauka tayi daga taxi din ta nufo motarsa sa cikin sauri.
Shikam Mujahid kallon saitin gaban shi yake dan ganin tahowar Salma bai ankaraba yaji anbude kofar gefe an shigo, kallon ta yayi cike da mamaki.
Gyara zama tayi tace, "Mjay aida security ka tura office ya kirani, instead of kayi ta jirana"
Bata rai yayi yace.
"Aiba wajan ki nazo ba, kuma am not your driver..
Dariya tayi, cikin rashin kula da yanayin sa tace "wasa kake, gurina kazo kawai haushi zaman jiran da kayi kake.."
Mujahid kam bai iya cewa komai ba, hankalinsa tuni ya koma kan Salma dake tahowa tana duban cikin jarkata tana lulube, komi take nema, oho, yafada aransa, takaici ne ya kama Faiza ganin inda idanuwan sa ke kalla.
ID card dinta take tunanin kota manta a Hall yasata alube, tana gani ta zuge jakar ta maida hankalinta kan tafiyar ta, murmushi tahau yi ganin motar sa, kadan ya rage ta isa gurin ta lura da Faiza dake hakince kan sit tanai kai mata mugun kallo, gaban Salma ne yafadi, saurin shanye murmushi tayi hade da bata rai, kaman ta fasa karasawa gurin sai kuma ta dake ta karasa saitin gurin da Mujahid ke zaune, kawar dakai tayi gefe tace "sannu"
Kallon ta yayi tamai kyau, kwana biyu nan ya lura ta daina shigar banxa data saba, jallabiya ce baka jikinta tayi rolling da veil din, kallon Faiza yayi da gefen Ido kaman yahau ta da duka, yace "ya test din ?
Haushi ne yakama Salma, "wato bazai ce shigo motar ba nice sanda mai jure tsayuwa, wlh kunyi kadan" aranta tayi magana, Afili tace "Nina tafi sai anjima" kaman zatayi kuka tayi maganar, tafiyar ta tayi bata jira cewar saba.
Tsaki Yaja ya kalli Faiza dake cika tana batsewa yace
"Miyasa kike son janyowa kanki raini, gurinta fah nazo bake ba, anjima kuma idan ta hukuntaki kihau kuka".
Kallon takaici tamai
"Ai tare ta ganmu, kuma ma aina fita matsayi agurinka"
Kasa tankata yayi dan haushi, kunna motar yayi yaga Salma na kokarin Tsayar da Taxi, dasauri yaja inda take yace "Kizo nayi dropping dinki
Sai sannan ta dubeshi, Murmushi tayi hade da ciro 1k dake jakarta sannan ta nuna mai tace ina da kudin motar haya basai an lab'a niba" karawa gaba tayi abunta.
Kulewa Faiza tayi tace "kaga ja'ira ni take gayawa maganar banza baka ce komai ba"
Dogon tsaki Mujahid yaja hade da watsa mata Harara, yace "ki tafi da motar gida zanzo na dauka" bai jira cewarta ba ya bude murfin ya fita, Sakin baki Faiza tayi cike da Mamaki rashin M irin nasa, k'wafa tayi cikin tsananin haushin Salma sannan ta fito ta zagaya gurinsa ta zauna hade da data motar.
Salma na shiga taxi data tsayar, taji an bude kofar baya inda take zaune an shigo, adan tsorace ta kalleshi, magana zatayi taji yacewa mai taxi su tafi, mamaki ne yakamata, "ina ta sa motar" ta fada aranta, batasan ya fito fili ba..
Lafewa yayi kan sit din hade da fuskan tarta sanan yace "nabarwa Auntyn ki ta tafi gida dashi tunda kinki shigowa.."
Kunyace ta kamata, aranta taji dadin abunda yayi tasan kam Faiza taji haushi, matsawa kadan tayi tahau bude wani handout tada ciro ajakar, Murya kasa kasa tace "ya jikin ?
Shuru yayi baice komai ba, dagowa tayi suka hada ido ta wayance da cewa "ba lafi, bruises dinma sun warke," dauke kai tayi tahau bude pages din handout din.
Dogon ajiyar zuciya ya sauke hade da lumshe ido yace, "Miyasa baki kirani awaya ba ?
"Hmm, nayi bizy ne, soon zamu fara exams"
Magana zaiyi Wayarsa tahau ringing, dubawa yayi yaga hajiya, gabansa ne ya fadi, yaushe rabo dayaji motsin su Hajiya tun randa yabar gida, gyara zama yayi sannan ya dauka, gaidata yayi ta amsa ciki ciki, sannan tace "kazo gida kasameni ina da magana da kai ."
Dafe kai yayi kaman yayi ihu, sanin maganarta batada nasaba da wacce take kusa dashi, murya kasa kasa yace "Hajiya yamma tayi, gobe insha Allahu zan shigo"
"Allah ya kaimu" ta fada hade da katse wayan.
Satar Kallon shi Salma tayi tace "wace ce ?
Yak'e yayi yace "mama nace"
Cike da fara'a ta dubeshi tace "i would like to meet her, wana unguwa take ?
Tashin hankali ne ya diran mai, dakyar yace "ba anan take ba, can Sokoto suke zama"
Harara takai mai cikin salon wasa tace "kodai bakaso nasanta ne, naga ai sister dinka anan take skull.."
Dariya yayi wanda da gangan ya tsiro shi gudun karta dago shi, yace "Amina wai, ai sunyi hutu tama koma gida can sokoto.."
Murmushi Salma tayi tace "ayyo" aranta kuma tana tunanin Amina dayace dan kuwa ba Amina sister dinshi tace sunanta ba, bata damu ba ta kawar da tunanin kasancewar taje gidan shi kuma bata ga alamu yana da yan'uwa ba.
Shuru ne ya ratsa tsakanin su har taxi ya iso gidan su.
Kallon shi tayi, gabadaya baya cikin hankalinsa, tabosa tayi, adan firgice ya kalleta, murmushi tayi tace "kana da abun dariya, kodai dukan yafara tab'a kane.."
Murmushin k'asaita yayi, irin wanda yake fizgar zuciyar wanda aka yiwa.
Yace
"Kije ki huta, i'll call you later"
Okay, bye ta fada ta fice a mota.
Gobe Birthday na 👯👯👯👯👯👯💃🏿
[9/7, 12:37 AM] Xarah Bukar: : Zuma Sai Da Wuta
~na~
©ҳaɾaɧ bųkar
41- 43
Gidan su fa'iza ya wuce amsan motarsa. Isketa ta yayi tsaye haraban gidan jingine bisa motar. Da ganin sa tahau cika da batsewa, cikin koya kula da yanayin ta yace tabashin mukullin. Kaman zatayi kuka tace "Mjay miyasa zaka min haka gaban yarinyar nan, shikenan ta gama raina ni yanzu gani zatayi daidai nake da ita tunda kana kulata"
Kallon takaici yayi mata.
"Keda ita ba d'aya bane, you're my friend ita kuma she is nothing.."
Cikin rashin gamsuwa da kalamansa ta tab'e.
"ban yadda ba saboda dazu kallon da kake mata baiyi kama da babu komai ba, kuma na tabbata ka fara sonta"
Murmushi gefen baki ya saki wanda shi kadau yasan manufarsa, yace "tabbas na kamu da sonta saidai son da nake mata baikai na kasance tare da ita ba, kin dauka zan barta taci bulus ne bayan tamin rashin mutunci "
Nisawa Faiza tayi, aranta batai na"am da koma mai yake niyyan yiba, tunda har ya furta yana sonta ba lailai ne ya rama abunda zaiyi ba
"What are you planning ?
Girziga kai yayi yace "i dont know yet, ina dai tunani gagarinmin abunda zanyi na koya mata hankali, so nake tayi kuka da idanta"
"Daganan kuma saika rabu da ita kenan ? Faiza ta fadi.
Tsaki yaja
"Kinga enough of your questions, you're just a friend banaso ki wuce limit dinki" ya fada, amshe mukulli hannuta yayi ya fada motar yaja ya barta nan tsaye baki sake cike da takaici.
Salma na shiga Gida daki ta wuce ta kwanta, zuciyar ta fal da farin ciki, tunanin Mujahid take tana tuna farkon haduwa su izuwa yau, kwata kwata takasa gane kanta, shin sonshi take komi, kullum dashi take kwana ta tashi, girgiza kai tayi, sam babu lissafi soyayya aranta, bata tab'a yi ba saidai na baya data gani sun wahalu daga karshe ma tsana ce ta biyo baya shiyasa take bala'in tsoron fadawa soyayyar wani. Tana son Mujahid amma bazata nuna mai komai ba ayanxu har saida tabbatar he won't break her heart.
****
Tun daga ranar lamari ya canza tsakanin su, soyayya da kulawa sosai Mujahid yake nunawa Salma saida bai fito yace yana sonta ba, har ilah yau bai kuma canza kudurin sa na koya mata hankali ba, ta bangaran Salma kuwa zuciya daya take zaune dashi takan yi mamaki sai kace ba kwanakin baya suke casa juna ba, aranta takanyi tunanin anya kuwa Mujahid baida wani mugun nufin akanta, saurin kawar da tunanin take saboda tsananin yadda yake damuwa da lamarinta.