Sashe 20
Wasa Farin Girki Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Tun jiya da akacemin zamu taho nakejin kamar nayi tsuntsuwa,babu yanda nayi haka na zauna a kasar badan komaiba sai dan kar na taho ace matata ce tayi mata illah amma na barta na tafi,haka badan nasoba mukayi tsawon wata hudu acan.
Kusan karfe daya dadai muka iso Nigeria,itah dama direct wucewa sukayi gidansu,nikuwa wani sojane ya dawo dani gida,tun karfe biyu nake tsaye a bakin kofar gidana amma bahu sameemah ba alamunta,ina taje oho bansaniba.
Har naje sallahr la'asar nadawo ina tsaye kenan na hango wata mace ta dosoni da kayan coach a jikinta,abinne yaban mamaki yau she aka samu mace mai bada horo kuma,ni kadai na tambayi kaina.
Ga kuma duk Wanda tayi karo dashi sai yah bata girma kaman wata general.
Saida tazo tab dani naga ashe sameemah ce,dan tsabar mamaki kasa cewa komai nayi,ga kuma farouq a wuyanta yana bacci.
Wuceni tayi ko magana bata minba ta bude gidan,danji komaiba dan dama ban yi tunanin sun gaisuwarba ko kuma maganar.
Bin ta nayi a baya bayan ta bude gidan,sai kuma naga ta nufi dakinta da farouq din a wuyanta,nima binsu nayi dannsan nawa dakin bazai shiga ba saboda kura.
Sanda nashiga dakin har farouq ya tashi ita kuma ban sameta ba tana bandaki,kallona yayi da mamaki sai kuma ya rungemeni da karfi yana dariyah.
Karar budewar kofar bandakice tasa shi sakina da sauri yana ja dab baya,sai kuma ya dan sunkuya tareda cewa,
"Barka da hanyah daddy ka dawo lafiyah?"
Dan Mamakin Sabin halin dana ganshi dashi ma kasa magana nayi,bai jira amsata ba yah juya wajen sameemah wanda take rike da hannun kofar bandakin.
"Kiyi hakuri mommy bazan kara haka ba"
"Apology accepted"
Tana fadan hakan ya tafi da gudu yah wuce bandakin ta hanyar data bashi a kusa da itah.
Wajen kaya ta bude a kusa da nata inda naga kayan farouq a ciki an gogesu.
Wasu riga da wando ta fitar marasa nauyi sai kuma tah fesa musu turare kadan ta ajiye akan gadon.
Fita tayi zuwa kitchen inda nima na bita a baya,amma ko kulani bata yi ba.
"Yanzu sameemah ko ba magana babu bare sannu da dawowa"
"To mai kakeso nace maka,tunda gaka kadawo ai na ganka ko tunda ba makahuwa bace ni"
Hmm kawai nace kafin na dawo falo na zauna ni kadai ina tunani amam narasa na menene.
Can Bayan wani lokaci farouq yah fito da sauri bayan yah saka kayan da ta fitar masa dazu,a hankali ya shigo falon kafin yah samu waje a kusa dani yah zauna sai murmushi yakeyi idan muka hada ido.
Nima Murmushin nay masa kafin nace,
"Yaushe yaron daddy yayi hankaline haka uhm?"
Bayyi magana ba sai murmushi kawai dayake yi,muryar sameemah ce daga cikin kitchen tana kiran farouq.
Da sauri yah tashi yana cewa ganinann mommy.
Plate ne a hannunsa na abinci yana zuwa yah ajiye min a gabana,sannan yah koma kitchen din da sauri yah kawomin ruwa a jug da kuma cokali.
Wannan karon tare suka fito shida ita tana rike da wani plate din a Han nun ta.
A jiyewa tayi a kasan carpet din da cokali biyu a ciki sannan kuma da kofin ruwa guda biyu.
Har yah zauna a daya gefen tace,
"Jeka canja tashar nan zuwa taka"
"Toh"
Remote ya dauka ya maya zuwa tashar yara mbc 3,daga wrestling din dana kunna.
Ɗaukar abincin nayi ina ci,saidai rabin hankalina yana kansu sameemah yanda suke cin abinci,da kuma yanda yake diban abinci a gabansa a hankali yana kaiwa bakinsa,yaushe ya,sauya daga yanda yake zuwa haka oho,sannan ina nannyn sa take shima oho.
Mai aiki na kira daga bangarensu dan su sharemin dakina ,ita kanta dana kirata saida tayi mamaki,daga gani sun dade basu shiga sashenba.
Har na saleemah ta gyara tsaf kafin tazo ta fita,zuwa lokacin ana magriba.
Kama hannun farouq nayi nace,
"Abban zo mu tafi masallaci tacan muje dauko mommynka"
Saurin zame hannunsa yayi yana kallon sameemah.
"Zaka iya tafiya amma iya yau kawai,hakan ma kuje da abbannaka ka fada masa yau ba karatu"
Muna fita na tambayeshi menene,
"Uhm uncle ne mai yimin lesson,amma sabone dan ummah tah kori wancan din tun ranar data ga yah kun na min waka muna ji,yanzu uncle yaseer ne yakemin,ummah take biyansa,tace idan ban jeba yah zaneni,sannan kuma tace idan an ce nayi abu banyiba ya fada mata"
Muna cikin tafiya a hanyar mu ta zuwa gidan su saleemah yana tamin tadin abinda yake faruwa ,jijjiga kai kawai nayi tareda Mamakin hali irinna sameemah,yamzu a yanda take zata iya bawa wani tarbiyya amma kuma idan ita ce bazatayi ba koh?.
Lambar asusu:3131951977
Lambar waya:09035784150
Dan allah karki karanta koh karka karanta baka biyah kuɗin ba,domin akwai hakkina na naira jaka ɗaya(200) a kaknka koh akanki idan baki biyaba kike koh kake karantawa.
💎Sadi-Sakhna________✍🏼💎
*(¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯)*
💎•°• *WASA FARIN GIRKI* •°•💎 {cigaban gidan gandu}
💎25~26💎
Kusan karfe daya dadai muka iso Nigeria,itah dama direct wucewa sukayi gidansu,nikuwa wani sojane ya dawo dani gida,tun karfe biyu nake tsaye a bakin kofar gidana amma bahu sameemah ba alamunta,ina taje oho bansaniba.
Har naje sallahr la'asar nadawo ina tsaye kenan na hango wata mace ta dosoni da kayan coach a jikinta,abinne yaban mamaki yau she aka samu mace mai bada horo kuma,ni kadai na tambayi kaina.
Ga kuma duk Wanda tayi karo dashi sai yah bata girma kaman wata general.
Saida tazo tab dani naga ashe sameemah ce,dan tsabar mamaki kasa cewa komai nayi,ga kuma farouq a wuyanta yana bacci.
Wuceni tayi ko magana bata minba ta bude gidan,danji komaiba dan dama ban yi tunanin sun gaisuwarba ko kuma maganar.
Bin ta nayi a baya bayan ta bude gidan,sai kuma naga ta nufi dakinta da farouq din a wuyanta,nima binsu nayi dannsan nawa dakin bazai shiga ba saboda kura.
Sanda nashiga dakin har farouq ya tashi ita kuma ban sameta ba tana bandaki,kallona yayi da mamaki sai kuma ya rungemeni da karfi yana dariyah.
Karar budewar kofar bandakice tasa shi sakina da sauri yana ja dab baya,sai kuma ya dan sunkuya tareda cewa,
"Barka da hanyah daddy ka dawo lafiyah?"
Dan Mamakin Sabin halin dana ganshi dashi ma kasa magana nayi,bai jira amsata ba yah juya wajen sameemah wanda take rike da hannun kofar bandakin.
"Kiyi hakuri mommy bazan kara haka ba"
"Apology accepted"
Tana fadan hakan ya tafi da gudu yah wuce bandakin ta hanyar data bashi a kusa da itah.
Wajen kaya ta bude a kusa da nata inda naga kayan farouq a ciki an gogesu.
Wasu riga da wando ta fitar marasa nauyi sai kuma tah fesa musu turare kadan ta ajiye akan gadon.
Fita tayi zuwa kitchen inda nima na bita a baya,amma ko kulani bata yi ba.
"Yanzu sameemah ko ba magana babu bare sannu da dawowa"
"To mai kakeso nace maka,tunda gaka kadawo ai na ganka ko tunda ba makahuwa bace ni"
Hmm kawai nace kafin na dawo falo na zauna ni kadai ina tunani amam narasa na menene.
Can Bayan wani lokaci farouq yah fito da sauri bayan yah saka kayan da ta fitar masa dazu,a hankali ya shigo falon kafin yah samu waje a kusa dani yah zauna sai murmushi yakeyi idan muka hada ido.
Nima Murmushin nay masa kafin nace,
"Yaushe yaron daddy yayi hankaline haka uhm?"
Bayyi magana ba sai murmushi kawai dayake yi,muryar sameemah ce daga cikin kitchen tana kiran farouq.
Da sauri yah tashi yana cewa ganinann mommy.
Plate ne a hannunsa na abinci yana zuwa yah ajiye min a gabana,sannan yah koma kitchen din da sauri yah kawomin ruwa a jug da kuma cokali.
Wannan karon tare suka fito shida ita tana rike da wani plate din a Han nun ta.
A jiyewa tayi a kasan carpet din da cokali biyu a ciki sannan kuma da kofin ruwa guda biyu.
Har yah zauna a daya gefen tace,
"Jeka canja tashar nan zuwa taka"
"Toh"
Remote ya dauka ya maya zuwa tashar yara mbc 3,daga wrestling din dana kunna.
Ɗaukar abincin nayi ina ci,saidai rabin hankalina yana kansu sameemah yanda suke cin abinci,da kuma yanda yake diban abinci a gabansa a hankali yana kaiwa bakinsa,yaushe ya,sauya daga yanda yake zuwa haka oho,sannan ina nannyn sa take shima oho.
Mai aiki na kira daga bangarensu dan su sharemin dakina ,ita kanta dana kirata saida tayi mamaki,daga gani sun dade basu shiga sashenba.
Har na saleemah ta gyara tsaf kafin tazo ta fita,zuwa lokacin ana magriba.
Kama hannun farouq nayi nace,
"Abban zo mu tafi masallaci tacan muje dauko mommynka"
Saurin zame hannunsa yayi yana kallon sameemah.
"Zaka iya tafiya amma iya yau kawai,hakan ma kuje da abbannaka ka fada masa yau ba karatu"
Muna fita na tambayeshi menene,
"Uhm uncle ne mai yimin lesson,amma sabone dan ummah tah kori wancan din tun ranar data ga yah kun na min waka muna ji,yanzu uncle yaseer ne yakemin,ummah take biyansa,tace idan ban jeba yah zaneni,sannan kuma tace idan an ce nayi abu banyiba ya fada mata"
Muna cikin tafiya a hanyar mu ta zuwa gidan su saleemah yana tamin tadin abinda yake faruwa ,jijjiga kai kawai nayi tareda Mamakin hali irinna sameemah,yamzu a yanda take zata iya bawa wani tarbiyya amma kuma idan ita ce bazatayi ba koh?.
Lambar asusu:3131951977
Lambar waya:09035784150
Dan allah karki karanta koh karka karanta baka biyah kuɗin ba,domin akwai hakkina na naira jaka ɗaya(200) a kaknka koh akanki idan baki biyaba kike koh kake karantawa.
💎Sadi-Sakhna________✍🏼💎
*(¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯)*
💎•°• *WASA FARIN GIRKI* •°•💎 {cigaban gidan gandu}
💎25~26💎