Sashe 13
Wasa Farin Girki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kabani wajen na wuce,kafin na maimaita sau biyu,idan kuma ba haka ba wallahi zan iyah shiga na fita aikin soja sai yah gagareka a rayuwarka.
"Ina zakije a da wannan dabbobin,ko karnukan sojoji baza'a basu damar wucewa ta nan ba,bare kuma wannan"
Tahowa nayi zan wuce sai ya tare kofar dan yaga mai zanyi,tafiyah nake zuwa wajen get din,nima ban fasaba,har saida nazo gaf dashi amma yana tsaye bai ko motsa ba.
"Nayi maka last warning ka bani waje na wuce tun kafin raina ya baci"
"Bazan ........"
Tun kafin ya karisa maganar nayi masa wani naushi a hanci,taga taga yayi yai baya zai fadi,amma duk da kokarinsa saida yah daku da kasa,ta gefensa na tsallaka na wuce koh kallonsa banyiba,injinsa yana rike da hancin yana face majinar dole.
Direct cikin falon na shiga suna biye dani har dakina,saleemah tana zaune a falo sai ganinmu tayi mun shiga,tashi tayi tana kallona har na wuce dakina.
Gyalen dayake wuyana na cire kafin na jawosu muka fito zuwa kicin,robobi guda biyu na ɗauka a wajen set ɗin robobi,ja da kuma koriyah.
Abinci na diba na cika kowacce roba kafin na fita,suna biye dani kaman jela har garden din cikin gidan.
Ajiyewa nayi tareda komawa debo ruwa,a hanyar komawar ne mukayi karo da sameer wanda dawowar sa kenan da key din mota a hannunsa,
"Meyasa kikawo karnukanki gidannan batareda izinina ba,bayan kisan koh sanda muka je gida ma ba sonsu nakeba,kina mace mai zakiyi da karnuka hakan ma a kina mayar aure,abimda kike yakamata ke a ganinki"
"Kai wanda kakeyi na ya kamata ne,karnuka kuma nawane ni naga damar zama dasu shiyasa na taho dasu,kuma babu mai fitar dasu a gidannan,dan zamana sukeyi,idan zasu var gidannan saidai mu tafi tare"
Kedai kika sani,amma koda wasa karna kuskura naji akan wasu wata maganar ta fito,idan kuwa ba hakaba zasu bar gidannan koh kinaso ko ba kyaso"
Kafi kowa sanin halina akan hakan,amma idan aka daboni bana shiru saidai koh maima yah faru"
Daga haka yah juya yabar wajen zuwa cikin gida,saida na tsaya na tabbatar suna cin abinci kafin na shige cikin gidan.
Hayaniyah na ji a falon inda na tsinkayo muyar saleema tana faɗin bazata zauna da karnuka a gida d'aya ba,harara ta bini dashi dana shigo da alama bataso zaman karnukan ba,nikuwa babu yanda zatayi dani nan gani nan bari ɗumamen mayyah.
Satin su bingo ɗayah a gidan har sun washe da gajiyar mota,babu inda basa shiga a cikin gidan,ɗakina kuwa saidai idan gari bai wayeba,duk da reza bata fiye zuwa wajena ba saidai idan na je inda suke,kasancewar cikine da itah.
Sojan dana bigewa hanci kuwa,wanda naji sunansa wai samuel,kullum muka haɗu sai yah harareni da alamun zamu hadu,ni har dariyah ma yake bani.
Fita exercise yanzu da bingo nake zuwa,tun sameer yana masifah,har kusan marina yayi amma ban fasaba,kwata kwata banajin daɗin zaamn gidan,bayyi kama da inda zan zauna ba a yanayina,dan ma nakan je cikin maakrantar koyar da ƙananan sojoji da akeyi wani lokacin ina kallonsu,hakan yakan dan debemin kewa,sannan kuma mukan fita yin training nida bingo,dan ɗan barshi danayi a gida har yayi laushi wajen gudu.
Tun da safe naji motsi a ɗakina amma bana su bingo bane ,ƙin juyowa nayi saboda nasan waye a wajen,
"Nasan ba bacci kike ba,nazo na fada miki cewa ki shiryah zan kaiku gidan su saleema ku yini,saboda tunda kikazo basu gankiba,yakamata kije su ganki"
"Bazan jeba mai zasu min idan sun ganni din"
"Kinba ba gardamarki nazo jiba,magana ce na fadamiki kishiryah nan da karfe goma zan kaiku,saura kuma naji wata maganar ta fito kuma"
Lokacin dana jiyo wayam naga wajen babu kowa da alamar har yah fita bayam yayi maganarsa ta karshe.
Tsuka nayi na juya na cigaba da baccina saboda safiyah bata wayeba sosai,dan dai yah ci sa'a bana rude kofa ne shiyasa yake shigowa yanda yaga dama.
Jeans da t-shirt nasaka sai kuma kimono dana ɗaura akai baƙi da mayafinsa.
Lokacin dana fito saleema tana gaba da zuhrah a akan cinyarta faruoq kuma yana gidan baya,sameer ne daya taho daga bayana yake magana.
"Ke wannan wane irin kayane,koh gidan kawarki bazaki je dasuba bare kuma wanda suke kaman a matsayin surukanki,dan su tamkar iyayena ne a garinnan".
"Kai suke matsayin iyayenka amma ba niba,ni bani da wasu surukai kuma ban shiryah yin wasuba,idan kuwa dole saina canja kayannan,toh wallahi bazanje na saidai na zauna,na gaji da wannan juyin,saikace zanje ganin Annabi."
Jijjiga kai yayi alamun na isheshi,hakan nakeso,wayace da aka daura masa ni baice ba zai iya ba,buɗe gidan bayan nayi inda farouq yake na shiga.
Yaron ne ya ɗago ya kallaeni fuskarsa dauke da murmushi yaca,
"Morning aunty"
Tun kafin nace wani abu,saleema tace,
"Idan kasake gaisheta sai na cire ma harshe,mai shegen surutu kawai,wanda yake gaisuwa ake gaisarwa,ba wanda bai san darajarta ba"
Sameer ne ya katseta daga maganar da takeyi,
"Ke saleemah bana son irin wannna halin,bai kamata ki dunga nunawa yaro hakaba,karna sake ji"
Maganar su suke tayi har muka zo gidan banyi saka musu bakiba.
Shiga mukayi cikin gidan,babbane sosai dan yah fi wanda muke ciki girma,dan jikin bangon gidanma abin kallone ga wanda bai taba ganin irinsa ba
Zama mukayi a kujerun gidan dukkanmu,saidai jin alamar sakkowa mutum daga daga samane naga sameer ya sauka daga kan kujerar a yah zauna a kasa,kallona yake da alamar nima nayi,a raina nace kana ruwa kenan,idan ni zan yi yanda kace.
Kara bude kimonon dayake jikina nayi tareda sake gyara zamana a kan kujerar yanda jeans din jikina zai dan fito waje.
Cize baki sameer yayi yana kallona cike da daya sanin tahowa dani,hmm wayace yah taho dani.
Dattijuwar matarce ta zauna a akan kujera fuskarta cike da fara'a,.
Muna hada ido da ita naji matar ta kwantamin arai duk da bansan mai yasaba,jinai bakina yah bude ina gaisheta bayan banyi niyyar hakanba.
Nikaina nayi mamakin hakan bare kuma mutanen da muka taho da su.
Yar magana kadan muka yi da ita sameer yah tafi,da niyyar zai zo daga baya yah daukemu,nidan shiru nayi in kallonsu,duk da banajin gidan ya isheni kaman yanda nakeyi idan naje wani gidan,abin yabani mamaki sosai,dan matar har ɗakinta ta jani,akan nayi sallah.
Kallonta nakeyi dan bansan mai zance ba,itama kallon nawa takeyi bayan ta shimfidamin sallayah,ita kuwa saleema tunda taga mahaifiyarta ta kukani,tayi fishi da mamar tata ta fi dakinta,da ubanta yadawo kuwa wajensa ta nufah.
Tun daga nan na kula ubantane ya sakaltata ba mahaifiyarta ba,dan daga idon mahaifiyatata ina ganin rashin jin dadinta game da halin y'ar tata.
"Uhm dama hajiyah ina period ne"
"Period kuma,amma bakiyi kama da mai period bah,danna karanci likitan matane,babu abimda bansaniba akan mata sai abinda baza'a rasaba. Saidai ban saniba koh bakya son yi ina nan ne"
Tana gama fadar hakan cikin murmushi ta fice daga dakin,bandakin cikin dakin na shiga jikina a sanyaye,dan babbban abinda duk duniyah bazan iyaba shine sallah,koda na nayi niyyar aikatawa nasan bazan iyaba.
Alwala nayi na fito zuwa inda sallayar take,kallonta nake kaman mai nazari kafin na dorah ƙafata akai.
Runtse ido nayi saboda jin wani abu kaman allaura ya huda kafata har zuwa cikin kaina,idona yana rufe nasake ɗaga ɗaya kafar nasake ɗorawa akan sallayar.
Lambar asusu:3131951977
Lambar waya:09035784150
Dan allah karki karanta koh karka karanta baka biyah kuɗin ba,domin akwai hakkina na naira jaka ɗaya(200) a kaknka koh akanki idan baki biyaba kike koh kake karantawa.
💎Sadi-Sakhna________✍🏼💎
*(¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯)*
💎•°• *WASA FARIN GIRKI* •°•💎 {cigaban gidan gandu}
💎17~18💎
Cikin dauriyah dakuma san gwadawa nafara tada sallar,saidai bankai gayin ruku'u ba nayi saurin zama a wajen ina rike kaina,dan nasan yau kam bazanyu bacciba koda naso hakan,nasamu najima da fitinar boyayyun mutanen can.
Ina zaune a wajen mahaifiyar saleemah tah shigo dauke da wani kwano a hannunta,miƙomin tayi tareda cewa,
"Ƴata maza shanye wannan zai miki amfani kinji"
Girgiza mata kai nayi alamun banaso,mamaki hakan yabata
"Meyasa bakyaso,karki damu bamai cutarwane ba nice nake hadawa da kaina,sannan karkiyi tunanin zan cutar dake,dan wallahi har cikin rai na nakejinki tun lokacin da na hada ido dake"
"Nasan bazaki cutar dani ba,sannan nasan ba abun cutarwa bane,hasalima nasan menene kawai dai bana bukatar sa rayuwata ne,shiyasa"
"Kamanyah kenan,kina mace amma bakya gyara kuma"
"Ina gyara mana irinna wanka da wanki,saidai irin wannan gyaran dakike nufi nasan bazanyi shi a rsyuwar data ragemin sauraba,saboda wanda akeyi dan shi wato miji bana bukatarsa a rayuwata sam"
Zata sake wata maganar ne nayi saurin katseta ta hanyar cewa,
"Babu abinda yake hadamu dashi shiyasa"
Saurin daure fuska tayi lokaci daya kafin tace,
"Me saleemah tah aikata da har hakan ta faru"
,ƙoƙarin tashi take na dakatar da itah ta hanyar cewa,
"Babu hannun ƴar ki akan hankan,wanna zabina ne bana kowaba,kuma kiyi hakuri bazan iyah fadamiki daliliba,kawai ki dauka haka nake,sannan ki gargadi yar ki ta rage shiga harka ta idan tana son lafiyar ta a jikinta"
Daga haka na fito na bar dakin na zauna falo,dan hakan shine mafi saukina,narasa miyasa na yarda da matar har nake fadamata irin wannan sirrin,inaga idan muka dade zan iyah fadamata komai bansaniba,daga bay nazo ina nadamar hakan.
Ina nan zaune har sameer yadawo daga aiki yazo ɗakarmu,sallama nayi mata saidai yanzu babu murmushi akan fuskar matar,sai kallon tausayi da take bina dashi,shareta nayi tareda cewa ke ta shafa kuma,bazan sake dawowa gidannan ba gaskiya,duk da zuciyah ta tana son dawowa gidan koda kuwa a gobene.
Kwanaki sunja da tafiyah ta garin porthacourt ko kuma nace da zamaan a can,har surayyah ta haihu mace sun saka mata sunana,nidai da sun nemk shawarata da basu saka mata suna na ba,saboda ina tsoron kar wani abun yasameta ,sannan wane abin kirkin na ajiye da har na cancanci hakan, bayan suna da mukayi waya da burgu yake cewa yaji labarin zainab ma ta kusa haihuwa,toh kawai nace dan banga ta inda hakan yah shafeniba,ni har na manta dasu ma saida yah fadi hakan tukunna.
💎*sameer a madubin gani*💎
"Ina zakije a da wannan dabbobin,ko karnukan sojoji baza'a basu damar wucewa ta nan ba,bare kuma wannan"
Tahowa nayi zan wuce sai ya tare kofar dan yaga mai zanyi,tafiyah nake zuwa wajen get din,nima ban fasaba,har saida nazo gaf dashi amma yana tsaye bai ko motsa ba.
"Nayi maka last warning ka bani waje na wuce tun kafin raina ya baci"
"Bazan ........"
Tun kafin ya karisa maganar nayi masa wani naushi a hanci,taga taga yayi yai baya zai fadi,amma duk da kokarinsa saida yah daku da kasa,ta gefensa na tsallaka na wuce koh kallonsa banyiba,injinsa yana rike da hancin yana face majinar dole.
Direct cikin falon na shiga suna biye dani har dakina,saleemah tana zaune a falo sai ganinmu tayi mun shiga,tashi tayi tana kallona har na wuce dakina.
Gyalen dayake wuyana na cire kafin na jawosu muka fito zuwa kicin,robobi guda biyu na ɗauka a wajen set ɗin robobi,ja da kuma koriyah.
Abinci na diba na cika kowacce roba kafin na fita,suna biye dani kaman jela har garden din cikin gidan.
Ajiyewa nayi tareda komawa debo ruwa,a hanyar komawar ne mukayi karo da sameer wanda dawowar sa kenan da key din mota a hannunsa,
"Meyasa kikawo karnukanki gidannan batareda izinina ba,bayan kisan koh sanda muka je gida ma ba sonsu nakeba,kina mace mai zakiyi da karnuka hakan ma a kina mayar aure,abimda kike yakamata ke a ganinki"
"Kai wanda kakeyi na ya kamata ne,karnuka kuma nawane ni naga damar zama dasu shiyasa na taho dasu,kuma babu mai fitar dasu a gidannan,dan zamana sukeyi,idan zasu var gidannan saidai mu tafi tare"
Kedai kika sani,amma koda wasa karna kuskura naji akan wasu wata maganar ta fito,idan kuwa ba hakaba zasu bar gidannan koh kinaso ko ba kyaso"
Kafi kowa sanin halina akan hakan,amma idan aka daboni bana shiru saidai koh maima yah faru"
Daga haka yah juya yabar wajen zuwa cikin gida,saida na tsaya na tabbatar suna cin abinci kafin na shige cikin gidan.
Hayaniyah na ji a falon inda na tsinkayo muyar saleema tana faɗin bazata zauna da karnuka a gida d'aya ba,harara ta bini dashi dana shigo da alama bataso zaman karnukan ba,nikuwa babu yanda zatayi dani nan gani nan bari ɗumamen mayyah.
Satin su bingo ɗayah a gidan har sun washe da gajiyar mota,babu inda basa shiga a cikin gidan,ɗakina kuwa saidai idan gari bai wayeba,duk da reza bata fiye zuwa wajena ba saidai idan na je inda suke,kasancewar cikine da itah.
Sojan dana bigewa hanci kuwa,wanda naji sunansa wai samuel,kullum muka haɗu sai yah harareni da alamun zamu hadu,ni har dariyah ma yake bani.
Fita exercise yanzu da bingo nake zuwa,tun sameer yana masifah,har kusan marina yayi amma ban fasaba,kwata kwata banajin daɗin zaamn gidan,bayyi kama da inda zan zauna ba a yanayina,dan ma nakan je cikin maakrantar koyar da ƙananan sojoji da akeyi wani lokacin ina kallonsu,hakan yakan dan debemin kewa,sannan kuma mukan fita yin training nida bingo,dan ɗan barshi danayi a gida har yayi laushi wajen gudu.
Tun da safe naji motsi a ɗakina amma bana su bingo bane ,ƙin juyowa nayi saboda nasan waye a wajen,
"Nasan ba bacci kike ba,nazo na fada miki cewa ki shiryah zan kaiku gidan su saleema ku yini,saboda tunda kikazo basu gankiba,yakamata kije su ganki"
"Bazan jeba mai zasu min idan sun ganni din"
"Kinba ba gardamarki nazo jiba,magana ce na fadamiki kishiryah nan da karfe goma zan kaiku,saura kuma naji wata maganar ta fito kuma"
Lokacin dana jiyo wayam naga wajen babu kowa da alamar har yah fita bayam yayi maganarsa ta karshe.
Tsuka nayi na juya na cigaba da baccina saboda safiyah bata wayeba sosai,dan dai yah ci sa'a bana rude kofa ne shiyasa yake shigowa yanda yaga dama.
Jeans da t-shirt nasaka sai kuma kimono dana ɗaura akai baƙi da mayafinsa.
Lokacin dana fito saleema tana gaba da zuhrah a akan cinyarta faruoq kuma yana gidan baya,sameer ne daya taho daga bayana yake magana.
"Ke wannan wane irin kayane,koh gidan kawarki bazaki je dasuba bare kuma wanda suke kaman a matsayin surukanki,dan su tamkar iyayena ne a garinnan".
"Kai suke matsayin iyayenka amma ba niba,ni bani da wasu surukai kuma ban shiryah yin wasuba,idan kuwa dole saina canja kayannan,toh wallahi bazanje na saidai na zauna,na gaji da wannan juyin,saikace zanje ganin Annabi."
Jijjiga kai yayi alamun na isheshi,hakan nakeso,wayace da aka daura masa ni baice ba zai iya ba,buɗe gidan bayan nayi inda farouq yake na shiga.
Yaron ne ya ɗago ya kallaeni fuskarsa dauke da murmushi yaca,
"Morning aunty"
Tun kafin nace wani abu,saleema tace,
"Idan kasake gaisheta sai na cire ma harshe,mai shegen surutu kawai,wanda yake gaisuwa ake gaisarwa,ba wanda bai san darajarta ba"
Sameer ne ya katseta daga maganar da takeyi,
"Ke saleemah bana son irin wannna halin,bai kamata ki dunga nunawa yaro hakaba,karna sake ji"
Maganar su suke tayi har muka zo gidan banyi saka musu bakiba.
Shiga mukayi cikin gidan,babbane sosai dan yah fi wanda muke ciki girma,dan jikin bangon gidanma abin kallone ga wanda bai taba ganin irinsa ba
Zama mukayi a kujerun gidan dukkanmu,saidai jin alamar sakkowa mutum daga daga samane naga sameer ya sauka daga kan kujerar a yah zauna a kasa,kallona yake da alamar nima nayi,a raina nace kana ruwa kenan,idan ni zan yi yanda kace.
Kara bude kimonon dayake jikina nayi tareda sake gyara zamana a kan kujerar yanda jeans din jikina zai dan fito waje.
Cize baki sameer yayi yana kallona cike da daya sanin tahowa dani,hmm wayace yah taho dani.
Dattijuwar matarce ta zauna a akan kujera fuskarta cike da fara'a,.
Muna hada ido da ita naji matar ta kwantamin arai duk da bansan mai yasaba,jinai bakina yah bude ina gaisheta bayan banyi niyyar hakanba.
Nikaina nayi mamakin hakan bare kuma mutanen da muka taho da su.
Yar magana kadan muka yi da ita sameer yah tafi,da niyyar zai zo daga baya yah daukemu,nidan shiru nayi in kallonsu,duk da banajin gidan ya isheni kaman yanda nakeyi idan naje wani gidan,abin yabani mamaki sosai,dan matar har ɗakinta ta jani,akan nayi sallah.
Kallonta nakeyi dan bansan mai zance ba,itama kallon nawa takeyi bayan ta shimfidamin sallayah,ita kuwa saleema tunda taga mahaifiyarta ta kukani,tayi fishi da mamar tata ta fi dakinta,da ubanta yadawo kuwa wajensa ta nufah.
Tun daga nan na kula ubantane ya sakaltata ba mahaifiyarta ba,dan daga idon mahaifiyatata ina ganin rashin jin dadinta game da halin y'ar tata.
"Uhm dama hajiyah ina period ne"
"Period kuma,amma bakiyi kama da mai period bah,danna karanci likitan matane,babu abimda bansaniba akan mata sai abinda baza'a rasaba. Saidai ban saniba koh bakya son yi ina nan ne"
Tana gama fadar hakan cikin murmushi ta fice daga dakin,bandakin cikin dakin na shiga jikina a sanyaye,dan babbban abinda duk duniyah bazan iyaba shine sallah,koda na nayi niyyar aikatawa nasan bazan iyaba.
Alwala nayi na fito zuwa inda sallayar take,kallonta nake kaman mai nazari kafin na dorah ƙafata akai.
Runtse ido nayi saboda jin wani abu kaman allaura ya huda kafata har zuwa cikin kaina,idona yana rufe nasake ɗaga ɗaya kafar nasake ɗorawa akan sallayar.
Lambar asusu:3131951977
Lambar waya:09035784150
Dan allah karki karanta koh karka karanta baka biyah kuɗin ba,domin akwai hakkina na naira jaka ɗaya(200) a kaknka koh akanki idan baki biyaba kike koh kake karantawa.
💎Sadi-Sakhna________✍🏼💎
*(¯'*•.¸,¤°'✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*'¯)*
💎•°• *WASA FARIN GIRKI* •°•💎 {cigaban gidan gandu}
💎17~18💎
Cikin dauriyah dakuma san gwadawa nafara tada sallar,saidai bankai gayin ruku'u ba nayi saurin zama a wajen ina rike kaina,dan nasan yau kam bazanyu bacciba koda naso hakan,nasamu najima da fitinar boyayyun mutanen can.
Ina zaune a wajen mahaifiyar saleemah tah shigo dauke da wani kwano a hannunta,miƙomin tayi tareda cewa,
"Ƴata maza shanye wannan zai miki amfani kinji"
Girgiza mata kai nayi alamun banaso,mamaki hakan yabata
"Meyasa bakyaso,karki damu bamai cutarwane ba nice nake hadawa da kaina,sannan karkiyi tunanin zan cutar dake,dan wallahi har cikin rai na nakejinki tun lokacin da na hada ido dake"
"Nasan bazaki cutar dani ba,sannan nasan ba abun cutarwa bane,hasalima nasan menene kawai dai bana bukatar sa rayuwata ne,shiyasa"
"Kamanyah kenan,kina mace amma bakya gyara kuma"
"Ina gyara mana irinna wanka da wanki,saidai irin wannan gyaran dakike nufi nasan bazanyi shi a rsyuwar data ragemin sauraba,saboda wanda akeyi dan shi wato miji bana bukatarsa a rayuwata sam"
Zata sake wata maganar ne nayi saurin katseta ta hanyar cewa,
"Babu abinda yake hadamu dashi shiyasa"
Saurin daure fuska tayi lokaci daya kafin tace,
"Me saleemah tah aikata da har hakan ta faru"
,ƙoƙarin tashi take na dakatar da itah ta hanyar cewa,
"Babu hannun ƴar ki akan hankan,wanna zabina ne bana kowaba,kuma kiyi hakuri bazan iyah fadamiki daliliba,kawai ki dauka haka nake,sannan ki gargadi yar ki ta rage shiga harka ta idan tana son lafiyar ta a jikinta"
Daga haka na fito na bar dakin na zauna falo,dan hakan shine mafi saukina,narasa miyasa na yarda da matar har nake fadamata irin wannan sirrin,inaga idan muka dade zan iyah fadamata komai bansaniba,daga bay nazo ina nadamar hakan.
Ina nan zaune har sameer yadawo daga aiki yazo ɗakarmu,sallama nayi mata saidai yanzu babu murmushi akan fuskar matar,sai kallon tausayi da take bina dashi,shareta nayi tareda cewa ke ta shafa kuma,bazan sake dawowa gidannan ba gaskiya,duk da zuciyah ta tana son dawowa gidan koda kuwa a gobene.
Kwanaki sunja da tafiyah ta garin porthacourt ko kuma nace da zamaan a can,har surayyah ta haihu mace sun saka mata sunana,nidai da sun nemk shawarata da basu saka mata suna na ba,saboda ina tsoron kar wani abun yasameta ,sannan wane abin kirkin na ajiye da har na cancanci hakan, bayan suna da mukayi waya da burgu yake cewa yaji labarin zainab ma ta kusa haihuwa,toh kawai nace dan banga ta inda hakan yah shafeniba,ni har na manta dasu ma saida yah fadi hakan tukunna.
💎*sameer a madubin gani*💎