Sashe 7
Ustaziyya Ko Er Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abunda masu karatu basu Sani ba shine ya'u Nada wani mugun hali tun a kasarsu nijar babban mashayi ne kuma dan'chacha ko bayan daya Auri Ramata babu abunda yafasa a halinshi talaucin daya mamaye sune yasa ya ajiye shaye shayen a gefe ganin baida kudin dazai siya tareda ma Ramata Alkawarin dainawa yayi gaba daya tunda yara sun fara girma baiso yabar musu abun kunya, ganin yanda kudi ke shigo mishi yanzu gakuma matarshi kusan ta dauke mai hidimar ci Dasha na gida hakan yasa yadawo da tsohon halin shi, tun yanayi a boye har Ramata ta farga hankalinta ba karamin tashi yayi ba, inda zata tasa shi a gaba taita masa magiya tana rokon Sa tana kuka, haka zaikara mata Alkawarin daina wa, Wata rana idan ya bugu tana magana zai lakada mata duka a daki tanaji tana gani zai jibge ta haka zata hadiye kukanta a cewarta bataso kukanta ya tona asirin uban yaranta, haka yaran zasu makure a bango suna kuka ganin yanda ake jibgar mamarsu, washe gari haka zaizo ya tsugunna yana bata hakuri da nadama, amma hakan bazata chanza zani ba. babu yanda batayi dashi akan su nema hayan gida kusa dasu koda wani daki dayan ne tunda garbati ma yafara Zama saurayi, dakin yamusu kadan ga Aisha tafara girma rai biyar dakin bazai dauke suba amma kememe ya shafa ma idon shi toka dukda yanada kudin yin hakan a yanzu ganin biyan kudin hayan dakin da zai kama kamar barnan kudi ne gara yasha kudin shi yayi tatil haka zai shigo yana rangaji tareda zage zage tun yan unguwa basu farga ba har aka fara ganewa inda sanaar shayin ma yadaina garbati keyi yanzu shi saidai ya kwanta a gida idan Ramata tatafi aikatau yaita baccin Asara, wasa wasa abun nashi yai tsanani inda akaita kaima mai unguwa karar shi, hakan yasa ya kirashi yai masa nasiha sosai, hakuri yaita badawa, inda har cewa yakeyi asiri akai masa daga kasarsu a cewarshi wai sun sami labarin rufin asirin shine, Jama'a saidai suce Allah shi kyauta, Daya daina na kwana biyu zai dawo ruwa tsundum harma yafi Nada.
Shakuwar AK da Aisha ba'a magana, inda AK bai hadata da komai ba hidima yake mata baji ba gani a lokacin ya mallaki hankalin kanshi yazama kyakyawan saurayi sosai, babu abunda yafi kauna kamar ka danganta shida Aisha tun bare idan kace mai mijin Aisha hmmm har kowa yagane hakan ita kanta Aisha dadin hakan takeji komai Yaya AK bakinta baitaba rabuwa da sunan shi, a lokacin yafara shirye shiryen barin kasar zuwa Egypt yin jami'ar shi dukda baiso hakan ba a cewarsa wazai kula maida Aishar Sa, dakyar iyayan suka lallaba shiya tafi, inda Aisha ta rikice lokacin tafara Zama budurwa itama har abinci saida ta daina ci dukta rame nanfa iyayan suka fara tsoran shakuwar dake tsakanin su. A kwana a tashi babu wuya komai na tafiya daidai banda halin ya'u dake Kara birkicewa dukya rikice yakara tsufa abun na damun iyalan Sa tun bare Aisha da a makaranta har gori ake mata haka zatai ta kuka tun bata saba ba harta saba mai unguwan yaso korarsu a karo da dama tuno Laifin wani baya taba shafar wani saboda darajar matarshi da yaran shi Wanda suka samu shaida mai kyau a unguwan shiyasa ake daga mai kafa, inda Aisha tazama Silent kasancewar batada kawaye a cewar su babu Wanda zaiyi harka da diyar mashayi, nan kewar yayanta yakara cikata saidai ta kwanta a daki taita kukan kewar AK Wanda a lokacin tagama yarda shine farin cikin ta, tagama yarda idan bada shita rayu ba toh rayuwar Tata batada wani Amfani, tagama yarda sanshi takeyi soyya Mara iyaka inda Ramata tun tana biye mata suna labarin harta fara tausaya ma diyar Tata ganin dala da gwauron dutsen data dauko ma kanta ko'a duniyar mafarki AK ba sa'an ta bane hakan yasa Ramata tadage dayimata Addu'a Allah ya yaye mata larurar data Dora ma kanta.
Ta fannin mamie kuwa komai na tafiya daidai duk sanda zasuyi waya da AK baida abun tambaya sai Aisha, tun bata damuwa abun yafara damun ta nan ta taka mai birki bataso zargin da takeyi yazama gaske, ganin yanda Ranta baisan hakan yasashi daina tambayar badan Ranshi naso ba, Mamie babu abunda suka Fasa yima Ramata da yaranta dukda sanin halin ya'u saidai mommy taita bata hakuri da tattausan kalamai.
A kwana a tashi lokaci na ta tafiya tun Aisha nasa ran dawowar AK harta dangana saidai soyyar shi nanan daram a Ranta tareda Alkawarin bazata taba mai kishiya a Ranta ba, yayinda ta bangaran shi kuwa iyayanshi kekai mishi ziyara a cewar su gara ya zauna wuri daya saiya gama komai da komai tas na karatun shi domin yana hada Degree gara ya karasa gaba daya zasu dinga zuwa tareda kanin shi Abdulhakeem Wanda a yanzu shima yake shirin komawa chan karatu.
A lokacin ne makerin budurwa yagama kawata halittar Aisha fiyeda tunanin mai tunani tahada duk abunda ake bukata a wurin mace, Allah ya wadata tada zaunannan baya 'duwawu' ga tudu kamar ka Dora Kofi ya zauna daram🤭 ga hips masha Allah ga kirjin nan ya cika yayi dam Tubarkallah, da taimakon shafaffen cikinta shape din halittar ta yakara baiyana, ko hijab tasaka idan tana tafiya komai na jikinta saiya dinga kadawa, kiban jikinta a wuri biyu yake hakan ba karamin tsokale ma samarin unguwan ido yakeyi ba uwa uba Allah ya zuba mata natsuwa ta musamman kullum cikin dogon hijab zaka ganta hakan yasa yan iskan samari saka fara samata ido, inda Ramata ta farga Kullum cikin yimata Addu'a da nasiha takeyi hakan yasa take Kara suturta kanta kokadan bata shigan banza.
*Bakar rana........coming soon*
*Mr's Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Dedicated to sister Husnah*
13
Bayan shekara Uku da faruwan hakan ne cikin Ikon Allah da Al'ajabi tayi wani Saurayi daga sama wai yazo kuma ba wasa ya kawo shiba Aure yazoyi bayasan bata lokaci, sunan shi Musa yanada mata daya da yara Uku baida Wata Sana'a I'lla iyaka shago dayake dashi yana saida kayan masarufi harga Allah baimata ba amma hausawa sunce da babu gara ba dadi hakan yasa batareda dogon nazari ba ta amince a lokacin tanada shekara ashirin a duniya nan Ramata taita farinciki baki yaki rufuwa kashi sittin na damuwarta ya yaye domin tagama sama Ranta Aisha bazata taba samun mijin Aure ba kila Aure kuma sai a lahira idan anayi saboda bakin fentin da Ya'u ya goga musu ita kanta Aisha bata taba tunanin samun mijin Aure ba koma zata samu batasa ran anan kusa zata samu ba harga Allah tacire Auran AK a Ranta tasan kozata mutu tadawo ita dashi har abada saidai babu na biyun shi zatai Aure bana soyya ba.
Mamie ce ke kaiwa da kawowa bakinta yaki rufuwa yayinda da kanta take shigo da farantan abincin da suka gaji da haduwa domin tarban dan'lelen ta, farin saurayi sosai kakkarfa mai kwantaccan bakin gashi dake daukar ido yayinda gefen bakin shi bakin gashin ke zagaye da karamin bakin nashi Wanda Ake kirada *Quarter mullion* hancin shi siriri masha Allah idon shi basu cika girma ba yan daidai sannan basuyi fari kar ba duk inda ake naiman Handsome indai kaga Saurayin nan tohfa an Dace, fara'a ne kwance a fuskar shi Rabon shida Nigeria harya manta he feel Alive gashi cikin gidansu yayinda ya matsu yaci abinci akwai tarin tambayoyin da yake shirin yima mamin nasa, zaune suke gaba daya harda Dadyn su anata cin abinci tareda basu labarin nasarorin daya samu a tafiyar dayayi yasha Addu'a babu adadi wurin iyayan nashi cike daso da kauna nan Dadyn su yai mishi Albishir din fara Aiki a ma'aikatar su NGO tareda mukami mai girma saboda darajar kwalinshi saidai muce masha Allah, gakuma kasuwancin shida yakeyi Abubuwa sunmai yawa yana naiman mataimaki tunda tsufa yafara kamashi ba kamar daba, duk AK ne zai amshe su a'haka firar nasu na ranar ya Kare batareda yasamu damar yima Mamie tambayar da yakeso ba.
Washe gari Allah Allah yakeyi a hadu cin abinci cike yakeda da zumudin dahar mamakin kanshi yake, wanka yayi cikin kananan kaya misalin karfe Tara ya sauko breakfast lokacin Daddy ya Dade da tafiya office, tsakurar abincin yayi sama sama yayinda yake Jan Mamie da fira har akazo inda yakeso, 'wai Mamie ina mai muku wanke wanke ne Ramata Kota daina zuwa dawuri ne Yanzu? Aisha fa nasan tazama budurwa yanzu, 'hmmmm bari kawai son abun ne saidai muce Allah shi kyauta rabona da Ramata kusan shekara Uku kenan baiwar Allah oooh Duniya, tafadi cikin jimami, nanta bashi labarin Abunda yafaru bakaramin tashin hankali ya shiga ba sai zufa yakeyi of all people why Aisha? Eye Mamie Anya ba sharri akayi musu ba kinsan fa mutane? AK kabar mutum kawai Allah kadai yasan abunda yafaru nidai bazance yar'iska bace kamar yanda ake fadi a unguwa saboda ban gani da idona ba, inadai musu aike jefi jefi saboda samun lada, Allah yasa ta Auru shine kawai wlh na tabbata babu mai Auran yarinyar nan, why mum? Meye Laifin ta? How sure are u bazata auru ba? Yafadi tareda mikewa a fusace yabar wurin, ikon Allah konice Ya'u kokuma nice yan'unguwa dasuke kiranta yar iska? Ihu fa kakemun AK, ita kadai take maganar ta AK kuwa ya Dade da barin gidan cikin tashin hankalin da baisan dalili ba.
Saida yayi kwana biyu babu inda yaje sai tarin wasiwasi da yakeyi taya ma za'a cemai Aisha yar'iska ce? Dukda ya Dade bai ganta ba amma ya tabbata ko cikin duhu zai iya gane ta, why? Toh kodai gskia ne kamar yanda aka Kara bashi labarin abun a unguwa dukda masu bada labarin suma sun Kara gishiri da Maggi a ciki.
Shakuwar AK da Aisha ba'a magana, inda AK bai hadata da komai ba hidima yake mata baji ba gani a lokacin ya mallaki hankalin kanshi yazama kyakyawan saurayi sosai, babu abunda yafi kauna kamar ka danganta shida Aisha tun bare idan kace mai mijin Aisha hmmm har kowa yagane hakan ita kanta Aisha dadin hakan takeji komai Yaya AK bakinta baitaba rabuwa da sunan shi, a lokacin yafara shirye shiryen barin kasar zuwa Egypt yin jami'ar shi dukda baiso hakan ba a cewarsa wazai kula maida Aishar Sa, dakyar iyayan suka lallaba shiya tafi, inda Aisha ta rikice lokacin tafara Zama budurwa itama har abinci saida ta daina ci dukta rame nanfa iyayan suka fara tsoran shakuwar dake tsakanin su. A kwana a tashi babu wuya komai na tafiya daidai banda halin ya'u dake Kara birkicewa dukya rikice yakara tsufa abun na damun iyalan Sa tun bare Aisha da a makaranta har gori ake mata haka zatai ta kuka tun bata saba ba harta saba mai unguwan yaso korarsu a karo da dama tuno Laifin wani baya taba shafar wani saboda darajar matarshi da yaran shi Wanda suka samu shaida mai kyau a unguwan shiyasa ake daga mai kafa, inda Aisha tazama Silent kasancewar batada kawaye a cewar su babu Wanda zaiyi harka da diyar mashayi, nan kewar yayanta yakara cikata saidai ta kwanta a daki taita kukan kewar AK Wanda a lokacin tagama yarda shine farin cikin ta, tagama yarda idan bada shita rayu ba toh rayuwar Tata batada wani Amfani, tagama yarda sanshi takeyi soyya Mara iyaka inda Ramata tun tana biye mata suna labarin harta fara tausaya ma diyar Tata ganin dala da gwauron dutsen data dauko ma kanta ko'a duniyar mafarki AK ba sa'an ta bane hakan yasa Ramata tadage dayimata Addu'a Allah ya yaye mata larurar data Dora ma kanta.
Ta fannin mamie kuwa komai na tafiya daidai duk sanda zasuyi waya da AK baida abun tambaya sai Aisha, tun bata damuwa abun yafara damun ta nan ta taka mai birki bataso zargin da takeyi yazama gaske, ganin yanda Ranta baisan hakan yasashi daina tambayar badan Ranshi naso ba, Mamie babu abunda suka Fasa yima Ramata da yaranta dukda sanin halin ya'u saidai mommy taita bata hakuri da tattausan kalamai.
A kwana a tashi lokaci na ta tafiya tun Aisha nasa ran dawowar AK harta dangana saidai soyyar shi nanan daram a Ranta tareda Alkawarin bazata taba mai kishiya a Ranta ba, yayinda ta bangaran shi kuwa iyayanshi kekai mishi ziyara a cewar su gara ya zauna wuri daya saiya gama komai da komai tas na karatun shi domin yana hada Degree gara ya karasa gaba daya zasu dinga zuwa tareda kanin shi Abdulhakeem Wanda a yanzu shima yake shirin komawa chan karatu.
A lokacin ne makerin budurwa yagama kawata halittar Aisha fiyeda tunanin mai tunani tahada duk abunda ake bukata a wurin mace, Allah ya wadata tada zaunannan baya 'duwawu' ga tudu kamar ka Dora Kofi ya zauna daram🤭 ga hips masha Allah ga kirjin nan ya cika yayi dam Tubarkallah, da taimakon shafaffen cikinta shape din halittar ta yakara baiyana, ko hijab tasaka idan tana tafiya komai na jikinta saiya dinga kadawa, kiban jikinta a wuri biyu yake hakan ba karamin tsokale ma samarin unguwan ido yakeyi ba uwa uba Allah ya zuba mata natsuwa ta musamman kullum cikin dogon hijab zaka ganta hakan yasa yan iskan samari saka fara samata ido, inda Ramata ta farga Kullum cikin yimata Addu'a da nasiha takeyi hakan yasa take Kara suturta kanta kokadan bata shigan banza.
*Bakar rana........coming soon*
*Mr's Sadik Rumah💅🏻*
🧕🏼🧕🏼🧕🏼
*Ustaziya ko Yar'duniya?🤷🏻♀🤷🏻♀🤷🏻♀*
*Written by Anty Mamie*
*Dedicated to sister Husnah*
13
Bayan shekara Uku da faruwan hakan ne cikin Ikon Allah da Al'ajabi tayi wani Saurayi daga sama wai yazo kuma ba wasa ya kawo shiba Aure yazoyi bayasan bata lokaci, sunan shi Musa yanada mata daya da yara Uku baida Wata Sana'a I'lla iyaka shago dayake dashi yana saida kayan masarufi harga Allah baimata ba amma hausawa sunce da babu gara ba dadi hakan yasa batareda dogon nazari ba ta amince a lokacin tanada shekara ashirin a duniya nan Ramata taita farinciki baki yaki rufuwa kashi sittin na damuwarta ya yaye domin tagama sama Ranta Aisha bazata taba samun mijin Aure ba kila Aure kuma sai a lahira idan anayi saboda bakin fentin da Ya'u ya goga musu ita kanta Aisha bata taba tunanin samun mijin Aure ba koma zata samu batasa ran anan kusa zata samu ba harga Allah tacire Auran AK a Ranta tasan kozata mutu tadawo ita dashi har abada saidai babu na biyun shi zatai Aure bana soyya ba.
Mamie ce ke kaiwa da kawowa bakinta yaki rufuwa yayinda da kanta take shigo da farantan abincin da suka gaji da haduwa domin tarban dan'lelen ta, farin saurayi sosai kakkarfa mai kwantaccan bakin gashi dake daukar ido yayinda gefen bakin shi bakin gashin ke zagaye da karamin bakin nashi Wanda Ake kirada *Quarter mullion* hancin shi siriri masha Allah idon shi basu cika girma ba yan daidai sannan basuyi fari kar ba duk inda ake naiman Handsome indai kaga Saurayin nan tohfa an Dace, fara'a ne kwance a fuskar shi Rabon shida Nigeria harya manta he feel Alive gashi cikin gidansu yayinda ya matsu yaci abinci akwai tarin tambayoyin da yake shirin yima mamin nasa, zaune suke gaba daya harda Dadyn su anata cin abinci tareda basu labarin nasarorin daya samu a tafiyar dayayi yasha Addu'a babu adadi wurin iyayan nashi cike daso da kauna nan Dadyn su yai mishi Albishir din fara Aiki a ma'aikatar su NGO tareda mukami mai girma saboda darajar kwalinshi saidai muce masha Allah, gakuma kasuwancin shida yakeyi Abubuwa sunmai yawa yana naiman mataimaki tunda tsufa yafara kamashi ba kamar daba, duk AK ne zai amshe su a'haka firar nasu na ranar ya Kare batareda yasamu damar yima Mamie tambayar da yakeso ba.
Washe gari Allah Allah yakeyi a hadu cin abinci cike yakeda da zumudin dahar mamakin kanshi yake, wanka yayi cikin kananan kaya misalin karfe Tara ya sauko breakfast lokacin Daddy ya Dade da tafiya office, tsakurar abincin yayi sama sama yayinda yake Jan Mamie da fira har akazo inda yakeso, 'wai Mamie ina mai muku wanke wanke ne Ramata Kota daina zuwa dawuri ne Yanzu? Aisha fa nasan tazama budurwa yanzu, 'hmmmm bari kawai son abun ne saidai muce Allah shi kyauta rabona da Ramata kusan shekara Uku kenan baiwar Allah oooh Duniya, tafadi cikin jimami, nanta bashi labarin Abunda yafaru bakaramin tashin hankali ya shiga ba sai zufa yakeyi of all people why Aisha? Eye Mamie Anya ba sharri akayi musu ba kinsan fa mutane? AK kabar mutum kawai Allah kadai yasan abunda yafaru nidai bazance yar'iska bace kamar yanda ake fadi a unguwa saboda ban gani da idona ba, inadai musu aike jefi jefi saboda samun lada, Allah yasa ta Auru shine kawai wlh na tabbata babu mai Auran yarinyar nan, why mum? Meye Laifin ta? How sure are u bazata auru ba? Yafadi tareda mikewa a fusace yabar wurin, ikon Allah konice Ya'u kokuma nice yan'unguwa dasuke kiranta yar iska? Ihu fa kakemun AK, ita kadai take maganar ta AK kuwa ya Dade da barin gidan cikin tashin hankalin da baisan dalili ba.
Saida yayi kwana biyu babu inda yaje sai tarin wasiwasi da yakeyi taya ma za'a cemai Aisha yar'iska ce? Dukda ya Dade bai ganta ba amma ya tabbata ko cikin duhu zai iya gane ta, why? Toh kodai gskia ne kamar yanda aka Kara bashi labarin abun a unguwa dukda masu bada labarin suma sun Kara gishiri da Maggi a ciki.