Sashe 14
Ustaziyya Ko Er Duniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Babu abunda zai hanani sakinta yanzun nan kuwa, juyawa yayi yayinda sukayi ido Biyu da Alhaji muktar Wanda hayaniyar su yafito dashi daga daki duk abunda suka tattauna akan kunnan shi, AK na shirin Gilmawa Yaji daddy na fadin, 'bazan hanaka sakinta ba kamar yanda ban naimi shawarar Aura maka ita wurin kowa ba haka bazan tilasta maka Zama da ita ba tunda ka nuna ban isa dakai ba shikenan nikuma zan nuna isata a inda na isa, kallon Mamie yayi ita mai zugakan tareda Aisha zasuyi zawarcin kasan da sanin datse igiyoyin Auran Aisha daidai yakeda mutuwar Auran Bilkisu mamarka, a razane Mamie ta kalla daddy yayinda takarasa wurinsa, wai wace bilkin kake magana Alhaji? Ban gane ba badai ni Bilkisu ba? menene hadin Aurena Dana AK? Jama'a aimun Adalici mana Lallai Alhaji kamar bakai ba nice fa bilkin ka yar'fulanin ka shakara kusan Arba'in muna tare ko daga mun murya baka taba yibafa, tafadi jikinta na rawa yayinda hawaye daya nabin daya a idonta....'yauwa sannan kana sakin Aishar ni zanyi sadakatul jari'ar da ita insha Allah bazaku maidani karamin mutumin banza ba dattijon banza Wanda bai isada gidanshi ba kunji na rantse muku, AK kuwa mutuwar tsaye yayi cikeda takaicin Daddy Anya daddy ne kuwa? Idan shine kuma maiya same daddy a'yau? Daddy na shirin barin wurin mamie ta fada a kirjin shi tareda sakin kuka mai cin rai, Ashe zaka iya Rayuwa batare dani ba? Ashe akwai Ranarda ko'a mafarki Zaka iya dangantani da kishiya? Wlh ban zuga AK ba harga Allah mijina babu abunda yarinyar nan ta taba mun Allah yabasu zaman lfy tunda abun yazama haka wlh kowa ya gyara Auran shi bazan bari Aurena ya mutu ba saboda na wani, 'dariya taso taba daddy dakyar ya iya gimtse dariyar Sa, 'haba mamie wlh an cutar dani kada kimun haka, inji AK dayake tunkaran iyayan nashi, 'wlh Abdulkareem kowa yaje ya gyara Auran shi bazan koma gida yin zawarci da tsufa naba bayan haka inasan tsohon mijina ban hadashi da komai ba a duniya dukda ina sanku banda kamarku amma sanku bai isa ya kashe mun Aure naba tareda rugujemun soyyar shekara Arba'en danayi ba, Kara Rungume ta Daddy yayi a jikin Sa cikeda kaunar matar tashi, Yauwa yanzu ne bilkin shi tadawo bilki amma da dukta rikice an birkita mishi mata, Sakinta yayi yayinda ya tunkari dakinsa, 'Dadyn su Abdul na tuba Dan Allah kayi hakuri mai gidana, tafadi harda daga muryar ta, baiko waiwayo ba bayaso ya nuna mata ya sauko dawuri saiya Dan Kara gasata nan gaba bazata Kara jayayya da hukuncin saba, 'AK barin wurin yayi yayinda ya shiga dakinsa da hanzari ko ganin Gabansa baiyi sosai cikin minti Uku yafito da karamar jakar kaya a hannun Sa, 'Yau saika haifi da'mai bakin ciki? Inji Mamie tana kallon AK na saukowa daga steps, 'ina Zaka? Muddun ka dauki hukunci akan Yarinyar nan bazan taba yafe maka ba Abdulkareem kaji na gayama wlh Aure da ita kasama ranka kamar kafara ne mutu ka raba kaida ita muddun ina numfashi idan ba haka ba kuwa bazan yafe maka ba, Aure baifi Aure ba, 'tuni AK yabar gidan cikin motarsa kamar zai tashi sama kanshi kuwa kamar zai fashe tuni zazzabi da ciwon kai mai zafi ya rufe shi dakyar ya iya karasawa 17th hotel tareda kama daki na kwana uku, cikin rawan sanyi ya zube akan gadon dakin kuka ya fashe da karfi kamar mace yana dukan gadon a hankali, 'why Aisha? Why cikin mata maiyasa saike? Maiyasa kika koya mun muguwar tsanarki? Maiyasa? Dukda na guji rayuwarki maiyasa kika sake shiga duniyata tareda zaban Rayuwa dani? Kin cutar dani Aisha wlh bazan yafe miki ba bani kadai zan rayu da bakin ciki ba dukanmu mun rasa abunda mukeso daga rana tayau dukanmu zamu rayu cikin kunci wlh zan dandana Miki kunci kwatankwacin Wanda kika Sani a ciki, maiyasa zanga Aibun ki? 'Yah Rabbi ka sassauta min Aisha a cikin zuciyata, ka rage mun ita ta dameni, kuka yakeyi yana rawan sanyi jikin shi kuwa kamar garwashin wuta saboda zafin zazzabi.
Mamie kuwa wanka ta dauka tareda tsara girki mai matukar dadi cikin gaggawa ada ta kudiri niyyar babu Wanda zaici abincin Dare a gidan saboda Auran AK harsai an mata abunda takeso shiyasa tun kafun daddy ya farga batayi girki ranar ba ta shiga cikin hanzari tayi, Abdulhakeem kuwa yana makaranta achan Egypt gidan babu kowa sai masu aiki da Mijinta hakan yasa ta tunkari dakin shi domin Kara lallashin Sa sai kamshi take zubawa mai tsayawa arai.
Washe gari kuwa karfe goman safe ta shirya cikin shiga ta Alfarma yayinda itada masu aikinta dake dauke da manya manyan kuloli shake da Abincin sadaka Wanda tun daran jiya tasasu dafawa da asuban farin yau, Abinci ne mai rai da lafiya haka aka daddauki kulolin da kwalayan lemuna da ruwan gora katon katon kai tsaye gidan Rasuwa suka nufa hakan datayi ba karamin Kara soyyar ta yayi a zuciyar Alhaji muktar nanda nan tausayin matarshi ya shige shi ganin yanda take matukar tsoran rabuwa dashi, 'Cikeda mamaki Ramata ta tarbe su hannu biyu biyu a kasan Ranta kuwa taji dadi sosai sai a lokacin hankalinta yadan kwanta kwana tayi da tunanin yanda Rayuwar marainiyar yar'ta zai kasance a gidan Alhaji muktar tareda kallan da Mamie zatai musu, samun kanta tayi da washe baki hadeda godema Allah a fili, mikewa Aisha tayi tana gaishe da mamie har kasa ta tsuguna cikeda kunya zata bar dakin Mamie ta rike hannun ta tareda zaunar da ita kusa da inda take, 'gaisuwa Tai musu na rashin da sukayi sosai itada ja'maar gidan ta sannan tace musu Alhaji muktar yace akara musu gaisuwa mika ma Ramata Envelope tayi cikeda kudi a cewarta Alhaji muktar neyace abata, kememe Ramata taki Amsa da ada ne Amsa zatayi amma yanzu bataso suga kwadayin su tunda anzama sirikai kada ace sun siyarda yar'su, dakyar da sudin goshi aka samu Ramata ta Amsa harsaida mutane sukasa baki a cewarsu ta Amsa a matsayin sadaka ba'a maida kyauta, nan yan'unguwa akaita shigowa kwasar abinci mai raida lafiya tunda sukaga shigan kayatattun kulolin Abinci da Hajiya bilki nan akaita shigowa har babu wurin Zama kamar an bada sanarwan jama'a, Mamie tayi minti ashirin a gidan yayinda ta Mike zata tafi, riko hannun Aisha tayi tace ta biyo ta zasuyi magana, kiran Ramatan tayi har waje suka shiga bayan motan ta saboda jama'a dake wucewa, 'Aisha kokuma ince diyata tunda yanzu anzama daya, Dan Allah ki gani kiki gani, duk abunda zai shiga tsakanin kida AK kiyi hakuri kada ki biye mishi ki daure kuba Mara da' kunya Yanzu kowa jira yake aga yanda zakuyi kada ki biye mishi duk abunda zai miki kiyi hakuri kodan saboda ni kinji diyata? Harda rikema Aisha Hannu wacce kunyar duniya tagama rufeta, duk abunda ke damunki ki gayamun ki daukeni a matsayin uwa keda AK mutu ka raba insha Allah nanta roki Ramata Alfarman Kara tausasa Aishar inda sukaita godiyar jin dadin Abunda hajiya Bilkisu tayi nan duka bakin cikin Ramata ya yaye koba komai Aisha tayi dacen surukai ta fannin AK mai sauki ne dama ganin yanda AK din ya tsani Aishar da furicin dayayi a gabanta babu ko kunyar ta a matsayin Mahaifiyar Aishar shike hanata sukuni.
Aishi kuwa dukta kosa ayi sadakan bakwai akaita gidan mijinta masoyinta ji takeyi kamar ace ta tashi ta naimo shi ta bishi, gawata azabar soyyar shida ta Mike mata kullum cikin murmushi zaka ganta batada damuwa ko kadan Yanzu ko bcci takeyi sunan AK take kira mafarkin AK babu Wanda batayi harsai Ramata ta girgiza ta ko bilki, abun yafara damun Ramata inda cikin takaici tafara tankama Aisha, Kidai yi a hankali wlh ba baki nai miki ba muddin kika nunamai soyyar nan zaki sha bakar wahala ace ayi mace ba kunya wannan wace irin Rayuwa ce kika daukan ma kanki dakon soyyar wahala? 'Ummah wlh yayi AK na sona kila fiyeda yanda nake sanshi, 'haka ya gaya miki? Yaushe kika ganshi? Koko sako ya aiko miki na soyyar taki? Kidai yi a hankali banasan hauka da rashin kamun kai, 'Idan Ramata tayi furucin nan Haushi Aishar keji sosai, hakan yasa tafara lallaba Auta bilki akan ta leka mata kofar gidansu AK ko zatagan shi tanaso taga ko yana lfy kwana biyu tarasa sukuni tanasan sanin lafiyar mijinta? Kai tsaye bilki tace mata bazata jeba aiko nan taita dukan bikin cikin takaici, 'wlh Anty kozaki kashe nine babu inda zanje ni wlh haushi yake bani ma ace ko gaisuwa yakasa zuwa yayi mana sirikin shiya rasu haba Dan Allah, 'ke mai kika Sani? Gaisuwa banda Wanda mamarshi taxo tayi a madadin shi? Harfa masu Aikin gidan su sunzo mana gaisuwa da tarin Alheri mai yawa, 'Ramata dake girki a zaure tashi tayi cikeda takaicin Aishar shiga dakin tayi mafici ta dauka ta buga ma Aishar, sannu dadi miji saikije gidan nasu ki bishi, fitar min a daki Mara kunya Kifa kiyaye ni Aisha wlh ranki zai baci akan yaron nan, turo baki Aishar tayi tana gunguni, mutum da mijinsa sai a hanashi jin yanda yake? Gskia baai mata Adalci gara tayi tayi tabar musu gidansu.
Alhaji muktar neya sauko daga dakin shi misalin karfe sha'biyu na rana yana shirin fita, kwalama Mamie dake kitchen tareda yan aiki suna girki kira yayi, 'amsawa tayi hadeda shigowa parlon nasu Zama kusa dashi tayi, Dadyn su Abdul harka shirya Ashe, 'Eh zan Dan fita nisa zanyi sai yamma zan dawo insha Allah, Allah ya dawo dakai lfy mai'gidana Angona ni kadai ta furta cikin murmushi, mikewa yayi sannan ya kalleta, 'danki bai dawo daga gudun hijirar dayayi bane? 'Uhm bari kawai lamarin AK sai a hankali wlh haryau babu labarin shi mamaki yake bani sati daya babu shi Anya Alhaji ko za'a bada cigiyar sane? Duka wayoyinsa a kashe office ma yadaina zuwa, 'bawata cigiyar katon Saurayin dazan bada yanda ya dauki kafa yabar gida toh zai dawo da kafarsa, idan yadawo kice ya gaggauta barin mun gidana nima, Ga mukullin gida na Wanda ke Malali GRA ba'a Dade da kammalawa ba ki bashi ya tarkata yanasa yanasa chan zasu zauna kafun in kai masa matarshi insha Allah.
Mamie kuwa wanka ta dauka tareda tsara girki mai matukar dadi cikin gaggawa ada ta kudiri niyyar babu Wanda zaici abincin Dare a gidan saboda Auran AK harsai an mata abunda takeso shiyasa tun kafun daddy ya farga batayi girki ranar ba ta shiga cikin hanzari tayi, Abdulhakeem kuwa yana makaranta achan Egypt gidan babu kowa sai masu aiki da Mijinta hakan yasa ta tunkari dakin shi domin Kara lallashin Sa sai kamshi take zubawa mai tsayawa arai.
Washe gari kuwa karfe goman safe ta shirya cikin shiga ta Alfarma yayinda itada masu aikinta dake dauke da manya manyan kuloli shake da Abincin sadaka Wanda tun daran jiya tasasu dafawa da asuban farin yau, Abinci ne mai rai da lafiya haka aka daddauki kulolin da kwalayan lemuna da ruwan gora katon katon kai tsaye gidan Rasuwa suka nufa hakan datayi ba karamin Kara soyyar ta yayi a zuciyar Alhaji muktar nanda nan tausayin matarshi ya shige shi ganin yanda take matukar tsoran rabuwa dashi, 'Cikeda mamaki Ramata ta tarbe su hannu biyu biyu a kasan Ranta kuwa taji dadi sosai sai a lokacin hankalinta yadan kwanta kwana tayi da tunanin yanda Rayuwar marainiyar yar'ta zai kasance a gidan Alhaji muktar tareda kallan da Mamie zatai musu, samun kanta tayi da washe baki hadeda godema Allah a fili, mikewa Aisha tayi tana gaishe da mamie har kasa ta tsuguna cikeda kunya zata bar dakin Mamie ta rike hannun ta tareda zaunar da ita kusa da inda take, 'gaisuwa Tai musu na rashin da sukayi sosai itada ja'maar gidan ta sannan tace musu Alhaji muktar yace akara musu gaisuwa mika ma Ramata Envelope tayi cikeda kudi a cewarta Alhaji muktar neyace abata, kememe Ramata taki Amsa da ada ne Amsa zatayi amma yanzu bataso suga kwadayin su tunda anzama sirikai kada ace sun siyarda yar'su, dakyar da sudin goshi aka samu Ramata ta Amsa harsaida mutane sukasa baki a cewarsu ta Amsa a matsayin sadaka ba'a maida kyauta, nan yan'unguwa akaita shigowa kwasar abinci mai raida lafiya tunda sukaga shigan kayatattun kulolin Abinci da Hajiya bilki nan akaita shigowa har babu wurin Zama kamar an bada sanarwan jama'a, Mamie tayi minti ashirin a gidan yayinda ta Mike zata tafi, riko hannun Aisha tayi tace ta biyo ta zasuyi magana, kiran Ramatan tayi har waje suka shiga bayan motan ta saboda jama'a dake wucewa, 'Aisha kokuma ince diyata tunda yanzu anzama daya, Dan Allah ki gani kiki gani, duk abunda zai shiga tsakanin kida AK kiyi hakuri kada ki biye mishi ki daure kuba Mara da' kunya Yanzu kowa jira yake aga yanda zakuyi kada ki biye mishi duk abunda zai miki kiyi hakuri kodan saboda ni kinji diyata? Harda rikema Aisha Hannu wacce kunyar duniya tagama rufeta, duk abunda ke damunki ki gayamun ki daukeni a matsayin uwa keda AK mutu ka raba insha Allah nanta roki Ramata Alfarman Kara tausasa Aishar inda sukaita godiyar jin dadin Abunda hajiya Bilkisu tayi nan duka bakin cikin Ramata ya yaye koba komai Aisha tayi dacen surukai ta fannin AK mai sauki ne dama ganin yanda AK din ya tsani Aishar da furicin dayayi a gabanta babu ko kunyar ta a matsayin Mahaifiyar Aishar shike hanata sukuni.
Aishi kuwa dukta kosa ayi sadakan bakwai akaita gidan mijinta masoyinta ji takeyi kamar ace ta tashi ta naimo shi ta bishi, gawata azabar soyyar shida ta Mike mata kullum cikin murmushi zaka ganta batada damuwa ko kadan Yanzu ko bcci takeyi sunan AK take kira mafarkin AK babu Wanda batayi harsai Ramata ta girgiza ta ko bilki, abun yafara damun Ramata inda cikin takaici tafara tankama Aisha, Kidai yi a hankali wlh ba baki nai miki ba muddin kika nunamai soyyar nan zaki sha bakar wahala ace ayi mace ba kunya wannan wace irin Rayuwa ce kika daukan ma kanki dakon soyyar wahala? 'Ummah wlh yayi AK na sona kila fiyeda yanda nake sanshi, 'haka ya gaya miki? Yaushe kika ganshi? Koko sako ya aiko miki na soyyar taki? Kidai yi a hankali banasan hauka da rashin kamun kai, 'Idan Ramata tayi furucin nan Haushi Aishar keji sosai, hakan yasa tafara lallaba Auta bilki akan ta leka mata kofar gidansu AK ko zatagan shi tanaso taga ko yana lfy kwana biyu tarasa sukuni tanasan sanin lafiyar mijinta? Kai tsaye bilki tace mata bazata jeba aiko nan taita dukan bikin cikin takaici, 'wlh Anty kozaki kashe nine babu inda zanje ni wlh haushi yake bani ma ace ko gaisuwa yakasa zuwa yayi mana sirikin shiya rasu haba Dan Allah, 'ke mai kika Sani? Gaisuwa banda Wanda mamarshi taxo tayi a madadin shi? Harfa masu Aikin gidan su sunzo mana gaisuwa da tarin Alheri mai yawa, 'Ramata dake girki a zaure tashi tayi cikeda takaicin Aishar shiga dakin tayi mafici ta dauka ta buga ma Aishar, sannu dadi miji saikije gidan nasu ki bishi, fitar min a daki Mara kunya Kifa kiyaye ni Aisha wlh ranki zai baci akan yaron nan, turo baki Aishar tayi tana gunguni, mutum da mijinsa sai a hanashi jin yanda yake? Gskia baai mata Adalci gara tayi tayi tabar musu gidansu.
Alhaji muktar neya sauko daga dakin shi misalin karfe sha'biyu na rana yana shirin fita, kwalama Mamie dake kitchen tareda yan aiki suna girki kira yayi, 'amsawa tayi hadeda shigowa parlon nasu Zama kusa dashi tayi, Dadyn su Abdul harka shirya Ashe, 'Eh zan Dan fita nisa zanyi sai yamma zan dawo insha Allah, Allah ya dawo dakai lfy mai'gidana Angona ni kadai ta furta cikin murmushi, mikewa yayi sannan ya kalleta, 'danki bai dawo daga gudun hijirar dayayi bane? 'Uhm bari kawai lamarin AK sai a hankali wlh haryau babu labarin shi mamaki yake bani sati daya babu shi Anya Alhaji ko za'a bada cigiyar sane? Duka wayoyinsa a kashe office ma yadaina zuwa, 'bawata cigiyar katon Saurayin dazan bada yanda ya dauki kafa yabar gida toh zai dawo da kafarsa, idan yadawo kice ya gaggauta barin mun gidana nima, Ga mukullin gida na Wanda ke Malali GRA ba'a Dade da kammalawa ba ki bashi ya tarkata yanasa yanasa chan zasu zauna kafun in kai masa matarshi insha Allah.