Sashe 27
Tsutsar Nama Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Abinka da lafiyayyar mota, cikin ƙanƙanin lokaci suka iso gidan. Security ya buɗe musu gate cike da girmamawa. Tun kafin motar ta tsaya idanunsa suka sauka akan matashin saurayi da ke zaune a ɗan tudun da akai wajen flowers, Hayatu na daga gefensa zaune a kujerar roba dan bada shi suka fita ba. Sai dai tunda motar ta shigo ya miƙe tsaye. Suna gama dai-daita parking kuma ya iso da sauri kafin ma Guards dake tare da su ko Tijjanin ya fito ya buɗe masa shi ya buɗe masa.
“Sannunku da dawowa Sir”.
Hayatu ya faɗa yana rissinar da kai. Shima kan kawai ya jinjina masa yana kamo gefe da gefen jacket ɗinsa ya saka maɓallinta guda ɗaya jal dake a tsakkiya. Batare da ya sake kallon inda saurayin nan da yay galala yana kallonsa ba ya wuce hanyar falonsa cikin takun dake tabbatar da shi a sadaukinsa, kai daka gansa kaga tsayayyen namiji da iskar lokaci ke kaɗa masa. Wayoyinsa biyu da ya fita da su Hayatu ya kwaso a motar, sai wata ƴar ƙaramar bag mai ƙyau da Baba prof.. ya bashi, ba komai bane a ciki kuma sai turare mai azabar tsadar tsiya da ƙamshi. Saurayin nan ya kalla ya ce, “Ka jirani anan Sani ina zuwa”.
Cikin girmamawa saurayin ya amsa masa da “To Yaya a fito lafiya”. Zaune ya samesa bayansa jingine da kujera ya lumshe idanu alamar gajiya. A hankali ya ajiye masa wayoyin gefensa, bag ɗin kuma a saman Centre table. Sai kuma ya nufi freight ya ɗakko ruwa da glass cup. A gabansa ya zo ya ajiye, tare da tsiyayawa ya miƙa masa cike da girmamawa. “Sir ga ruwa”. Shiru kamar bazai motsa ba, sai kuma ya miƙa hannu ya amsa batare da ya ɗago ko ya buɗe idanu ba. Ɗan jimm Hayatu yayi, sai kuma ya sake daurewa ya ce, “Sir dama yaron da zai yi aikin nan ne yazo gashi can a compound, a shigo da shi ne ka gansa?”.
Nan ma yaja wasu sakanni kafin yace, “Shigo da shi”. Da ga haka ya ɗan ɗago ya kurɓi ruwan, sai kuma ya sake maida hannunsa a goshinsa yana ɗan murzawa........✍️
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_**_Typing📲_*
*_🐛TSUTSAR NAMA....!!🐛_*
_(Itama nama ce)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_𝑷𝒂𝒈𝒆 𝑻𝒘𝒆𝒏𝒕𝒚 𝒕𝒉𝒓𝒆𝒆_
......A tare Hayatu da saurayin sukai sallama. A saman lips ya amsa musu. Suna ƙarasowa saurayin ya zube a ƙasan lallausan carpet ɗin tsakkiyar kujerun, sai faman kalle-kalle yake kamar wanda ya buɗe ido da ga makanta. Sai da Hayatu ya ɗan zunguresa da ƙafa sannan ya dawo hayyacinsa ya ɗan nutsu. Ganin idon Maash a kansa ya sake nutsuwa tare da faɗin, “Ranka ya daɗe ina wuni”.
A hankali Maash ya ce, “Lafiya, miye sunan ka?”.
“Sani”. Ya bada amsa da sauri.
“Kayi karatu?”.
“Eh ranka ya daɗe, har matakin N.C.E na kai. Sannan na sauke Alkur'ani tare da littatafan addini masu yawa”.
Kai kawai Maash ya jinjina masa, dan shi hausan ma ba wai duka yake ganewa ba. Sai dai yaji dukkan bayanin saurayin. Hayatu ya kalla, dan haka yay saurin gyara tsaiwarsa da ɗan matsowa kusa da shi. Dan shi koda ido Maash ya kallesa yasan mi hakan ke nufi. Kai tsaye ya ce, “Na sanshi sosai Sir farin sani, dan ɗan uwana ne, da mahaifiyarsa da mahaifina uwarsu ɗaya ubansu ɗaya. Sai dai su anan Kano suke. Yasan ciki dabai na garin Kano, sannan ita kanta yarinyar ma ya santa a dalilin shirin da take gabatarwa na matasa, har hira ta taɓa yi dasu wata biyu da suka shige lokacin bai kammala makarantarsa ba”.
Nanma shirun yay ƙafarsa ɗaya akan ɗaya yana kallon saurayin kawai, sai da ya mula dan kansa sannan ya furta, “Ka tabbatar zai iya?”.
“In sha ALLAHU zai iya Sir. Kuma zai riƙe sirrin dan in ma ya tona kamar kansa ya tonama asiri ne. Mu bamu sanshi ba bamu da alaƙa da shi idan aka samu kuskure”.
“Fine.”
Ya faɗa a taƙaice yana miƙewa abinsa. Ƙofar bedroom ɗinsa ya nufa, sai da yana gab da shiga corridor ɗin ya ce, “Ka bashi key ɗin mota da 500k na mai. Sallamarsa sai ya gama aiki”. Daga haka yay shigewarsa. Waro idanu sosai Sani yayi, jikinsa na rawa ya ce, “Yaya dubu ɗari biyar fa. For mai ɗin mota kawai? Na shiga uku ni Sani ɗan inna”.
Dariya abin ya bama Hayatu, sai dai baiyi ba yay murmushi kawai da faɗin, “Kaga tashi muje waje sai kai murnar. Ka jirani bara na kai masa wannan”.
Ai kafin ma Hayatu ya rufe baki Sani ya kai ƙofa da sassarfa...
_😂Sani a taimakan dana data mana🤣😝._
💢💦💢💦💢💦💢
“Sannunku da dawowa Sir”.
Hayatu ya faɗa yana rissinar da kai. Shima kan kawai ya jinjina masa yana kamo gefe da gefen jacket ɗinsa ya saka maɓallinta guda ɗaya jal dake a tsakkiya. Batare da ya sake kallon inda saurayin nan da yay galala yana kallonsa ba ya wuce hanyar falonsa cikin takun dake tabbatar da shi a sadaukinsa, kai daka gansa kaga tsayayyen namiji da iskar lokaci ke kaɗa masa. Wayoyinsa biyu da ya fita da su Hayatu ya kwaso a motar, sai wata ƴar ƙaramar bag mai ƙyau da Baba prof.. ya bashi, ba komai bane a ciki kuma sai turare mai azabar tsadar tsiya da ƙamshi. Saurayin nan ya kalla ya ce, “Ka jirani anan Sani ina zuwa”.
Cikin girmamawa saurayin ya amsa masa da “To Yaya a fito lafiya”. Zaune ya samesa bayansa jingine da kujera ya lumshe idanu alamar gajiya. A hankali ya ajiye masa wayoyin gefensa, bag ɗin kuma a saman Centre table. Sai kuma ya nufi freight ya ɗakko ruwa da glass cup. A gabansa ya zo ya ajiye, tare da tsiyayawa ya miƙa masa cike da girmamawa. “Sir ga ruwa”. Shiru kamar bazai motsa ba, sai kuma ya miƙa hannu ya amsa batare da ya ɗago ko ya buɗe idanu ba. Ɗan jimm Hayatu yayi, sai kuma ya sake daurewa ya ce, “Sir dama yaron da zai yi aikin nan ne yazo gashi can a compound, a shigo da shi ne ka gansa?”.
Nan ma yaja wasu sakanni kafin yace, “Shigo da shi”. Da ga haka ya ɗan ɗago ya kurɓi ruwan, sai kuma ya sake maida hannunsa a goshinsa yana ɗan murzawa........✍️
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_**_Typing📲_*
*_🐛TSUTSAR NAMA....!!🐛_*
_(Itama nama ce)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_𝑷𝒂𝒈𝒆 𝑻𝒘𝒆𝒏𝒕𝒚 𝒕𝒉𝒓𝒆𝒆_
......A tare Hayatu da saurayin sukai sallama. A saman lips ya amsa musu. Suna ƙarasowa saurayin ya zube a ƙasan lallausan carpet ɗin tsakkiyar kujerun, sai faman kalle-kalle yake kamar wanda ya buɗe ido da ga makanta. Sai da Hayatu ya ɗan zunguresa da ƙafa sannan ya dawo hayyacinsa ya ɗan nutsu. Ganin idon Maash a kansa ya sake nutsuwa tare da faɗin, “Ranka ya daɗe ina wuni”.
A hankali Maash ya ce, “Lafiya, miye sunan ka?”.
“Sani”. Ya bada amsa da sauri.
“Kayi karatu?”.
“Eh ranka ya daɗe, har matakin N.C.E na kai. Sannan na sauke Alkur'ani tare da littatafan addini masu yawa”.
Kai kawai Maash ya jinjina masa, dan shi hausan ma ba wai duka yake ganewa ba. Sai dai yaji dukkan bayanin saurayin. Hayatu ya kalla, dan haka yay saurin gyara tsaiwarsa da ɗan matsowa kusa da shi. Dan shi koda ido Maash ya kallesa yasan mi hakan ke nufi. Kai tsaye ya ce, “Na sanshi sosai Sir farin sani, dan ɗan uwana ne, da mahaifiyarsa da mahaifina uwarsu ɗaya ubansu ɗaya. Sai dai su anan Kano suke. Yasan ciki dabai na garin Kano, sannan ita kanta yarinyar ma ya santa a dalilin shirin da take gabatarwa na matasa, har hira ta taɓa yi dasu wata biyu da suka shige lokacin bai kammala makarantarsa ba”.
Nanma shirun yay ƙafarsa ɗaya akan ɗaya yana kallon saurayin kawai, sai da ya mula dan kansa sannan ya furta, “Ka tabbatar zai iya?”.
“In sha ALLAHU zai iya Sir. Kuma zai riƙe sirrin dan in ma ya tona kamar kansa ya tonama asiri ne. Mu bamu sanshi ba bamu da alaƙa da shi idan aka samu kuskure”.
“Fine.”
Ya faɗa a taƙaice yana miƙewa abinsa. Ƙofar bedroom ɗinsa ya nufa, sai da yana gab da shiga corridor ɗin ya ce, “Ka bashi key ɗin mota da 500k na mai. Sallamarsa sai ya gama aiki”. Daga haka yay shigewarsa. Waro idanu sosai Sani yayi, jikinsa na rawa ya ce, “Yaya dubu ɗari biyar fa. For mai ɗin mota kawai? Na shiga uku ni Sani ɗan inna”.
Dariya abin ya bama Hayatu, sai dai baiyi ba yay murmushi kawai da faɗin, “Kaga tashi muje waje sai kai murnar. Ka jirani bara na kai masa wannan”.
Ai kafin ma Hayatu ya rufe baki Sani ya kai ƙofa da sassarfa...
_😂Sani a taimakan dana data mana🤣😝._
💢💦💢💦💢💦💢