Sashe 7
Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana isa wajan ya samesa har ya suma ,dan ba karamin jini yake zubarwa ba , daukansa yayi chak akan kafadansa,ya fito daga wajan ,anan ya samu sojoji da kuma junaid da uncle tareeq da zuwansu kenan,dan sun zone dan su karbi ATM ,shopping suke son suyi,akan hanyansa na zuwa nanne suka hadu da uncle tareeq suka taho tare.
Zuwansu Kenan sukaga halin da Ashman yake ,dake hanun “boss lion” Hankalinsu ya tashi ganin yanda yake zubar da jini ,ba kaman junaid da tuni ya fashe da kuka,sukabi bayan “boss lion” hanyan clinic suka je ,clinic din yana da girma sosai kaman asibiti dan yafi wani asibitin girma ga kayan aiki available.
Direct wani babban daki ya shiga da Ashman dakin maikyau kaman ba dakin jinya ba , yana shiga ya rufe kofan dan bayasan kukan junaid ya damesa wajen treatment in.
Cikin kware wa da iya aiki ya wanke jinin tare da mishi dressing na wajen ya daure kan da bandage 🤕 ,ya kuma gasa masa jikinsa,yanda idan ya tashi bazai ji wani ciwo sosai ba ,alluran bacci baci ya masa,bazai tashi ba sai nan da 6hrs .
(Tun yana karami wannan burin ummie sa ne ya zama likita,shiyasa bayan ya gam karatun likita ya shiga aikin soja ,cikin kankanin lokaci ya tashi yayi tashe kowa yana sansa amma tsoronsa suke ji har president din da Kansa da baya daukan nonsense aiki yake yi bisa adalci dan baya zalunci,abunda yasa ya kara daukaka har yaje matakin da yake yanzu).
Fitowa yayi daga dakin ,anan ya samu junaid idonsa sunyi Luhu luhu saboda kukan dayasha bakadan ba, a tsaye suke tareda uncle tareeq da uncle Ibrahim.
Cikin sauri junaid ya rungumi “boss lion” tare da sake fashewa da kuka ,bubbuga bayansa “boss lion “ yayi tare da ce masa ,karka damu bawani ciwo sosai bane yaji nanda 6hrs zai tashi kaji.
Gyada Kansa junaid yayi cikin gamduwa da maganan yayan nasa, dan baya karya wannan halinsa ne kuma bayanso a masa, shiyasa kuka yarda dashi.
Tafiya sukayi tare ,har suka koma parts na su kowa ya wuce dakin sa .
____________________________________________✌️
After some hours ♻️
Zaune “boss lion “ yake a gefen gadon da Ashman yake,tare da junaid, uncle Ibrahim, uncle tareeq, suna zaune suna jiran tashin sa dan time yacika daya kamata ace ya tashi,shikam “boss lion “ bai wuce 5mins da zuwansa ba ,anan ya tarar da su ,suna zaune jiran tashinsa.
Bai wuce 5mins ba ya fara motsi da hanun sa alamun zai farka ,cikin sauri junaid ya karaso wajan sa,yayında “boss lion” yake zaune ko alamun motsi bai yiba ,fuskanan a tamke.
A hankali ya fara bude idonsa ,dishi dishi yake gani ,sai dai yana iya jiyo maganan su junaid sama sama” yaya Ashman” ka tashi,ya jikin naka, har dasu uncle tareeq da uncle ibrahim suna masa sannu,gefe uncle ibrahim ya koma yana dariya kasa kasa ,a hankali yace hmmmm yaro yaro ne.
Rufe idonsa yayi da yakara dark ash , sannan ya sake bude wa, sai a lokacin yake ganisu dake ,daya bayan daya yake ganinsu,kafun yafara kokarin mike ya kasa dan jikin yayi tsami, sai lokacin “boss lion “ ya tashi ya mikar dashi da samasa filo a bayansa.
A hankali kaman mai rada yace masa,ya jikin, akwai inda yake masa ciwo ne,cikin sanyi murya yace da sauki ba abunda yake mun ciwo ,kirfin jikinane kawai bai dawo ba, sai kuma ya marairaice tare da ce wa “please “ yaya boss “ am sorry, ba tare da sake ganin Saba yace it’s okey “ya koma ya zauna.
Su junaid da suke wajen babu Wanda yansan mai suke cewa, junaid ne ya sake cewa “ yaya Ashman tun dazu nake ta maka magana kaki kulani ya fada cikin ya shagwaba ya bata rai alamun yayi fushi.
Murmushi da bai shirya bane Ashman ya subuce masa”haba my little brother ai bama haka da kai ko ,ba mai shiga tsakanin mu sai Allah.
Toh ai kaine kaki kulani “ok am sorry,Shikkenan,gyada kai yayi kaman wani yaro .
Tashi boss lion yayi ya fita daga dakin ,dan shi yanada abunyi.
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE_*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌎 Destiny,Love ❤️ & Romance 💋
Written By AMID ✍️
2024/2025🔥
Bismillah Rahmani Raheem
Paid book ne
Book 1
page 📃 9
______________________________________________✍️
Gombe
Gabukka
Yau ta kama asabar zataje islamiya da yamma,shiyasa ta tashi da sassafe tayi duk aikin data sabayi, ko karya wa batayi ba ta tafi .
Tafiyan hour daya da tayi ta isa g.r.a ,tana shiga gidan ta samu ba kowa ,kitchen ta wuce dan yin abunda ya kawo ta ,cikin kankanin lokaci tayi yam bolls da ferfesun kifi tare da souce.
Dining takai ta jerasu,dan har lokacin babu Wanda ya fito ,masu aikine kawai suke aikinsu , koma wa tayi kitchen daura abincin Rana ,jallof rice with coslow take son yi.
Bayan ten 10mins taji maganan mommy tanata masifa” wai Ina yarinyar nan takene batazo tayi saving namu ba,ko so takeyi ni na tashi nayi saving abincin”cikin sauri ta fito daga kitchen din tanufi dining area ,anan ta tarar dukansu suna zaune amma banda Zainab,dan yau weekend ne basa zuwa school.
Gaishe dasu tayi cikin sanyi muryanta mai dadin sauraro,amsa wa sukayi amma banda mommy dan ciki ciki ta amsa yanda ba kowa ne zai san ta amsa ba.
Saving nasu tayi cikin nutsuwan da a jininta yake ,bayan ta gama zata koma kitchen taji muryan mommy “ki zuba abinci ki kaiwa zainab dan batajin dadi,ta fada hakane saboda idon daddy a waje shiya tayi maganan da ladabi.
Toh tace tare da zubawa ta daura akan Trey,ta dauka ta wuce dakin zainab dashi ,knocking tayi amma ba ayi responding back sai data sake wajan sau uku kafun taji ance yes ,shiga tayi bakinta dauke da sallama .
(Yan uwa ku kula dayin sallama a duk inda zuaku shiga koda kuwa kasan babu kowa agurin “kuma wajibi ne ka amsa sallama muddin kai musulmi ne dan haka akiya ye a yawaita yin sallama dakuma amsa wa, mun manta da zantukan” annabi Muhammad (s.w.a) yace karami shi zai fatawa babba salama ,Wanda yake kan abun hawa shi zaima Wanda yake tafe sallama “kuma annabi (s.w.a) ya kara da cewa mai rowa shine Wanda baya wa mutane sallama
*Assalamu Alaikum [lada 10]
*Assalamu alaikum warahmatullah [lada 20]
*Assalamu alaikum warahmatullahi wabarkatihu [lada 30]
“ Allah ya bamu ikon amfani dashi “ Ameen)
A kan gado ta ganta ,garau babu alamun rashin lafiya a tattare da ita , jikinta sanye da kayan bacci ,da kusan komai na jikinta Ana gani, a hakan dan tana da kyau sura.
Ajiye Trey tayi akan bed side drawer,ta juya zata tafi ji kawai tayi an fisgo ta , saura kadan ta fadi dan unexpected ne.
“Ke wave irin jakace ,ni kike tunanin zan matso da trey din,kuma idan na gama ci ni kikeso na fitar dashi,,dan haka ki tsaya daga can wajan kijirani har sai na gama cin abinci ki fitar da plate din.
Ran SULTANA in yayi dubu to ya baci dan ta tsani wulaqanci dan bata dauka, cikin muryan bacin rai ta fara magana “ wallahi ki iya bakin ki , ce miki akayi dan Muna aiki a gidan ku ,shine zai baki daman yi mana abunda kika ga dama ,toh bari kiji “idan bakida hankali ne toh kije ki nemi hankali,dan na tabbatar harda duhun jahilci ke damun ki, da rashin sanin darajan dan adam ,Allah daya halicce ki shiya halicce mu, bawai dan yafi sanku bane yayi ku masu kudi,ba kuma dan baya San mu bane yayi mu talakawa ,dan haka kishiga hankalin ki ,idan ba haka zan iya miki abunda bazaki ji dadi ba.
Zainab kam tsaya wa tayi tana gani ta ,sai kuma ta kwashe da dariya” hmmm Lallai biri yay kama da mutum,dama nasan badan Allah kike yi shiru ba ,kinayi Abu sum sum irin na Muna fukai masu fuska biyu,har kınada bakin ce mun jahila ,kinsa ba’a jahila daya sai biyu k………….” Cikin sauri SULTANA ta ce “Karki kuskura ki karasa dan ranki zai baci ne ,dan haka kowa ya tsaya a matsayin sa ,koda wasa karki shiga harkana , abinci kuma indai nizan ajiye miki toh zaki mutu baki ci ba ,trey ma in kinga dama kibarsa a dakin har duniya ta nade “tsaki ta ja tare da fita daga dakin.
Zainab kam baki bude abi bayata da kallo tare Dayi kwafa tana ayyana abu a ranta.
Kitchen ta koma dan duba girkin data daura ,zuwa biyu da rabi ta koma gida ,shima keke nafep tahau,idan tace zata tafi da kafa zata makara ne.
Bayan dawowanta gida bata samu kowa ba ,harda innah”adda deeje kawai ta samu a gidan itama fita zatayi dan kicibuss sukayi a bakin kofa zata fita,sai hararanta takeyi.
Cikin sauri ta shirya cikin blue and white uniform din ,blue wando da Riga sai hijab har kasa, tana gamawa tarife gidan takai key makwabtansu ,wuce wa islamiya tayi dan bashida nisa da gidansu,tana isa ta wuce ajinsu ,dan kowa ya zo dan kullum itace mai zuwa latti,zama tayi gefen wata yarinya ,zasuyi sa’anni da ita black beauty abunta.
Yarinyar gefeta tace”ke kam da zuwa latti yana tabo,toda yayi miki,kullum sai kinzo latti “kedai Bari bada san Raina nakeyin lattin nan ba kaw……..”maganan ya tsaya ne ganin mala minsu ya shigo class,tilawa suka farayi kafun ya fara karban hadda ,har ajazo Kanta ,cikin nutsuwa da muryanta mai dadi ya fara bada hadda kowani harafi hakkinsa na tajweed,har ta gama ba’a cita gyara ko daya ba,dan Allah yayi mata brain na daukan abu da wuri.
Sai 5:30pm aka tashe su ,kowa ya kama hanyan gida ,tare da asmau suke tafiya suna hira jifa jifa,kafun zuka rabu asmau ta shiga gida takuma ta cigaba da tafiya harta isa gida.
Tana dawo wa ta samu har yanzu basu dawo ba ,sai tashiga makwaftan ta karbo kin abude gida tashiga .daki tashiga ta cire kayanta ta daura zani,tawuce bandaki tayi wanka ta canja kaya zuwa material.
Girki ta daura ,bata gama ba sai bayan magrib ta gama ,a lokacin an fara kiraye kirayen sallan isah,tana cikin sallah taji haya niyansu alamun sun dawo .
Zuwansu Kenan sukaga halin da Ashman yake ,dake hanun “boss lion” Hankalinsu ya tashi ganin yanda yake zubar da jini ,ba kaman junaid da tuni ya fashe da kuka,sukabi bayan “boss lion” hanyan clinic suka je ,clinic din yana da girma sosai kaman asibiti dan yafi wani asibitin girma ga kayan aiki available.
Direct wani babban daki ya shiga da Ashman dakin maikyau kaman ba dakin jinya ba , yana shiga ya rufe kofan dan bayasan kukan junaid ya damesa wajen treatment in.
Cikin kware wa da iya aiki ya wanke jinin tare da mishi dressing na wajen ya daure kan da bandage 🤕 ,ya kuma gasa masa jikinsa,yanda idan ya tashi bazai ji wani ciwo sosai ba ,alluran bacci baci ya masa,bazai tashi ba sai nan da 6hrs .
(Tun yana karami wannan burin ummie sa ne ya zama likita,shiyasa bayan ya gam karatun likita ya shiga aikin soja ,cikin kankanin lokaci ya tashi yayi tashe kowa yana sansa amma tsoronsa suke ji har president din da Kansa da baya daukan nonsense aiki yake yi bisa adalci dan baya zalunci,abunda yasa ya kara daukaka har yaje matakin da yake yanzu).
Fitowa yayi daga dakin ,anan ya samu junaid idonsa sunyi Luhu luhu saboda kukan dayasha bakadan ba, a tsaye suke tareda uncle tareeq da uncle Ibrahim.
Cikin sauri junaid ya rungumi “boss lion” tare da sake fashewa da kuka ,bubbuga bayansa “boss lion “ yayi tare da ce masa ,karka damu bawani ciwo sosai bane yaji nanda 6hrs zai tashi kaji.
Gyada Kansa junaid yayi cikin gamduwa da maganan yayan nasa, dan baya karya wannan halinsa ne kuma bayanso a masa, shiyasa kuka yarda dashi.
Tafiya sukayi tare ,har suka koma parts na su kowa ya wuce dakin sa .
____________________________________________✌️
After some hours ♻️
Zaune “boss lion “ yake a gefen gadon da Ashman yake,tare da junaid, uncle Ibrahim, uncle tareeq, suna zaune suna jiran tashin sa dan time yacika daya kamata ace ya tashi,shikam “boss lion “ bai wuce 5mins da zuwansa ba ,anan ya tarar da su ,suna zaune jiran tashinsa.
Bai wuce 5mins ba ya fara motsi da hanun sa alamun zai farka ,cikin sauri junaid ya karaso wajan sa,yayında “boss lion” yake zaune ko alamun motsi bai yiba ,fuskanan a tamke.
A hankali ya fara bude idonsa ,dishi dishi yake gani ,sai dai yana iya jiyo maganan su junaid sama sama” yaya Ashman” ka tashi,ya jikin naka, har dasu uncle tareeq da uncle ibrahim suna masa sannu,gefe uncle ibrahim ya koma yana dariya kasa kasa ,a hankali yace hmmmm yaro yaro ne.
Rufe idonsa yayi da yakara dark ash , sannan ya sake bude wa, sai a lokacin yake ganisu dake ,daya bayan daya yake ganinsu,kafun yafara kokarin mike ya kasa dan jikin yayi tsami, sai lokacin “boss lion “ ya tashi ya mikar dashi da samasa filo a bayansa.
A hankali kaman mai rada yace masa,ya jikin, akwai inda yake masa ciwo ne,cikin sanyi murya yace da sauki ba abunda yake mun ciwo ,kirfin jikinane kawai bai dawo ba, sai kuma ya marairaice tare da ce wa “please “ yaya boss “ am sorry, ba tare da sake ganin Saba yace it’s okey “ya koma ya zauna.
Su junaid da suke wajen babu Wanda yansan mai suke cewa, junaid ne ya sake cewa “ yaya Ashman tun dazu nake ta maka magana kaki kulani ya fada cikin ya shagwaba ya bata rai alamun yayi fushi.
Murmushi da bai shirya bane Ashman ya subuce masa”haba my little brother ai bama haka da kai ko ,ba mai shiga tsakanin mu sai Allah.
Toh ai kaine kaki kulani “ok am sorry,Shikkenan,gyada kai yayi kaman wani yaro .
Tashi boss lion yayi ya fita daga dakin ,dan shi yanada abunyi.
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE_*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌎 Destiny,Love ❤️ & Romance 💋
Written By AMID ✍️
2024/2025🔥
Bismillah Rahmani Raheem
Paid book ne
Book 1
page 📃 9
______________________________________________✍️
Gombe
Gabukka
Yau ta kama asabar zataje islamiya da yamma,shiyasa ta tashi da sassafe tayi duk aikin data sabayi, ko karya wa batayi ba ta tafi .
Tafiyan hour daya da tayi ta isa g.r.a ,tana shiga gidan ta samu ba kowa ,kitchen ta wuce dan yin abunda ya kawo ta ,cikin kankanin lokaci tayi yam bolls da ferfesun kifi tare da souce.
Dining takai ta jerasu,dan har lokacin babu Wanda ya fito ,masu aikine kawai suke aikinsu , koma wa tayi kitchen daura abincin Rana ,jallof rice with coslow take son yi.
Bayan ten 10mins taji maganan mommy tanata masifa” wai Ina yarinyar nan takene batazo tayi saving namu ba,ko so takeyi ni na tashi nayi saving abincin”cikin sauri ta fito daga kitchen din tanufi dining area ,anan ta tarar dukansu suna zaune amma banda Zainab,dan yau weekend ne basa zuwa school.
Gaishe dasu tayi cikin sanyi muryanta mai dadin sauraro,amsa wa sukayi amma banda mommy dan ciki ciki ta amsa yanda ba kowa ne zai san ta amsa ba.
Saving nasu tayi cikin nutsuwan da a jininta yake ,bayan ta gama zata koma kitchen taji muryan mommy “ki zuba abinci ki kaiwa zainab dan batajin dadi,ta fada hakane saboda idon daddy a waje shiya tayi maganan da ladabi.
Toh tace tare da zubawa ta daura akan Trey,ta dauka ta wuce dakin zainab dashi ,knocking tayi amma ba ayi responding back sai data sake wajan sau uku kafun taji ance yes ,shiga tayi bakinta dauke da sallama .
(Yan uwa ku kula dayin sallama a duk inda zuaku shiga koda kuwa kasan babu kowa agurin “kuma wajibi ne ka amsa sallama muddin kai musulmi ne dan haka akiya ye a yawaita yin sallama dakuma amsa wa, mun manta da zantukan” annabi Muhammad (s.w.a) yace karami shi zai fatawa babba salama ,Wanda yake kan abun hawa shi zaima Wanda yake tafe sallama “kuma annabi (s.w.a) ya kara da cewa mai rowa shine Wanda baya wa mutane sallama
*Assalamu Alaikum [lada 10]
*Assalamu alaikum warahmatullah [lada 20]
*Assalamu alaikum warahmatullahi wabarkatihu [lada 30]
“ Allah ya bamu ikon amfani dashi “ Ameen)
A kan gado ta ganta ,garau babu alamun rashin lafiya a tattare da ita , jikinta sanye da kayan bacci ,da kusan komai na jikinta Ana gani, a hakan dan tana da kyau sura.
Ajiye Trey tayi akan bed side drawer,ta juya zata tafi ji kawai tayi an fisgo ta , saura kadan ta fadi dan unexpected ne.
“Ke wave irin jakace ,ni kike tunanin zan matso da trey din,kuma idan na gama ci ni kikeso na fitar dashi,,dan haka ki tsaya daga can wajan kijirani har sai na gama cin abinci ki fitar da plate din.
Ran SULTANA in yayi dubu to ya baci dan ta tsani wulaqanci dan bata dauka, cikin muryan bacin rai ta fara magana “ wallahi ki iya bakin ki , ce miki akayi dan Muna aiki a gidan ku ,shine zai baki daman yi mana abunda kika ga dama ,toh bari kiji “idan bakida hankali ne toh kije ki nemi hankali,dan na tabbatar harda duhun jahilci ke damun ki, da rashin sanin darajan dan adam ,Allah daya halicce ki shiya halicce mu, bawai dan yafi sanku bane yayi ku masu kudi,ba kuma dan baya San mu bane yayi mu talakawa ,dan haka kishiga hankalin ki ,idan ba haka zan iya miki abunda bazaki ji dadi ba.
Zainab kam tsaya wa tayi tana gani ta ,sai kuma ta kwashe da dariya” hmmm Lallai biri yay kama da mutum,dama nasan badan Allah kike yi shiru ba ,kinayi Abu sum sum irin na Muna fukai masu fuska biyu,har kınada bakin ce mun jahila ,kinsa ba’a jahila daya sai biyu k………….” Cikin sauri SULTANA ta ce “Karki kuskura ki karasa dan ranki zai baci ne ,dan haka kowa ya tsaya a matsayin sa ,koda wasa karki shiga harkana , abinci kuma indai nizan ajiye miki toh zaki mutu baki ci ba ,trey ma in kinga dama kibarsa a dakin har duniya ta nade “tsaki ta ja tare da fita daga dakin.
Zainab kam baki bude abi bayata da kallo tare Dayi kwafa tana ayyana abu a ranta.
Kitchen ta koma dan duba girkin data daura ,zuwa biyu da rabi ta koma gida ,shima keke nafep tahau,idan tace zata tafi da kafa zata makara ne.
Bayan dawowanta gida bata samu kowa ba ,harda innah”adda deeje kawai ta samu a gidan itama fita zatayi dan kicibuss sukayi a bakin kofa zata fita,sai hararanta takeyi.
Cikin sauri ta shirya cikin blue and white uniform din ,blue wando da Riga sai hijab har kasa, tana gamawa tarife gidan takai key makwabtansu ,wuce wa islamiya tayi dan bashida nisa da gidansu,tana isa ta wuce ajinsu ,dan kowa ya zo dan kullum itace mai zuwa latti,zama tayi gefen wata yarinya ,zasuyi sa’anni da ita black beauty abunta.
Yarinyar gefeta tace”ke kam da zuwa latti yana tabo,toda yayi miki,kullum sai kinzo latti “kedai Bari bada san Raina nakeyin lattin nan ba kaw……..”maganan ya tsaya ne ganin mala minsu ya shigo class,tilawa suka farayi kafun ya fara karban hadda ,har ajazo Kanta ,cikin nutsuwa da muryanta mai dadi ya fara bada hadda kowani harafi hakkinsa na tajweed,har ta gama ba’a cita gyara ko daya ba,dan Allah yayi mata brain na daukan abu da wuri.
Sai 5:30pm aka tashe su ,kowa ya kama hanyan gida ,tare da asmau suke tafiya suna hira jifa jifa,kafun zuka rabu asmau ta shiga gida takuma ta cigaba da tafiya harta isa gida.
Tana dawo wa ta samu har yanzu basu dawo ba ,sai tashiga makwaftan ta karbo kin abude gida tashiga .daki tashiga ta cire kayanta ta daura zani,tawuce bandaki tayi wanka ta canja kaya zuwa material.
Girki ta daura ,bata gama ba sai bayan magrib ta gama ,a lokacin an fara kiraye kirayen sallan isah,tana cikin sallah taji haya niyansu alamun sun dawo .