Sashe 11
Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maida system in gabansa yayi ya cigaba da abunda yake yi cikin kware wa irin na wayanda suka jiku da bokonan ,,anan ya gano location din da suka ajiye junaid,a zuciyan sa yace wannan daga gani kwakawal wansa bata fada masa dadai, ka dauke mutum kaman junaid kuma ka barsa a kasar USA Hmmm.
Ta agogon dake hanun junaid ya gano inda aka yake ,saboda yasa abun bin diddigi saboda irin hakan.
Fita Ashman yayi ya bawa “boss lion “ waje dan y huta dan sai yanzu hankalinsa ya kwanta,yana fita “boss lion”ya shiga wanka ya fito yashiya ya zauna ya fara wani aikin kuma.
Sai da suka bata 6hrs kafun sukayi niyan tafiya dan Süha wani mai kararren kwanan ne yake son ganin “boss lion”, A Jere motocin suke tafiya gwanin burgewa yanda sukayi convoy duna tafiya.
Lokacin da suka isa ne ,sukaga a wani un complete building ,babu bata lokaci sojojin suka shiga suka farmakesu, sun tarar suna kokarin harbin junaid din.
CIGABAN LABARI 💃
Bayan sun shiga ,kowa ya wuce dakinsa domin yayi wanka ya ci abinci a huta.
“Boss lion”
Yana shiga dakinsa ya Rage kayan jikinsa ya daura towel a kugunsa ya wuce toilet bai wuce 30mins ba ya fito ,dan shi fah komai na rayuwansa a lissafe yake yinsa ,every minute have his time ,babu wani abu shi African time su a rayuwansu ,komai zai ware masa nasa lokacin.
Fitowa yayi daure da wani towel a kugunsa ,daya kuma yana goge curly hair sa ya wuce dressing room within 10mins yafito jikinsa sanye da three quarter white and white t-shirt shima white color na kamfanin gucci bakaramin kyau Allah yayi anan ba (dan nidai kam ban taba ganin kyakyawa irin sa ba sai dai muce masha Allah ) ga curly hair sa yasha gyara sai shining yake yi, alamun ba karamin dollars yake sha ba.
Fito wansa kenan yaji ana knocking har sau uku kafun a hankali yace yes ,dan ba Lallai wanda yake knocking din ya jishi sosai ba,amma shi ashman din yaji shi dan yasan halin yayan nasa.
Shiga yayi hanunsa dauke da golden color trey mai kyau dauke a hanunsa da sallama a bakinsa ,junaid na biye dashi a bayansa ,a jiye trey yayi akan center table ,shikuma junaid wuce wa yayi wajen “boss lion” ya fada jikinsa har zai zame “boss lion” yayi saurin dawo dashi jikinsa.
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
page 📃 15
Bayan fadawa jikinsa junaid yace “yayana” yakai wajan 2 mins kafun yace Uhmmm a hakan ma wai dan junior sama , danne dannen sa yake yi a iphone 16 latest version hanunsa kuma yana kan junaid yana shafa lallausan gashi junaid daya sha gyare sai yalki yake yi, “yaya ni yunwa nake ji fah”,, “ yanzu kai junior bakasan inda abinci yake bane kokuma dai kawai dadi ne da yayi maka yawa”uhm uhm nidai yunwa nake ji,kuma tare da kai zamuci “to na Hana kane junior “boss lion “ ya fada.
Wani munafukin murmushi ne ta kub cewa Ashman yace” Lallai yaro ai da yanzu sai dai kaci a barzaku,mukuma Muna amsan gaisuwa ,sai dai muy tacewa ohh junaid da yanzu yananan da anyi kaza da kaza.
Cikin kulawa junaid ya maida kallansa kan “boss lion” ya shagwabe fuska kaman zaiyi kuka yace “yaya kanajin abunda ya Ashman yake fada mun ba ,Allah kace ya dai na banaso ya fada hade da turo karamin pink lips nashi .
Kara tamke fuskansa “boss lion “ yayi Dama kullum fuskan a tamke yake ,ya jefawa Ashman wani mungun kallo yayi, ,a take ya Dena dariyan daya ke yiwa junaid ,yace Shikkenan na daina.
Saving nasu Ashman ya fara yi ,bayanan ya zuba suka faraci a hankali kaman basaso. Cikin farin ciki da kaunar juna.
___________________________________________🫶
Gombe ,
Yau saura kwana hudu daurin aurenta,a fadan su innah tarasa yanda zata bullowa al’amarin ,sai dai ta zauna tayi kuka kodan zai rage mata abunda take ji , duniyan tayi mata zafi har rama sai data yi saboda damuwa .
Yanzu ma zaune take a daki tare da zulaihat Tana bata shawara marar kan gado, da rashin illimi.
Zulaihat tace ni a ganina kawai ki yarda ki auresan wata kila gidansan zaifi miki dadin zama fiye da nan kumafa idan kinaso zaki iya gyara sa tunda kinga ai yana sonki.
Wani banzan kallo SULTANA tayi ma zulaihat irin na baki da hankali tace “ amma dai zulaihat kanki akwai motsi ko dan wannan ba hujja bace da zaisa na auresa ,ke yanzu koni nace na amince zan auresa ,ai sai ki hanani gudun fadawa halaka,amma da bakinki kike cewa nayar da Hmmm ta jijjiga kai tace” over my dead body I swear.
Nifa bazan taba zama a auramun wannan abun da ko hankali bashi dashi “inaaaaa ai kema maganan kikeso “da in auresa gwanda na shiga duniya kowa ma ya huta dan makiyana haka suke so ,amma a koni lokaci ta tsinci kanka cikin wani hali sai kace Alhamdulillah “ dan kafi wasu ,wasu sun fika ,wani wahalan danake sha bai daukesa komai ba akan wanda shiyake ciki“amma da hankali nakam a’a sai dai ko ke.
Kallonta zulaihat tayi tace lallai kam kin raina mun hankali ,harda wani cewa ko ni ,na miki kama da wacce zata auri wannan abun ,kedin dai da’aka ce ke zaki aure sa badai ni ba,ta fada tare da fita daga daki cikin jin zafin abunda SULTANA ta fada mata,kuma abunda yasa take jin zafin SULTANA saboda yanda su inaah,adda Habiba,adda deeje kullum suke hure mata kunne suna cusa mata kin SULTANA a rai har tazo ta yarda da abunda suke fada.
SULTANA nakam sake baki kawai tayi tabi zulaihat da kallo har ta fita daga dakin ,ta rasa meye yasa zulaihat ta canja daga yanda ta santa,Dan da dai ba haka take ba tana sonra tana bata kulawa fiye da kowa.
Kuka ta fashe dashi mai tsuma zuciya ,tana san wata rana kafun ta mutu a taga ana nuna mata so tama taji yanda mutane suke ji”share hawayenta tayi ,ya mike tsaye .
Jikin dan karamin madubin daki taje ya tsaya tana kallon kyakyawan fuskanta a jikin madubin daki “fukanta yayi fayaw dashi na raman da tayi ,sai blue eyes nata masu kyau da sheki ,tayi wani haske kaman ka taba jini ya fito , kana ganinta kaga balarabiya dan a haskenta babu misk da baki.
Ajiyar zuciya ta sauke ,ganin duk abunan bashine mafita a gare ta ba yasa ta dauki hijab nata ta shirya ta fita ta wuce gidansu aneesa dan tanajin daga yau ba Lallai ta sake zuwa ba ,saboda inaah ta mata warning.
Wai kar tasa mutanen anguwa su zageta,ace aurenta saura kwana hudu amma tana fita aikin ,saboda tariga ta takarbe kudin aikin nata shekaran jiya ko bari batayi ta shiga dakiba ta miko hanu wai”miko mun kudin dan inada abunyi “ga shirye shiryen biki yana kara matsowa,babu musu ya bata kudin tawuce daki da sauran kudin daya rage mata.
Bayan ta isah ta shiga cikin gida ,shikuma jabir zai fita da mota ,ya sha gabanta , sauke glass in motan yayi yana jifanta da wani mungun kallo,rabonta dashi tun ranan da ta buga masa bedside lamp bata sake ganin shiba ,har yanzu da bandage a kansa dan bai warke,da mommy ya tambaye sa waye yamasa wannan abu”cewa yayi bugewa yayi da asuba aka dauke wuta bai sani ba ya buge kansa.
Kallanta yayi “yayi murmushi yace kina tunanin ki bugeni a banza ne ? Hmmm wannan karyane ,kin gannin nan bana yafiya saina jefah rayuwanki a cikin garari ,inda zaki bode idanunki kiga ba wanda kika sani bare ki samu mai taima kon ki bata ce masa komai ba dan damuwa da take ciki yafi wanda yake fada kuma bata wani maida hankali akan abunba.
Harya juya zai tafi kuma ya dawo yace”oohh sorry na manta banyi congratulating naki ba Ashe gatane auren , abunda kike hanamun dai dan damane ma zai samesa a banza,Shikkenan dai sai munzo daurin auren”ya karasa magana yana dariyan shakiyanci ,yaja motansa yafita.
Cikin tsoro SULTANA take ganin sa har yafita daga gidan”yanzu yana nufin kowa na gidannan yasan auren da za’ayi mata ,,dankuwa yanda jabir ya sani ba abunda zai hana bai fadawa kowaba a cikin gidanan ,ji tayi kaman ya koma inda ta fito dan takaici da kunya ace dan daba kuma dan shaye shaye zata aura.
Daurewa kawai tayi tashiga gidan a falon kasa ta samu aneesa zaune kaman tana cikin damuwa .
Shigowanta ne yasa Aneesa dagowa dan taga wanda ya shigo,tana ganin SULTANA ne tayi sauri taje ta rungume ta ,,ta fashe da kuka tace “SULTANA shin da gaske ne abunda ya jabir ya fada mana cewa aure zakiyi nan da kwana hudu kuma dan daba ,,tana magana hawaye yana sauka daga idanta dan abun ya bata mata rai sosai ace kaman SULTANA ace za’a aura mata dan shaye shaye ai wannan cutanta kawai za’ayi.
Bubbuga bayanta SULTANA tayi cikin rarrashi tace ki kwantar da hankalinki Insha Allah baza ayi auren nan ba muddin ina numfashi a doran kasa abunda nake so dake shine addu’a Allah ya kawomun mafitan yanda zayi kiji.
Gyada Kanta Aneesa tayi,dan sai yanzu hankalinta ya kwanta dataji abunda SULTANA ta fada mata ,dan Allah Allah take yi safiya tayi taga sultana suyi magana.
Kije ki kwanta kiyi bacci kafunan na gama break fast dan nasan ba wani ishashen bacci kikayi ba “ba inda zanje ,kawai muje kitchen in na taya ki aiki “a’a dankin baride kinje kin kwantan zaifi “
Kawai ki bari tunda ni nace zan taya ki”gyada kai sultana tayi suka wuce kitchen cikin kankanin lokaci suka gama abun karyawa ,Aneesa ta wuce daki dantayi wanka.
(Saimun hadu ranan Monday idan Allah ya kaimu).
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
Ta agogon dake hanun junaid ya gano inda aka yake ,saboda yasa abun bin diddigi saboda irin hakan.
Fita Ashman yayi ya bawa “boss lion “ waje dan y huta dan sai yanzu hankalinsa ya kwanta,yana fita “boss lion”ya shiga wanka ya fito yashiya ya zauna ya fara wani aikin kuma.
Sai da suka bata 6hrs kafun sukayi niyan tafiya dan Süha wani mai kararren kwanan ne yake son ganin “boss lion”, A Jere motocin suke tafiya gwanin burgewa yanda sukayi convoy duna tafiya.
Lokacin da suka isa ne ,sukaga a wani un complete building ,babu bata lokaci sojojin suka shiga suka farmakesu, sun tarar suna kokarin harbin junaid din.
CIGABAN LABARI 💃
Bayan sun shiga ,kowa ya wuce dakinsa domin yayi wanka ya ci abinci a huta.
“Boss lion”
Yana shiga dakinsa ya Rage kayan jikinsa ya daura towel a kugunsa ya wuce toilet bai wuce 30mins ba ya fito ,dan shi fah komai na rayuwansa a lissafe yake yinsa ,every minute have his time ,babu wani abu shi African time su a rayuwansu ,komai zai ware masa nasa lokacin.
Fitowa yayi daure da wani towel a kugunsa ,daya kuma yana goge curly hair sa ya wuce dressing room within 10mins yafito jikinsa sanye da three quarter white and white t-shirt shima white color na kamfanin gucci bakaramin kyau Allah yayi anan ba (dan nidai kam ban taba ganin kyakyawa irin sa ba sai dai muce masha Allah ) ga curly hair sa yasha gyara sai shining yake yi, alamun ba karamin dollars yake sha ba.
Fito wansa kenan yaji ana knocking har sau uku kafun a hankali yace yes ,dan ba Lallai wanda yake knocking din ya jishi sosai ba,amma shi ashman din yaji shi dan yasan halin yayan nasa.
Shiga yayi hanunsa dauke da golden color trey mai kyau dauke a hanunsa da sallama a bakinsa ,junaid na biye dashi a bayansa ,a jiye trey yayi akan center table ,shikuma junaid wuce wa yayi wajen “boss lion” ya fada jikinsa har zai zame “boss lion” yayi saurin dawo dashi jikinsa.
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
page 📃 15
Bayan fadawa jikinsa junaid yace “yayana” yakai wajan 2 mins kafun yace Uhmmm a hakan ma wai dan junior sama , danne dannen sa yake yi a iphone 16 latest version hanunsa kuma yana kan junaid yana shafa lallausan gashi junaid daya sha gyare sai yalki yake yi, “yaya ni yunwa nake ji fah”,, “ yanzu kai junior bakasan inda abinci yake bane kokuma dai kawai dadi ne da yayi maka yawa”uhm uhm nidai yunwa nake ji,kuma tare da kai zamuci “to na Hana kane junior “boss lion “ ya fada.
Wani munafukin murmushi ne ta kub cewa Ashman yace” Lallai yaro ai da yanzu sai dai kaci a barzaku,mukuma Muna amsan gaisuwa ,sai dai muy tacewa ohh junaid da yanzu yananan da anyi kaza da kaza.
Cikin kulawa junaid ya maida kallansa kan “boss lion” ya shagwabe fuska kaman zaiyi kuka yace “yaya kanajin abunda ya Ashman yake fada mun ba ,Allah kace ya dai na banaso ya fada hade da turo karamin pink lips nashi .
Kara tamke fuskansa “boss lion “ yayi Dama kullum fuskan a tamke yake ,ya jefawa Ashman wani mungun kallo yayi, ,a take ya Dena dariyan daya ke yiwa junaid ,yace Shikkenan na daina.
Saving nasu Ashman ya fara yi ,bayanan ya zuba suka faraci a hankali kaman basaso. Cikin farin ciki da kaunar juna.
___________________________________________🫶
Gombe ,
Yau saura kwana hudu daurin aurenta,a fadan su innah tarasa yanda zata bullowa al’amarin ,sai dai ta zauna tayi kuka kodan zai rage mata abunda take ji , duniyan tayi mata zafi har rama sai data yi saboda damuwa .
Yanzu ma zaune take a daki tare da zulaihat Tana bata shawara marar kan gado, da rashin illimi.
Zulaihat tace ni a ganina kawai ki yarda ki auresan wata kila gidansan zaifi miki dadin zama fiye da nan kumafa idan kinaso zaki iya gyara sa tunda kinga ai yana sonki.
Wani banzan kallo SULTANA tayi ma zulaihat irin na baki da hankali tace “ amma dai zulaihat kanki akwai motsi ko dan wannan ba hujja bace da zaisa na auresa ,ke yanzu koni nace na amince zan auresa ,ai sai ki hanani gudun fadawa halaka,amma da bakinki kike cewa nayar da Hmmm ta jijjiga kai tace” over my dead body I swear.
Nifa bazan taba zama a auramun wannan abun da ko hankali bashi dashi “inaaaaa ai kema maganan kikeso “da in auresa gwanda na shiga duniya kowa ma ya huta dan makiyana haka suke so ,amma a koni lokaci ta tsinci kanka cikin wani hali sai kace Alhamdulillah “ dan kafi wasu ,wasu sun fika ,wani wahalan danake sha bai daukesa komai ba akan wanda shiyake ciki“amma da hankali nakam a’a sai dai ko ke.
Kallonta zulaihat tayi tace lallai kam kin raina mun hankali ,harda wani cewa ko ni ,na miki kama da wacce zata auri wannan abun ,kedin dai da’aka ce ke zaki aure sa badai ni ba,ta fada tare da fita daga daki cikin jin zafin abunda SULTANA ta fada mata,kuma abunda yasa take jin zafin SULTANA saboda yanda su inaah,adda Habiba,adda deeje kullum suke hure mata kunne suna cusa mata kin SULTANA a rai har tazo ta yarda da abunda suke fada.
SULTANA nakam sake baki kawai tayi tabi zulaihat da kallo har ta fita daga dakin ,ta rasa meye yasa zulaihat ta canja daga yanda ta santa,Dan da dai ba haka take ba tana sonra tana bata kulawa fiye da kowa.
Kuka ta fashe dashi mai tsuma zuciya ,tana san wata rana kafun ta mutu a taga ana nuna mata so tama taji yanda mutane suke ji”share hawayenta tayi ,ya mike tsaye .
Jikin dan karamin madubin daki taje ya tsaya tana kallon kyakyawan fuskanta a jikin madubin daki “fukanta yayi fayaw dashi na raman da tayi ,sai blue eyes nata masu kyau da sheki ,tayi wani haske kaman ka taba jini ya fito , kana ganinta kaga balarabiya dan a haskenta babu misk da baki.
Ajiyar zuciya ta sauke ,ganin duk abunan bashine mafita a gare ta ba yasa ta dauki hijab nata ta shirya ta fita ta wuce gidansu aneesa dan tanajin daga yau ba Lallai ta sake zuwa ba ,saboda inaah ta mata warning.
Wai kar tasa mutanen anguwa su zageta,ace aurenta saura kwana hudu amma tana fita aikin ,saboda tariga ta takarbe kudin aikin nata shekaran jiya ko bari batayi ta shiga dakiba ta miko hanu wai”miko mun kudin dan inada abunyi “ga shirye shiryen biki yana kara matsowa,babu musu ya bata kudin tawuce daki da sauran kudin daya rage mata.
Bayan ta isah ta shiga cikin gida ,shikuma jabir zai fita da mota ,ya sha gabanta , sauke glass in motan yayi yana jifanta da wani mungun kallo,rabonta dashi tun ranan da ta buga masa bedside lamp bata sake ganin shiba ,har yanzu da bandage a kansa dan bai warke,da mommy ya tambaye sa waye yamasa wannan abu”cewa yayi bugewa yayi da asuba aka dauke wuta bai sani ba ya buge kansa.
Kallanta yayi “yayi murmushi yace kina tunanin ki bugeni a banza ne ? Hmmm wannan karyane ,kin gannin nan bana yafiya saina jefah rayuwanki a cikin garari ,inda zaki bode idanunki kiga ba wanda kika sani bare ki samu mai taima kon ki bata ce masa komai ba dan damuwa da take ciki yafi wanda yake fada kuma bata wani maida hankali akan abunba.
Harya juya zai tafi kuma ya dawo yace”oohh sorry na manta banyi congratulating naki ba Ashe gatane auren , abunda kike hanamun dai dan damane ma zai samesa a banza,Shikkenan dai sai munzo daurin auren”ya karasa magana yana dariyan shakiyanci ,yaja motansa yafita.
Cikin tsoro SULTANA take ganin sa har yafita daga gidan”yanzu yana nufin kowa na gidannan yasan auren da za’ayi mata ,,dankuwa yanda jabir ya sani ba abunda zai hana bai fadawa kowaba a cikin gidanan ,ji tayi kaman ya koma inda ta fito dan takaici da kunya ace dan daba kuma dan shaye shaye zata aura.
Daurewa kawai tayi tashiga gidan a falon kasa ta samu aneesa zaune kaman tana cikin damuwa .
Shigowanta ne yasa Aneesa dagowa dan taga wanda ya shigo,tana ganin SULTANA ne tayi sauri taje ta rungume ta ,,ta fashe da kuka tace “SULTANA shin da gaske ne abunda ya jabir ya fada mana cewa aure zakiyi nan da kwana hudu kuma dan daba ,,tana magana hawaye yana sauka daga idanta dan abun ya bata mata rai sosai ace kaman SULTANA ace za’a aura mata dan shaye shaye ai wannan cutanta kawai za’ayi.
Bubbuga bayanta SULTANA tayi cikin rarrashi tace ki kwantar da hankalinki Insha Allah baza ayi auren nan ba muddin ina numfashi a doran kasa abunda nake so dake shine addu’a Allah ya kawomun mafitan yanda zayi kiji.
Gyada Kanta Aneesa tayi,dan sai yanzu hankalinta ya kwanta dataji abunda SULTANA ta fada mata ,dan Allah Allah take yi safiya tayi taga sultana suyi magana.
Kije ki kwanta kiyi bacci kafunan na gama break fast dan nasan ba wani ishashen bacci kikayi ba “ba inda zanje ,kawai muje kitchen in na taya ki aiki “a’a dankin baride kinje kin kwantan zaifi “
Kawai ki bari tunda ni nace zan taya ki”gyada kai sultana tayi suka wuce kitchen cikin kankanin lokaci suka gama abun karyawa ,Aneesa ta wuce daki dantayi wanka.
(Saimun hadu ranan Monday idan Allah ya kaimu).
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋