← Book details Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 3 OF 24

Sashe 3

Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Fito wa tayi daga dakin,bakin dakin innah tawuce , sallama tayi har sau uku ba’a amsa ba, kuma tasan sarai taji amsa wane kawai bazata yiba, bata gama tunanin zucin ba Yaji muryan innah , tana surfa mata masifa, ke , dallah matsamun daga bakin kofar daki , ta fada cikin daga murya SULTANA cewa take innah Ina kwana, cikin masifa innah tace , daban kwana ba zaki gannine dan ubanki da fuska da fuska irin ta aljanu , ba zaki daina kallona da wannan yan iskan idanu yawana mage ,SULTANA cikin dan bacin rai ta ce , innah fita Zanayi, kuma baki banı kokon ba ,’’ dan ubanki bazan bayarba,fitsararriyar yarinya kawai ,Watarana sai zaman gidannan ya gagare ki wata Rana indai Ina raye , ta karasa maganan tare da huhura hanci , tana binta da kallan tsana.

Itadai SULTANA,dama batayi tsammanin zata bata abinciba,duk da kuwa ita ta girka,domin ba sabon abu ba ne a wajen ta ,sai taga dama take bata abinci.

Sum sum tanufi hangar waje,tazo fita, abba kuwa ya zo shiga ,dan bayan dawowanshi daga sallah ankira shi wai wani yana sallama dashi a waje,cikin muryanta mai dadi tace,Abba Ina kwana ,banza yayi da ita kaman bai ganta ba ,dan idan ya ciga ba da gannin ta zai iya dauke ta da Mari ma.

Ganin bai kula ta ba , fita tayi daga gidan ,dan wannan bai dame taba,tafiya take yi a hankali cike da nutsuwa ,tayi tayan awa daya da rabi ,kafun ta iso GRA ,dan Dani sa.

———————————————————————-/——//——////🤪

Abuja/Nigeria🇳🇬
Asokoro street

Wani gida ne mai kyau na zamani,falo ne mai gima daya wadatu da kayan more rayuwa.

Babbar macece zaune a kan kujeru na alfarma dake cikin falon ,a shekaru bazata wuce 48 years ba , A duniya idan kaganta zakayi tunanin bazata wuce 38 years ba, gata black beauty ,alamun jindadi da kwanciyan hankali ya Wada ce ta,azkhar ne a hanun ta ,tareda carbi,addu’o’in marai ce take yi.

Wata yarinya ce ta sauko da gudu daga up stairs bazata wuce 15 years ba kyakyawace black beauty,tanada dara daran idanu (brown eyes) kaman madara,tanada jikin girma masha Allah .

Fada wa tayi jikin wannan matar tana cewa , Ammi wai yau yaya alameen zai dawo , tafada tana yatsuna fıska , cikin kulawa Ammi tace eh yau zai dawo,bata fuska tayi,wallahi dama kar ya dawo,dan yana dawowa zai fara takuramun ta fada cikin rashin Jin dadin dawowan sa .

Ammi kuwa tsaya wa kawai tayi tana kallan ta ,,ta rasa meyasa basa jituwa da juna ,saikace ba ciki daya suka fito ba,da fata Ammi tayi da cewa karki damu bazan bari ya miki wani abun ba’’ tab Ammi kenan kina Ina zai mun,mguntar daya sa………….,maganan tane ya makale Jin sautin sallamarsa kaman saukan aradu haka taji,shigo wa yayi hanunsa rike da ludge nashi mai kyau yanaja,kuma tsaf yaji abunda take fada,saurayi kyakyawa farine amma ba tass ba yanada tsayi bacan sosai ba ,gashi bashida jiki sosai,saidai yanada faffadan kirji.

Cike da farin ciki Ammi tace ,lale mutanen Morocco 🇲🇦, cikin sakin fuska da ladabi ya ce ‘’ Ammi Ina wuni ,nasa meku lafiya,lafiya kalau ya hanya,,Alhamdulillah,yace yana mai Jin farin ciki idan yana kusa da maihaifiyarsa.

Cikin dake wata ce yaya alameen,Ina wuni,ka iso lafiya,,cikin basarwa yace lafiya yace lafiya tare da mikewa yace Ammi bari nadan watsa ruwa na fito, a fito lafiya,,yace Ameen ,, dakine mai kyau daya sha (Italian bed) white and brown,sanyi ac ne da kamshin air freshener,yana shiga ya cire kayansa ya daura towel,yashiga toilet 20mins ba ya fito yana tsane jikinshi black three quarter,da t-shirt white yayi kyau ya fito da Kya wunsa na asalin bafulatanin sa, feda turare yayi masu dadi,, fito wa yayi yana tafiya a hankali,cikin falo yashigo .

Bai samu Ammi a falo ba sai shukra da ya gani ,zaune kana kallon Zee world , Kara sowa yayi wajen wajen kujeran ya kira sunan ta, amma bata jiba dan tabada Duk hankalin ta a tv,,bubbuga kujeran yayi fuska a daure yace ‘ke meyasa bakida hankali ne ,,eh ,,ya fada cikin tsawa , cikin sauri tace yaya alameen kayı hakuri banji bane ,kwafa yayi irin na zaki sanine.

Muje kiyi saving Ina ,cikin sauri tace Toh,,dan ita tsoronta karta taba mata lafiyan jikin ta.

Gaba yayi tana binsa a baya tana turo baki gaba,kan dining area ,Jan kujera yayi ya zauna ,,cikin rawan murya ta ce yaya alameen meye za’a saka ma, cikin halin ko in kula yace everything,, pride rice da chicken pepper with zobo mai sanyi,tura masa gaban sa tayi,spoon ya dauka ya fara ci cikin kwanciyan hankali dan abincin ya mishi dadi sosai, juyawa tayi zata tafi,ki zauna idan na gama ki kwashe kwanukan,,Toh tace Taja kujera ta zauna tana jiranshi ya gama cin abincin,,bai wuce 20mins ba ya gama ,,mikewa yayi ya shiga dakinsa dan anfara kiran sallan magrib.

Ita kuma tattare kwanukan tayi tana magana kasa kasa harda mur guda baki,tana gamawa ta wuce dakinta tayi sallan magrib da isha,fito tayi daga daki tawuce dining area anan ta samu,,Ammi da Abu sunacin abinci,,yaya alameen kuwa yana dawowa dakinshi ya wuce ,,kwanciya yayi dan a gajiye yake.

Dan Allah,anayi likes da comment

2024/2025 🔥

Written by amid💞

*_💋 SIRRIN DAKE BOYE_*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥❤️‍🔥

🌎Destiny,Love❤️& Romance 💋

Written by Amid✍️

2024/2025🔥

Bismillah Rahmani Raheem

Book 1

Page 📃 4

Abinci take ci a hankali ,ita kadai ce ta rage a dining table din,dan Ammi da abu sun mata saida safe.

Itama tana gamawa ta tattare wajen ,ta haura dakin ta ,tana zuwa ta cire kayanta ta daura towel ,wanka tayi tafito ,shirya wa tayi ciki riga da wando pink color masu da laushi tayi addu’a ta kwanta.

———————————————————————/——//——////🇳🇬

Gombe state
GRA

Anguwane ta masu hanu da shuni ,gida jene masu kyau a anguwa.

A bakin wani get ta tsaya, dan gidane mai girma ,saidai bacan sosai ba ,cikin gidan akwai up stairs da kuma normal flat guda biyu , daya na boyz quarter ne dan yafi dayan part din girma sosai,Dayan flat din gefen masu aiki ne ,daki biyu ne a ciki.

A hankali take tafiya har ta’isa bakine entrance din dazai sadaka da babban falon gidan, bude wa tayi ta shiga da sallama a bakinta dan lokacin large 8:30 ne , dan da safe take zuwa,dan daura abincin safe.

Bata samu kowa a falon ba,sai dai alamun an gyara falon da n kamshi be ke tashi, Direct kitchen ta wuce ta samu Tana daura musu abincin karyawa dan yau chips with egg source take so tayi.

Cikin kware wa , ta fara fere dankalin ,dan da yawa akeyin abincin gidan ,dasu masu aiki da masu gadi ,dan mai gidan mutum ne mai dattako da kyauta . Tana fere wa take soyawa ,sai fast 10 tagama, dan gidan yan boko ne sai sunyi baccin safe ,dan wani lokacin ma sai sukai 11:00am basu sakko ba , tana gamawa ta zuba a flask masu kyau ta kai dining table ta jera su ,komasa kitchen tayi ta zuba abinci a sauran masu aikin gidan suma.

Diban nata tayi, ta zauna tacı tayi nak ,tace Alhamdulillah,dan rabonta da cin abinci tun jiya a gidanan.

Tana gamawa ,sai lokacin ta farajin hayaniya yan matan gidan ,cikin nutsuwa ta fito daga kitchen din ,dan tazo tayi saving nasu abinci.

Tana zuwa ta samu har mami da daddyn Aneesa suna zaune dan zuwansu Kenan ,yan mata biyu ne da samari biyu , dake zaune a dining table din. Tun daga nesa taga irin kallan da Zainab ta ke biya dashi ,kallo ne irin ta tsana take mata, ta gefen ta kuwa Aneesa ko kallata bata yiba,sai maza biyun da yan na wulla mata kallo irin na yan iskanan,mai suna jabir.

Gaishe dasu mami da daddyn Aneesa ya fara yi , amsa mata daddyn aneesa yayi cikin sakin fuska amma banda mami ciki ciki ta amsa ,sannan ta gaishe da ya mujahid da ya jabir,amsa mata sukayi ,jabir yana wani karshe mata ido daya irin na tantiran yan iskannan ,tukun ta gaishe da zainab da aneesa duk da dai zasu iyayi sa’ani da aneesa .

Cikin kankanin lokaci ta zubawa kowa nishi ta tura mishi gabansa ,suka faraci,ita kuwa kitchen ta koma ta daura abincin rana dan har 12 tayi.

By 2 tagama shima taje ta jera musu a dining ,kafun ta koma kitchen domin daura abincin dare, shima by 4:50 ta gama taje ta jera musu na Daren dan ,tagama aikin ta na yau ,hijab nata ta gyara tareda daura niqab nata,tayi mawa sauran masu aikin saida safe.

Tafiyan awa daya da rabi tayi ,kafun ta isah gidan,dan lokacin har an fara kiraye kirayen sallan magrib,da sallama ta shiga cikin gidan saidai bata tarar da kowa a gidan,sai takalmin innah data gani a bakın kofan dakinta,ajiye abincin da tazo dashi tayi ,wanda na ranan tane ta bari ta ajiye sai ta dawo gida taci, tana shiga dakin nasu ma bata samu kowa ba , fito wa tayi ,tayi alwala ,tayi sallah tukun sai lokacin taji sallaman zulaihat take shigo wa gidan dauke da kwanikan abincin sayarwa tana ganin,SULTANA ta sakar mata murmushi, itama mai da mata da martani tayi ,Masha Allah kunga madarar kyau kuwa dan har beauty points nata sai da suka lotsa,Tabarakallah.

Zulaihat kuwa direct dakin innah taje, SULTANA kuwa daki ta koma dan yau bazai yuwu tayi Shara ko wanke wanke ba ba ,daki ta shiga taci abincin ta ,takoshi ta wanke hanun ta ,ana kiran sallan isah ta , tashi tayi salla ta ,tayi shimfidan ta ,,ta yi addu’a kwanta .

Sai lokacin Adda habiba da adda deeje suka shigo ,tana jiyo yanda suke ta zagin junan su,cikin kankanin lokaci bacci ya dauke ta .

———————————————————————-/——//——////🥰

USA 🇺🇸

Washe gari 7am ya fito zuwa ,office dan ,an musu kiran gaggawa ne, yasa ya fito, gashi bai gama aikin da ‘’ BOSS LION’’ ya bashi ba ,ji yake yi kaman yayi kuka wallahi dan bayasan abunda zai ha dashi da ‘’BOSS LION’’ .
Chapter 3 · 0% Book details