Sashe 15
Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan sun İsa gida,da kansa ya dauke ta ya shigo da ita cikin main falon gidan ya kwantar da ita akan kujera .
A falon ya tarar da uncle tareeq,uncle Ibrahim suna tsaye suna jiran dawowansa dan har lokacin “boss lion “ bai dawo ba,sai kuma Ashman da yanzu shigowansa falon bayan junaid ya ajiye sultana.
Sojoji ne suka kirasu a waya suka fada musu abunda ya faru,shine dalilin dayasa suka fito suna jiran isowansu.
Ashman ne ya je ya samu junaid dake tsaye yana yace”yanzu junaid abunda kayi ka kyauta kenan ,gashinan wata kila ka kashe yar mutane a banza ,tsaki ya ja cikin takaici,”Allah yaya Ashman itace ta shiga ga bana da gudu, kafun ba danna bugurki ma na bigeta,nagadai alamun biyota akayi ne shiyasa ta hau kan hanyan bata sani ba.
“Amma dai kasan wannan abun bazata zauna mana a gida bai dai ko,uncle Ibrahim ya fada Yanya huci,”haba ya İbrahim wannan wani irin magana ne inadai kana ganin yanda aka kawota,kaga duk jikin kujeran can jinine kaman an ganka dabba ,uncle tareeq ta fada cikin rarrashi .
Ashman kam yana tsaye yana jin abunda suke ta fada”shima a ganinsa bai kamata ka kawo musu mace gida ba dan mata a sun muna furce su,kuma suka rabasu da kowa nasu ,tundaga wannan lokacin suka tsani ganin mata a rayuwansu,ko a gidanan babu wata mace da ta taba shigowa cikin gidan nan sai yar president na kasar ne ta taba shigo ,shima bata fita lafiya ba dan sai da “boss lion “ya harbe ta a kafa dan a rayuwansa ya tsani harka da mata,ita a dole “boss lion” takeso.
Yana tunanin gwanda shi akan “boss lion” dan yasan wannan maganan ma bamai yuwuwa bane,dan bazai yarda wata mace ta zauna masa a gida ba,dan haka shima bai goyi bayan zamanta a gidan nan ba .
Cikin tada jijiyoyi wiya uncle Ibrahim yace,kanada hankali kuwa tareeq mace fah kuma a gidan nan ai wannan ba mai yuwuwa bane ,bari “my son” ya dawo sai na sashi dole ya fitar da yarinyar nan ,dan nasan shima bazai bari ta zauna ba, idan kuma yayi kokarin bari ta a gidan nan zai ga abunda zan masa ,dan koshi bai isah ya hanani fitar da ita daga gidan nan ba,ya karasa magana cikin ga dara,yanda kasan yasa naira biyar dinshi acikin gidan.
Ashman kam gizgiza kashi yayi kawai ya tsaya yana ganinsa, sai kace bashine yake tsoron magana ma ya hadashi da boss lion ba,yayi murmushi a zuciyansa yace zanga yanda cika bakinan zai kare.
Cikin tafiyan kasaita ya shigo cikin falo jikinsa sanye da farin wando da white long sleeve ya daura farin jacket akan kayan ,Tabarakallah masha Allah,Allah yayi halita a wajannan,fuskansa sanye da face masks ,ga black curly hair da yasha gyara sai sheki yakeyi kamshi yana tashi.
Shigowansa ne ya ankarar da yan falon,koya yashiga taitayinsa bakajin karan motsin kowa ,falon ya dauki shiru ,zama yayi akan wani one seeter yayi crossing na legs nashi,yasa hanu ya cire face marks na fuskansa ,kyakyawan fuskan mai cike da kwarjini ya bayyana ,fuskanan a tamke ya ke ,kaman baysan wani abu shi murmushi ba bare kuma dariya ,fuskan a tamke kaman zaiyi aman wuta,dago da idonsa yayi yaga junaid a tsaye a gefen kujeran da aka ajeye sultana,yayi kifi kifi da ido irin na marasa gaskiya ,kafun ya maida idonsa kan Ashman da shima shidin yake kallo ,dauke idonsa yayi ya maida kan uncle tareeq ,kafun ya maida kan uncle Ibrahim.
Ganinsa yayi kafun ya bude reddish lips nasa a hankankali kaman bayaso yace “continue what you’re saying “ya fada yana daga masa gira daya ,wannan sigh ne na zaiyi rashin mutunci,yawu mai daci uncle Ibrahim ya hadiye,ya kasa magana jikinsa har rawa yake yi saboda tsoro,nandanan yayi na daman abunda ya fada, dan kuwa tabbas yasa yaji duk abunda ya fada,dama wai shi burgansa ya musu Jan ido ,su fitar da sultana kafun ma boss lion yazo,sai koma burgansa bai yi amfani ba.
Tsare sa da ido “boss lion”yayi gashi dama indai ya kalle ka da wayanan grey eyes nashi masu ladab tarwa.
Since you can’t talk ,I will talk” kace zaka fitar da ita daga gidan kuma ban isah na hanaka ba,Toh Bismillah,dauketa ka fitar
Tsayawa kawai uncle ibrahim yayi yana kallonsa dan bamashi da bakin magana,ya tsaya kawai yana kallon “boss lion”bakinsa yana motsi alamun magana yake yayi amma ya kasa.
Please am sorry, Nifa wasa nake musu ,so nake naga sunada hankali ne kokuma dai har yanzu da sauran yarın ta a jikinsu”amma ni ni ni ya fada yana nuna kansa da yatsa ,waye ubana a garinan Dana isa nace “kafitar da ita daga gidan “ah’ah babu ba kina acikin wannan maganan.
Cikin tsawa yace “nace ka dauke ta kafitar da ita ,before the count of three 3”one ……….two “jikin uncle Ibrahim rawa yake yi sosai ,kana ganin idanunsa kaga tashin hankali tun kafun yace three ya durkusa akan gwai wansa ya fashe da kuka ……
2024/2025🔥
Story and written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
page 📃 21
Cikin tsawa yace “nace ka dauke ta kafitar da ita ,before the count of three 3”one ……….two “jikin uncle Ibrahim rawa yake yi sosai ,kana ganin idanunsa kaga tashin hankali tun kafun yace three ya durkusa akan gwai wansa ya fashe da kuka ……
“Wallahi Allah dagaske nake,wasa nake musu,kayi hakuri wallahi bazan sake kwatanta irin abunda nayi yau,”kuma ai a ganina da na kowa ne,kuma mu ne da laifi tunda junaid ne ya bugeta,Allah ya huci zuciyar lion .
Junaid kam tunda yaga yanda uncle ibrahim ya durkusa akan gwaiwansa,bai san lokacinda dariya ya kwace masa ba ,ganin yanda ya zake da cewa”ko “boss lion”ne yace ta zauna bai isa ba,”huuh uncle Ibrahim a kwai dan drama”ya fada a zuciyansa”.
Ashman ma abunda uncle Ibrahim yayi ya sashi yin murmushi,dan dama yasan za’a rina,indai yaya boss ne”dan ya tsana kace zaka nuna mishi isa ko kace zaka bashi umarni or kace kai sam baza’ayi wannan abun ba,annan zaku samu matsala .”dan muddin kace haka to,wallahi ko bakason wannan abun sai anyi,kuma koda shima bayaso zaiyi,dan yanuna maka kai ba kowan kowa bane.”hakan ne yasa yake ganin “tabbas boss lion “ zai bar sultana ta zauna a gidan ,badan komai ba sai yanda uncle ibrahim ya daga jijiyan wiya kan cewa ,”ba wanda ya isa yasa yariyar nan ta zauna a gidan,hakan nan ba karamin bata wa “boss lion” rai zaiyi ba.
“Cikin sanyi murya yace” kasa ka kanka koda da hauka ne bada wasa ba kace zaka sake yun wannan abun ,zaka kwanane a dakin lucky “wato damusan “boss lion” bayan nan zaka hadu da punishment ina baruwa ko mutuwa zakayi sai dai kayi kaji ko”
“Hakanma yayi wallahi ai ko a mafarki ma bazan sake barin haka ya faru ba.
“Good, you can find your way out,ya fada cikin bada umarni”ai kuwa jikinsa ya na rawa ya wuce wajan lifter ya wuce dakin sa.
Maida hankalinsa yayi kan junaid,da ya takure dikinsa waje daya saboda tsoron abunda zai biyo baya,sai kuma ya maida kallansa kan Ashman ,ya masa alama ta ido ,Dan yan miskilancin suna kusa bazai bude baki yayi magana ba.
Ashman ya gane me yake nufi ne yasa “yaje wajan junaid ya daukesa a kafadansa,wanda jikinsa har bari yake yi,nan danan ya zazzabi ya kamasa saboda tashin hankali dan abune ya masa yawa,”accident na abokinsa,gana sultana ,Gana “boss lion”.”kallo daya yaya boss ya mishi ya gane shima junaid din ba lafiya yake ba ,shiyasa yasa Ashman dauke sa dan yayi mishi treatment.
Bayan fitan Ashman ya saura daga shi sai sultana suka saura a falon ,dan uncle tareeq kam tunda aka cewa uncle Ibrahim ya tafi shima ya kama gabansa,dan bayason,ganin abunda zai bata wa boss lion rai.
Mike wa yayi ya wuce wajan lifter yashiga,dakinsa ya shiga sai tashin kamshi yake yi mai sanyin dadi, wanka ya shiga yayi ,yashirya ciki pajamas white color mai laushi sai kamshi yake yi kaman wanda yayi barin turaren a jikinsa.
Fita yayi ya wuce kitchen dan hadawa kansa coffee ☕️ dan Ashman bayanan dashi zai kawo masa,koma yayi cikin dakinsa ya dauki system nasa yana aiki,yana shan coffee sa a hankali,dan baya iya bacci idan baisha coffee ba.
Sai wajen biyun dare kafun ya gama abunda zaiyi yarufe system din ya ajiye,fitowa yayi daga dakin ya koma falon kasa ,bakowa a side din ,sojojin sun koma waje dan kwana sukeyi suna aiki amma kowa smda time nashi idan wannan yayi yau Toh gobe wani ne zai yi.
Direct kujeran da junaid ya ajiyeta ya nufa ,tana nan inda take ,bata motsi ,gashin nan ya baje baka ganin fuskanta ,ga jini harkan carpet ya sauka.
Ya tsuna fuska yayi cikin kenkemi yasa hanu ya dauke ta ,kaman bai dauki komai ba haka yake ji.
Wani daki yashiga da ita ,na hawa na hudu ,dake side nashi ,kuna wutan dakin yayi”wow gaskiya daki ya hadu iya haduwa ,pink color ne furnitures din dake cikin dakin,mai shegen kyau da tsada,yana tashin kamshi a gyare yake fess fess ,kaman wanda akayi mussaman dan ita.
Kwantar da ita yayi a hankali,first eid box ya dauko ya zauna a gefen gado,tare da tattare gashin ya daya baje yayi ,fuskanta duk ya baci da jini saboda jinin daya zuba daga kanta ,batare da damuwa da jinin daya bata mata fuska ba ya fara yi mata dressing .
Cikin kankanin lokaci ya gama ,batare da ya kalla gaba daya fuskanta ba,shifa inaga baya tunanin ko a hanya suka hadu bazai ganeta ba,dan jinin dake fuskanta ma kadai ,zaisa mutum ya kasa gane ta.
A falon ya tarar da uncle tareeq,uncle Ibrahim suna tsaye suna jiran dawowansa dan har lokacin “boss lion “ bai dawo ba,sai kuma Ashman da yanzu shigowansa falon bayan junaid ya ajiye sultana.
Sojoji ne suka kirasu a waya suka fada musu abunda ya faru,shine dalilin dayasa suka fito suna jiran isowansu.
Ashman ne ya je ya samu junaid dake tsaye yana yace”yanzu junaid abunda kayi ka kyauta kenan ,gashinan wata kila ka kashe yar mutane a banza ,tsaki ya ja cikin takaici,”Allah yaya Ashman itace ta shiga ga bana da gudu, kafun ba danna bugurki ma na bigeta,nagadai alamun biyota akayi ne shiyasa ta hau kan hanyan bata sani ba.
“Amma dai kasan wannan abun bazata zauna mana a gida bai dai ko,uncle Ibrahim ya fada Yanya huci,”haba ya İbrahim wannan wani irin magana ne inadai kana ganin yanda aka kawota,kaga duk jikin kujeran can jinine kaman an ganka dabba ,uncle tareeq ta fada cikin rarrashi .
Ashman kam yana tsaye yana jin abunda suke ta fada”shima a ganinsa bai kamata ka kawo musu mace gida ba dan mata a sun muna furce su,kuma suka rabasu da kowa nasu ,tundaga wannan lokacin suka tsani ganin mata a rayuwansu,ko a gidanan babu wata mace da ta taba shigowa cikin gidan nan sai yar president na kasar ne ta taba shigo ,shima bata fita lafiya ba dan sai da “boss lion “ya harbe ta a kafa dan a rayuwansa ya tsani harka da mata,ita a dole “boss lion” takeso.
Yana tunanin gwanda shi akan “boss lion” dan yasan wannan maganan ma bamai yuwuwa bane,dan bazai yarda wata mace ta zauna masa a gida ba,dan haka shima bai goyi bayan zamanta a gidan nan ba .
Cikin tada jijiyoyi wiya uncle Ibrahim yace,kanada hankali kuwa tareeq mace fah kuma a gidan nan ai wannan ba mai yuwuwa bane ,bari “my son” ya dawo sai na sashi dole ya fitar da yarinyar nan ,dan nasan shima bazai bari ta zauna ba, idan kuma yayi kokarin bari ta a gidan nan zai ga abunda zan masa ,dan koshi bai isah ya hanani fitar da ita daga gidan nan ba,ya karasa magana cikin ga dara,yanda kasan yasa naira biyar dinshi acikin gidan.
Ashman kam gizgiza kashi yayi kawai ya tsaya yana ganinsa, sai kace bashine yake tsoron magana ma ya hadashi da boss lion ba,yayi murmushi a zuciyansa yace zanga yanda cika bakinan zai kare.
Cikin tafiyan kasaita ya shigo cikin falo jikinsa sanye da farin wando da white long sleeve ya daura farin jacket akan kayan ,Tabarakallah masha Allah,Allah yayi halita a wajannan,fuskansa sanye da face masks ,ga black curly hair da yasha gyara sai sheki yakeyi kamshi yana tashi.
Shigowansa ne ya ankarar da yan falon,koya yashiga taitayinsa bakajin karan motsin kowa ,falon ya dauki shiru ,zama yayi akan wani one seeter yayi crossing na legs nashi,yasa hanu ya cire face marks na fuskansa ,kyakyawan fuskan mai cike da kwarjini ya bayyana ,fuskanan a tamke ya ke ,kaman baysan wani abu shi murmushi ba bare kuma dariya ,fuskan a tamke kaman zaiyi aman wuta,dago da idonsa yayi yaga junaid a tsaye a gefen kujeran da aka ajeye sultana,yayi kifi kifi da ido irin na marasa gaskiya ,kafun ya maida idonsa kan Ashman da shima shidin yake kallo ,dauke idonsa yayi ya maida kan uncle tareeq ,kafun ya maida kan uncle Ibrahim.
Ganinsa yayi kafun ya bude reddish lips nasa a hankankali kaman bayaso yace “continue what you’re saying “ya fada yana daga masa gira daya ,wannan sigh ne na zaiyi rashin mutunci,yawu mai daci uncle Ibrahim ya hadiye,ya kasa magana jikinsa har rawa yake yi saboda tsoro,nandanan yayi na daman abunda ya fada, dan kuwa tabbas yasa yaji duk abunda ya fada,dama wai shi burgansa ya musu Jan ido ,su fitar da sultana kafun ma boss lion yazo,sai koma burgansa bai yi amfani ba.
Tsare sa da ido “boss lion”yayi gashi dama indai ya kalle ka da wayanan grey eyes nashi masu ladab tarwa.
Since you can’t talk ,I will talk” kace zaka fitar da ita daga gidan kuma ban isah na hanaka ba,Toh Bismillah,dauketa ka fitar
Tsayawa kawai uncle ibrahim yayi yana kallonsa dan bamashi da bakin magana,ya tsaya kawai yana kallon “boss lion”bakinsa yana motsi alamun magana yake yayi amma ya kasa.
Please am sorry, Nifa wasa nake musu ,so nake naga sunada hankali ne kokuma dai har yanzu da sauran yarın ta a jikinsu”amma ni ni ni ya fada yana nuna kansa da yatsa ,waye ubana a garinan Dana isa nace “kafitar da ita daga gidan “ah’ah babu ba kina acikin wannan maganan.
Cikin tsawa yace “nace ka dauke ta kafitar da ita ,before the count of three 3”one ……….two “jikin uncle Ibrahim rawa yake yi sosai ,kana ganin idanunsa kaga tashin hankali tun kafun yace three ya durkusa akan gwai wansa ya fashe da kuka ……
2024/2025🔥
Story and written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
page 📃 21
Cikin tsawa yace “nace ka dauke ta kafitar da ita ,before the count of three 3”one ……….two “jikin uncle Ibrahim rawa yake yi sosai ,kana ganin idanunsa kaga tashin hankali tun kafun yace three ya durkusa akan gwai wansa ya fashe da kuka ……
“Wallahi Allah dagaske nake,wasa nake musu,kayi hakuri wallahi bazan sake kwatanta irin abunda nayi yau,”kuma ai a ganina da na kowa ne,kuma mu ne da laifi tunda junaid ne ya bugeta,Allah ya huci zuciyar lion .
Junaid kam tunda yaga yanda uncle ibrahim ya durkusa akan gwaiwansa,bai san lokacinda dariya ya kwace masa ba ,ganin yanda ya zake da cewa”ko “boss lion”ne yace ta zauna bai isa ba,”huuh uncle Ibrahim a kwai dan drama”ya fada a zuciyansa”.
Ashman ma abunda uncle Ibrahim yayi ya sashi yin murmushi,dan dama yasan za’a rina,indai yaya boss ne”dan ya tsana kace zaka nuna mishi isa ko kace zaka bashi umarni or kace kai sam baza’ayi wannan abun ba,annan zaku samu matsala .”dan muddin kace haka to,wallahi ko bakason wannan abun sai anyi,kuma koda shima bayaso zaiyi,dan yanuna maka kai ba kowan kowa bane.”hakan ne yasa yake ganin “tabbas boss lion “ zai bar sultana ta zauna a gidan ,badan komai ba sai yanda uncle ibrahim ya daga jijiyan wiya kan cewa ,”ba wanda ya isa yasa yariyar nan ta zauna a gidan,hakan nan ba karamin bata wa “boss lion” rai zaiyi ba.
“Cikin sanyi murya yace” kasa ka kanka koda da hauka ne bada wasa ba kace zaka sake yun wannan abun ,zaka kwanane a dakin lucky “wato damusan “boss lion” bayan nan zaka hadu da punishment ina baruwa ko mutuwa zakayi sai dai kayi kaji ko”
“Hakanma yayi wallahi ai ko a mafarki ma bazan sake barin haka ya faru ba.
“Good, you can find your way out,ya fada cikin bada umarni”ai kuwa jikinsa ya na rawa ya wuce wajan lifter ya wuce dakin sa.
Maida hankalinsa yayi kan junaid,da ya takure dikinsa waje daya saboda tsoron abunda zai biyo baya,sai kuma ya maida kallansa kan Ashman ,ya masa alama ta ido ,Dan yan miskilancin suna kusa bazai bude baki yayi magana ba.
Ashman ya gane me yake nufi ne yasa “yaje wajan junaid ya daukesa a kafadansa,wanda jikinsa har bari yake yi,nan danan ya zazzabi ya kamasa saboda tashin hankali dan abune ya masa yawa,”accident na abokinsa,gana sultana ,Gana “boss lion”.”kallo daya yaya boss ya mishi ya gane shima junaid din ba lafiya yake ba ,shiyasa yasa Ashman dauke sa dan yayi mishi treatment.
Bayan fitan Ashman ya saura daga shi sai sultana suka saura a falon ,dan uncle tareeq kam tunda aka cewa uncle Ibrahim ya tafi shima ya kama gabansa,dan bayason,ganin abunda zai bata wa boss lion rai.
Mike wa yayi ya wuce wajan lifter yashiga,dakinsa ya shiga sai tashin kamshi yake yi mai sanyin dadi, wanka ya shiga yayi ,yashirya ciki pajamas white color mai laushi sai kamshi yake yi kaman wanda yayi barin turaren a jikinsa.
Fita yayi ya wuce kitchen dan hadawa kansa coffee ☕️ dan Ashman bayanan dashi zai kawo masa,koma yayi cikin dakinsa ya dauki system nasa yana aiki,yana shan coffee sa a hankali,dan baya iya bacci idan baisha coffee ba.
Sai wajen biyun dare kafun ya gama abunda zaiyi yarufe system din ya ajiye,fitowa yayi daga dakin ya koma falon kasa ,bakowa a side din ,sojojin sun koma waje dan kwana sukeyi suna aiki amma kowa smda time nashi idan wannan yayi yau Toh gobe wani ne zai yi.
Direct kujeran da junaid ya ajiyeta ya nufa ,tana nan inda take ,bata motsi ,gashin nan ya baje baka ganin fuskanta ,ga jini harkan carpet ya sauka.
Ya tsuna fuska yayi cikin kenkemi yasa hanu ya dauke ta ,kaman bai dauki komai ba haka yake ji.
Wani daki yashiga da ita ,na hawa na hudu ,dake side nashi ,kuna wutan dakin yayi”wow gaskiya daki ya hadu iya haduwa ,pink color ne furnitures din dake cikin dakin,mai shegen kyau da tsada,yana tashin kamshi a gyare yake fess fess ,kaman wanda akayi mussaman dan ita.
Kwantar da ita yayi a hankali,first eid box ya dauko ya zauna a gefen gado,tare da tattare gashin ya daya baje yayi ,fuskanta duk ya baci da jini saboda jinin daya zuba daga kanta ,batare da damuwa da jinin daya bata mata fuska ba ya fara yi mata dressing .
Cikin kankanin lokaci ya gama ,batare da ya kalla gaba daya fuskanta ba,shifa inaga baya tunanin ko a hanya suka hadu bazai ganeta ba,dan jinin dake fuskanta ma kadai ,zaisa mutum ya kasa gane ta.