Sashe 23
Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A falo suka hadu da junaid ,dan tashinsa kenan daga cin abinci zaije wajan sultana yaji takai ma boss lion ne ko akasin haka,yana ganinta yasauke ajiyan zuciya yace”sis sultee wajanki dama nakeso nazo sai kuma gaki,katse shi tayi tare da cewa” yaya junaid dan ina yaya lion yake ne ,wallahi bansani ashe time ya kure,dama abunda nakeso na tambaye ki kenan ,kiyi sauri muje kitchen ki karba kafun kiyi wani laifin,dan ba ruwansa bata miki rai zayyi “Toh Toh ya junaid muje da sauri kafun time ya cika.
Gaba junaid yayi sultana tana binsa a baya har suka İsa babban kitchen daya amsa sunansa kitchen ,suna zuwa dama kukun yariga da yagama hada komai da komai a babban tray mai bala’in kyau da tsada,junaid ne ya dauka suka fito dan yasan idai ya bar mata akan ta dauka sai sunkara bata lokaci,sauri sukayi suka isa wajan elevator ,within some seconds suka fito suka nufi bangaren boss lion .
Sultana dai kam yar kallo ta zama dan bata taba zuwa nan area ba sai yau,wajan karamin tafiya daita yayi ba ,hmmm sultana kam sai tazama yar kauye😂,jijiga kai kawai takeyi kamar kadagare ,sai da suka tsya abaki kofan da zai sadaka da ainihin inda boss lion yake,mika mata tray yayi tare da cewa “ki tsaya ki ga yanda password din yake dan bakowani lokaci bane nake nan ,tsayawa tayi tana kallon yanda ya saka password din kuma ta gane ,dan fa sultana akwai kaifin basira bana wasa ba.
Kallon junaid tayi tare da cewa”yaya junaid to mushiga tare mana dan wallahi tsoro nake ji nayi masa wani laifin ya dukeni, sake baki junaid yayi yana kallonta yace”yaya boss dinne zai dukeki to ke idan dukan zaiyi ma mezai samu ajikinki,ko kuma cemiki akayi yana duka,koya taba dukanki ne? Ya fada yana kallonta ,girgiza kai tayi idonta harya fara tara ruwa dan taga alamun abun da ta fada ya fatawa junaid rai .
Yaya junaid kayi hakuri ba haka nake nufi bafa”shikkenan ya wuce amma kidaina yanke wa mutum hukunci da baki tabbatar yayi ba kiji “Toh ,Nina tafi kiyi sauri kikai kafun kiyi wani laifin,gyada masa kai tayi ,shikuma yabar wajan ,tunani takeyi tashigane kokuma dai ta fasa,shiga tayi zuciyanta sai bugawa yakeyi da sauri da sauri yakeyi ,falon tashiga harta shagala da kallon haduwan wajan sai kuma ta Tuna abunda ya kawota ,rasa ina zata wuce tayi dan kofofin suna daya wa ,wuce wa tayi wani kofa ta shiga shima wani falon ne har yafi wancan haduwa shima wucewa tayi dan taga wani kofa tana tunanin anan zata ganshi.
Murda handled din tayi zuciyanta sai tsananta bugawa yake yi,kofan ne taji ya budu alamun ba’a rufe yake ba ,a hankali kaman barauniya ta shiga ciki ,wani irin sanyi ne da kamshi ne ya bugi hancinta,batasan lokacinta data lumshe idonta ba,kaman a sikare ta sai ta dawo hayyacinta dakin ta ke karewa kallo ,tana jinjina irin dukiyan da aka kashe ,aljanan duniya,dubawa ta farayi kaman muna fuka ko zataga boss lion sai kuma bata ganshi ba ,Ajiyar zuciya ta yi ganin baya cikin dakin”gwanda na ajiye na gudu kafun ya dawo ya tarar dani.
Tafiya tadan yi mai nisa dan bakaramin girmane da bed room dinba ,wajan resting chair ta nufa ta ajiye abincin ,tana ajiye ta juya da nufin guduwa daga dakin kwatsam taga mutum ya fito daga dressing room,jikinsa sanye da farin wando da farin riga masu kafansa sanye da silifas na zaman daki shima white color hanunsa daure da farin agogon diamond me kyau da tsada,gashin kansa ba karamin gyara yasha ba ,ya kuma take gashin nasa baka iya ganin fuskansa sosai ,ga wani kamshi daya keyi,kaman yayi barin turare.
Tsaya wa yayi ya kalle ta da mamaki ,amma sam fuskansa bai nuna hakan ba,kaman yanda yake kulum fuskanan a tamke kaman anyi gobara ,wuce yayi ya zauna a gefen gadon tare da janyo system nashi ,sultana dake tsaye tsoro duk ya gama cinta ko gaishesa ta kasayi,ganin hankalinsa yanakan system ne yasa tayi sanda zata futa,harta kama handle din ,kaman daga sama taji muryan muryasa “ if you dare go out,Hmmm abunda ya fada kenan, dan yan miskilancin suna kusa.
Sultana kaman zuciyan ta yanda yake bugawa zakayi tunanin wani ciwon ne da ita,tana tsaye a wajan bata motsa ba ,ita bata dawo ba kuma ita bata tafi ba, tsayawa ma tayi tana karewa daki kallo, azuciyanta tace”daki sai kace aljanna (ni nace hmmmm sultana ai aljanna daban yake)”maida idonta tayi kansa bayansa kawai take gani, tana mamakin mutumin ,”mutum kaman basa mude ga tsayi ga ingarman ji,idan ya kama ka kashiga taran ka dan uku yayi kadan itadai Fatan ta Allah ya rabasu lafiya.
(Sultana ina miki fata rabuwa dashi lafiya)
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
2024/2025🔥
Story and written by AMID ✍️
*_💋SIRRIN DAKE BOYE_*❤️
( The hidden secret 🌹)
Page 📃 32
_______________________________________________ ✍️
System yake operating hankalinsa kwance,sultana a tsaye ya bawa banza ajiyanta,a kalla takai 30minutes a tsaye ,ko sau daya bai dago ya kalla inda take ba,sultana kam ba karamin gaji ya tayi ba ,a zuciyanta tana cewa”wannan mai fuskan shanun yazo ya wani tsayar dani,fisabilillahi sai kace wata soja ko police,ni kafafuna ma ciwo sukeyi wallahi.
Mike wa yayi batare daya kalli inda take ba ya wuce wajan data ajiye abinci ya zauna,ba Uhmmm ba u’uhmm,ganin ya zauna a wajan abincin ne yasa sultana cikin sanda ta matso inda ya ke,ganin tayi sai faman lumshe ido yakeyi kaman maijin bacci,hakan da yakeyi kuwa ba karamin tafiya da imaninta yayi ba,dan boss lion fa karshe ne,sai kayi tunanin ma da gayya yake yi irin wannan abubuwan amma it’s by nature.
“Good morning “muryanta na rawa ta gaishe shi dan saidata Aro jarumta ,banza yayi da ita kuma sarai yaji ,amsa wa ne kawai bazai yi ba,”good morning “ta sake gaishe shi a tunaninta ko baiji bane duk da tasani bai taba amsa gaisuwanta ba,nan ma bai amsa ba ,ganin ba amsa bane ta gane da yaji amsa wane bazai yi ba.
Tsugunnawa tayi a gefen food flasks masu bala’in kyau ,white and golden, cikin nutsuwa tayi serving nashi abincin dan junaid ya fada mata idan takai sai ta tsaya ta yi serving nashi,amma saboda tsoro dazu tayi niyan guduwa ,Tana gama serving nashi ta tura mishi abincin irin nasu nachan, ta tashi tabar wajan ta koma Chan wajan kofa ta tsaya,batare da wani damuwa ba yafara cikin abinci a hankali ,idan kaga yanada yakecin abincin zaka dauka yanga yakeyi ko jiji dakai ,amma haka Allah ya halice sa bai iya cin abinci da sauri sauri ba ,cikin nutsuwa yakeyin komai.
Sultana kam tana makale a jikin kofa,duk a tsorace take ,dalilin dayasa ta tsaya a jikin kofan shine,idan boss lion yayi niyan yi mata mugunta zata arce ne(idan Banda abun sultana,mutumin dakike zaune a gidansa ne zaki ce zaki gudu ) tana tsaye harya gama cin abincin ,bayan yagama bai bata daman kwashe kwanunkan ba gashi bazai yuwu ta ,tafi tabar masa ba a dakin,sai daya dauki kusan awa daya yana zaune yana latse latsen wayan dashi wallahi harga Allah ya manta ma dawata sultana a dakin .
Sultana kam kafafunta sai rawa sukeyi saboda tsayuwa tundatazo dakinan a tsaye take kusan awa biyu ake nema,sai sharar kwalla takeyi,Tana jinjina mugunta irin na mutumin nan,kwata kwata lamarinsa ba sauki,mugunta kawai ya saka a gaba,banda komai,mai fuskan shanu kawai ta fada tana zumburo dan karamin bakinta gaba,(sultana zata kasheni da dariya😂🤣wai mai fuskan shanu saboda kullum fuskansa a hade no nonsense).
Tashin da yayi ne ,idonsa ya sauka akan kwanukan abincin dake gabansa,take ransa ya baci,dashi ya tsani kazanta,abunda yakeyi a wayanne ya dauke hankalinsa bai Lura da cewa ba’a dauke kwanukan ba,juyawa yayi ta inda sultana take,kallon kasan ido ya mata ,zaka rantse ba ita yake kallo ba,wani wajan yake kallo.
Baiwar Allah sultana ita kam sai faman mammatsa kafanta takeyi,dama na up and down bai warke duka ba gashi tsayuwan datayi ya fama mata wannan ciwon,shiyasa take mammatsa wa tanayi tana kuka mara sauti dan kar ya jita ,yace zai bata wani punishment din.
Ganinta da yayi sai wani mammatsa kafa takeyi ne yasa shi tabe dan mitsitsin reddish lips nasa masu matukar daukan hankali ,ko a jikinsa wa wuce toilet,batare daya kalli inda take ba,sultana kam ganin ya wuce toilet ne yasa tayi sauri ta kwashe kwanukan ta fita daga daki,dan jikinta har rawa yakeyi Allah Allah takeyi ta fita kafun ya fito daga daki.
***
Tana fita daga part nashi ta sauke ajiyan zuciya har sau uku dan ba karamin dauriya da jarumta tayi ba kafun ta iya fuskantan wannan mutumin,elevator ta hau ta sauka kasa,kitchen direct ta wuce anan taga sojoji chiefs sunata aiki dan ,gidan komai sojoji ne sukeyi,ba wanda ya tsaya kallon inda take ,kowa aikin gabansa yakeyi,suma dai kaman ogan nasu fuskansu a hade,dan suma koyi sukeyi dashi.
Dakinta ta wuce ,tana zuwa ta fada kan gado tare da rugume pillow a jikinta,dan har yanzu bawai ta gama dawowa seti bane,tunanin abubuwan da suka faru takeyi,”murmushi mai kayatar wa tayi dimple nata suka lotsa,masha Allah zallan madarar kyau ,bakaramin kyau tayi ba datayı dariya ba, “Lallai yau na sake tabbatar wa da cewa mutumin nan miskili ne yau asalin yan miskilancin suna kusa,dan tunda taje sau daya yayi magana,shima kaman wanda a ka sakashi dole.
Batasan meyasa ba,tanajin farinciki idan tana ganinsa koda kuwa muguntan zayyi mata .
Ahaka har bacci mai dadi ya dauke ta tare da mafarkai masu ban sha’awa da kyatarwa,ita kadai takan ne ta gani a cikin mafarkin nata.
❤️🩹~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~🌹
2:33pm
Sai lokacin sultana ta tashi daga bacci daya dauke ta ,tana tashi abunda ta fara dubawa shine time, tana ganin time dinan tuni Tasha jinin jikinta ,dan 2:30pm yace zata tana kawo masa abinci,cikin sauri ta sauko daga kan gadon ta wuce toilet ta wanke fuskanta kafun ta fito ta nufi hangar waje ,tana fita sukayi kicibus da junaid da shima dakinta zai shigo,hanunsa rike da wani laida mai girma.
Gaba junaid yayi sultana tana binsa a baya har suka İsa babban kitchen daya amsa sunansa kitchen ,suna zuwa dama kukun yariga da yagama hada komai da komai a babban tray mai bala’in kyau da tsada,junaid ne ya dauka suka fito dan yasan idai ya bar mata akan ta dauka sai sunkara bata lokaci,sauri sukayi suka isa wajan elevator ,within some seconds suka fito suka nufi bangaren boss lion .
Sultana dai kam yar kallo ta zama dan bata taba zuwa nan area ba sai yau,wajan karamin tafiya daita yayi ba ,hmmm sultana kam sai tazama yar kauye😂,jijiga kai kawai takeyi kamar kadagare ,sai da suka tsya abaki kofan da zai sadaka da ainihin inda boss lion yake,mika mata tray yayi tare da cewa “ki tsaya ki ga yanda password din yake dan bakowani lokaci bane nake nan ,tsayawa tayi tana kallon yanda ya saka password din kuma ta gane ,dan fa sultana akwai kaifin basira bana wasa ba.
Kallon junaid tayi tare da cewa”yaya junaid to mushiga tare mana dan wallahi tsoro nake ji nayi masa wani laifin ya dukeni, sake baki junaid yayi yana kallonta yace”yaya boss dinne zai dukeki to ke idan dukan zaiyi ma mezai samu ajikinki,ko kuma cemiki akayi yana duka,koya taba dukanki ne? Ya fada yana kallonta ,girgiza kai tayi idonta harya fara tara ruwa dan taga alamun abun da ta fada ya fatawa junaid rai .
Yaya junaid kayi hakuri ba haka nake nufi bafa”shikkenan ya wuce amma kidaina yanke wa mutum hukunci da baki tabbatar yayi ba kiji “Toh ,Nina tafi kiyi sauri kikai kafun kiyi wani laifin,gyada masa kai tayi ,shikuma yabar wajan ,tunani takeyi tashigane kokuma dai ta fasa,shiga tayi zuciyanta sai bugawa yakeyi da sauri da sauri yakeyi ,falon tashiga harta shagala da kallon haduwan wajan sai kuma ta Tuna abunda ya kawota ,rasa ina zata wuce tayi dan kofofin suna daya wa ,wuce wa tayi wani kofa ta shiga shima wani falon ne har yafi wancan haduwa shima wucewa tayi dan taga wani kofa tana tunanin anan zata ganshi.
Murda handled din tayi zuciyanta sai tsananta bugawa yake yi,kofan ne taji ya budu alamun ba’a rufe yake ba ,a hankali kaman barauniya ta shiga ciki ,wani irin sanyi ne da kamshi ne ya bugi hancinta,batasan lokacinta data lumshe idonta ba,kaman a sikare ta sai ta dawo hayyacinta dakin ta ke karewa kallo ,tana jinjina irin dukiyan da aka kashe ,aljanan duniya,dubawa ta farayi kaman muna fuka ko zataga boss lion sai kuma bata ganshi ba ,Ajiyar zuciya ta yi ganin baya cikin dakin”gwanda na ajiye na gudu kafun ya dawo ya tarar dani.
Tafiya tadan yi mai nisa dan bakaramin girmane da bed room dinba ,wajan resting chair ta nufa ta ajiye abincin ,tana ajiye ta juya da nufin guduwa daga dakin kwatsam taga mutum ya fito daga dressing room,jikinsa sanye da farin wando da farin riga masu kafansa sanye da silifas na zaman daki shima white color hanunsa daure da farin agogon diamond me kyau da tsada,gashin kansa ba karamin gyara yasha ba ,ya kuma take gashin nasa baka iya ganin fuskansa sosai ,ga wani kamshi daya keyi,kaman yayi barin turare.
Tsaya wa yayi ya kalle ta da mamaki ,amma sam fuskansa bai nuna hakan ba,kaman yanda yake kulum fuskanan a tamke kaman anyi gobara ,wuce yayi ya zauna a gefen gadon tare da janyo system nashi ,sultana dake tsaye tsoro duk ya gama cinta ko gaishesa ta kasayi,ganin hankalinsa yanakan system ne yasa tayi sanda zata futa,harta kama handle din ,kaman daga sama taji muryan muryasa “ if you dare go out,Hmmm abunda ya fada kenan, dan yan miskilancin suna kusa.
Sultana kaman zuciyan ta yanda yake bugawa zakayi tunanin wani ciwon ne da ita,tana tsaye a wajan bata motsa ba ,ita bata dawo ba kuma ita bata tafi ba, tsayawa ma tayi tana karewa daki kallo, azuciyanta tace”daki sai kace aljanna (ni nace hmmmm sultana ai aljanna daban yake)”maida idonta tayi kansa bayansa kawai take gani, tana mamakin mutumin ,”mutum kaman basa mude ga tsayi ga ingarman ji,idan ya kama ka kashiga taran ka dan uku yayi kadan itadai Fatan ta Allah ya rabasu lafiya.
(Sultana ina miki fata rabuwa dashi lafiya)
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
2024/2025🔥
Story and written by AMID ✍️
*_💋SIRRIN DAKE BOYE_*❤️
( The hidden secret 🌹)
Page 📃 32
_______________________________________________ ✍️
System yake operating hankalinsa kwance,sultana a tsaye ya bawa banza ajiyanta,a kalla takai 30minutes a tsaye ,ko sau daya bai dago ya kalla inda take ba,sultana kam ba karamin gaji ya tayi ba ,a zuciyanta tana cewa”wannan mai fuskan shanun yazo ya wani tsayar dani,fisabilillahi sai kace wata soja ko police,ni kafafuna ma ciwo sukeyi wallahi.
Mike wa yayi batare daya kalli inda take ba ya wuce wajan data ajiye abinci ya zauna,ba Uhmmm ba u’uhmm,ganin ya zauna a wajan abincin ne yasa sultana cikin sanda ta matso inda ya ke,ganin tayi sai faman lumshe ido yakeyi kaman maijin bacci,hakan da yakeyi kuwa ba karamin tafiya da imaninta yayi ba,dan boss lion fa karshe ne,sai kayi tunanin ma da gayya yake yi irin wannan abubuwan amma it’s by nature.
“Good morning “muryanta na rawa ta gaishe shi dan saidata Aro jarumta ,banza yayi da ita kuma sarai yaji ,amsa wa ne kawai bazai yi ba,”good morning “ta sake gaishe shi a tunaninta ko baiji bane duk da tasani bai taba amsa gaisuwanta ba,nan ma bai amsa ba ,ganin ba amsa bane ta gane da yaji amsa wane bazai yi ba.
Tsugunnawa tayi a gefen food flasks masu bala’in kyau ,white and golden, cikin nutsuwa tayi serving nashi abincin dan junaid ya fada mata idan takai sai ta tsaya ta yi serving nashi,amma saboda tsoro dazu tayi niyan guduwa ,Tana gama serving nashi ta tura mishi abincin irin nasu nachan, ta tashi tabar wajan ta koma Chan wajan kofa ta tsaya,batare da wani damuwa ba yafara cikin abinci a hankali ,idan kaga yanada yakecin abincin zaka dauka yanga yakeyi ko jiji dakai ,amma haka Allah ya halice sa bai iya cin abinci da sauri sauri ba ,cikin nutsuwa yakeyin komai.
Sultana kam tana makale a jikin kofa,duk a tsorace take ,dalilin dayasa ta tsaya a jikin kofan shine,idan boss lion yayi niyan yi mata mugunta zata arce ne(idan Banda abun sultana,mutumin dakike zaune a gidansa ne zaki ce zaki gudu ) tana tsaye harya gama cin abincin ,bayan yagama bai bata daman kwashe kwanunkan ba gashi bazai yuwu ta ,tafi tabar masa ba a dakin,sai daya dauki kusan awa daya yana zaune yana latse latsen wayan dashi wallahi harga Allah ya manta ma dawata sultana a dakin .
Sultana kam kafafunta sai rawa sukeyi saboda tsayuwa tundatazo dakinan a tsaye take kusan awa biyu ake nema,sai sharar kwalla takeyi,Tana jinjina mugunta irin na mutumin nan,kwata kwata lamarinsa ba sauki,mugunta kawai ya saka a gaba,banda komai,mai fuskan shanu kawai ta fada tana zumburo dan karamin bakinta gaba,(sultana zata kasheni da dariya😂🤣wai mai fuskan shanu saboda kullum fuskansa a hade no nonsense).
Tashin da yayi ne ,idonsa ya sauka akan kwanukan abincin dake gabansa,take ransa ya baci,dashi ya tsani kazanta,abunda yakeyi a wayanne ya dauke hankalinsa bai Lura da cewa ba’a dauke kwanukan ba,juyawa yayi ta inda sultana take,kallon kasan ido ya mata ,zaka rantse ba ita yake kallo ba,wani wajan yake kallo.
Baiwar Allah sultana ita kam sai faman mammatsa kafanta takeyi,dama na up and down bai warke duka ba gashi tsayuwan datayi ya fama mata wannan ciwon,shiyasa take mammatsa wa tanayi tana kuka mara sauti dan kar ya jita ,yace zai bata wani punishment din.
Ganinta da yayi sai wani mammatsa kafa takeyi ne yasa shi tabe dan mitsitsin reddish lips nasa masu matukar daukan hankali ,ko a jikinsa wa wuce toilet,batare daya kalli inda take ba,sultana kam ganin ya wuce toilet ne yasa tayi sauri ta kwashe kwanukan ta fita daga daki,dan jikinta har rawa yakeyi Allah Allah takeyi ta fita kafun ya fito daga daki.
***
Tana fita daga part nashi ta sauke ajiyan zuciya har sau uku dan ba karamin dauriya da jarumta tayi ba kafun ta iya fuskantan wannan mutumin,elevator ta hau ta sauka kasa,kitchen direct ta wuce anan taga sojoji chiefs sunata aiki dan ,gidan komai sojoji ne sukeyi,ba wanda ya tsaya kallon inda take ,kowa aikin gabansa yakeyi,suma dai kaman ogan nasu fuskansu a hade,dan suma koyi sukeyi dashi.
Dakinta ta wuce ,tana zuwa ta fada kan gado tare da rugume pillow a jikinta,dan har yanzu bawai ta gama dawowa seti bane,tunanin abubuwan da suka faru takeyi,”murmushi mai kayatar wa tayi dimple nata suka lotsa,masha Allah zallan madarar kyau ,bakaramin kyau tayi ba datayı dariya ba, “Lallai yau na sake tabbatar wa da cewa mutumin nan miskili ne yau asalin yan miskilancin suna kusa,dan tunda taje sau daya yayi magana,shima kaman wanda a ka sakashi dole.
Batasan meyasa ba,tanajin farinciki idan tana ganinsa koda kuwa muguntan zayyi mata .
Ahaka har bacci mai dadi ya dauke ta tare da mafarkai masu ban sha’awa da kyatarwa,ita kadai takan ne ta gani a cikin mafarkin nata.
❤️🩹~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~<>~🌹
2:33pm
Sai lokacin sultana ta tashi daga bacci daya dauke ta ,tana tashi abunda ta fara dubawa shine time, tana ganin time dinan tuni Tasha jinin jikinta ,dan 2:30pm yace zata tana kawo masa abinci,cikin sauri ta sauko daga kan gadon ta wuce toilet ta wanke fuskanta kafun ta fito ta nufi hangar waje ,tana fita sukayi kicibus da junaid da shima dakinta zai shigo,hanunsa rike da wani laida mai girma.