Sashe 14
Sirrin Dake Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wanke bakinta tayi kafun ta fito daga toilet in ya kwanta akan gadon da wancan matar ta nuna mata sai rawanan sanyi take,zazzabi ne ya take rufeta mai bala’in zafi “Tana blanket in data gani akan gadon taru fu.
________________________________________________✍️
Yau kwannan ta biyu za zuwa, jikinta yayi tsanani,gashi babu wanda ya taba kulata a cikinsu ,sun hade kansu basa mata magana,abun ta kaicin ma”wani lokacin sai dai taji gurnanin su da ihunsu,idan suna neman junan su wato lesbian ,yanzu kamma hawayenta sun kafe idanunta sun kumbura suntum .
A na kawo mata abinci,ko taci sai tayi amansa,ta rame sosai ,sai haske kawai da take yi.tunda aka kawo ta bata sake haduwa da jabir ba .
Damuwanta shine yanda zata samu hanyan guduwa daga gidan,dan ta tabbatar idan aka kamasu,ba wanda zaice badda ita a cikin karuwannan.
Akwai wata black beauty a dakin nasu , ba ruwanta da shiga cikin yan mata biyun nan,dama tun kafun SULTANA tazo take rayuwa ita kadai abunta ,batada kawa ko a boki.
A hankali hakuwa ya fara shiga tsakanin ta da SULTANA,saboda ganin yanda take kwana ta tashi da zazzabi ne yasa ta tausaya mata ta tambayeta meya same “cikin karfin hali sultana tace wallahi zazzabi ne yake damuna,ji nake kaman zan mutu.
Cikin tausayawa back beauty tace Allah sarki ,Allah ya baki lafiya ,meye sunan ki”SULTANA “suna mai dadi,kefah sultana ta tambaya ,ni sunana ilham can we become friends,cikin jin sanyi sultana tace”why not “ dan koba komai za tayi amfanin da wannan daman wajan samun mafita a gidan anan.
Tun daga wannan lokacin sultana da ilham suka zama ka waye,ko yaushe suna tare ammafa duk da haka sultana tana fama da zazzabi ,da haryau bai warke ba.
Zaune suke a fillin babban gidan suna magana inda sunan ganin duk wani mai shiga da fita a gidan,kuma security basa hana kowa fita wajan karuwancin sa,jikinsu sanye da dogon ruga ba’a ganin jikinsu,sultana kam da hijabin ta da tazo dashi kullum yana jikinta ,bata iya rabuwa dashi.
Sultana tace”amma ilham bakya tunanin guduwa daga wannan gidanne ,dan naga kowa yana iya fita,ban taba ganin kin fita daga gidan ba ,tace hmmm”sultana kenan ai sunsan wayanda suke bari su fita dan ba karamin tsaro suka saka ba.
Yanzu kina nufin a gidanan zamui ta zama kenan “eh toh zan iya nema miki hanyan da zaki iya guduwa amma nikam ko na gudu bani da inda zanje.
Kina nufin bakida wanda kika sani a cikin familyn iyayen ki,”ai sune ma suka kawoni wannan wajan wai bazasu iya rike maraya ba,cikin tausayinta sultana tace kiyi hakuri ilham ,komai mai wuce wani”Insha Allah ilham ta fada”
Mikewa suka yi suka wuce cikin dakinsu.
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
page 📃 19
7:22pm
Junaid ne zaune akan kujeran dake indoor,yafito hutawa,sanye yake da jallabiya milk color a jikinsa yayi masa kyau,gabanshi a Kwai abun tabawa a gabansa.
Wayansa ne yake ringing,yasa hani yadauka,sunan besty ne a jikin wajan,daga wa yayi yace suka fara magana bansandai mai besty ke fadamasa ba kawai gani nayi ya miki jikinsa yana rawa ya fito,dakin ashman ya wuce dan yasan har yanzu “boss lion” bai dawo ba.
A dakinsa yasa mu ashman yana kwance akan gado da waya a hanunsa,sallama yayi yashiga,ya zauna a gefen gadon yace”yaya ash please inaso naje wajan besty ,yanzu aka kirani a waya akace yayi hatsari.
“Junaid amma dai kasan wannan ba mai yuwuwa bane ko,ina zaune lafiya bazaka dakko mun masifa ba ,kawai ka koma daki ka zauna .
“Please yaya ash yanzu zan dawo kafun yaya ya dawo bazan wuce 30mins ba please kaji yaya na”Shikkenan junaid kaje ka amma karka kuskura ka dade,dan yaya boss yana tambayana cewa zanyi nima bansan lokacin da kafita ba kokuma nace na hanaka kakiji sai da ka fita,dan haka saika kuka da kanka.
“Insha Allah ma hakan bazai faru ba,bye saina dawo”ok kadawo kafun ya dawo fah,Toh ya fada ,yana fita daga dakin.
Fitowa yayi sojojin da suke gadainsa suka dauko wata mercedeze benze 350 ,junaid ya shiga sukuma suka shiga bakaken jeb nasu suka tafi.
Junaid da kansa yake driving na motan sukuma suna binsa a baya,gashi sai gudu ya keyi dan ya isah asibitin da wuri ,su samu su koma kafun “boss lion “ ya dawo ya samu ba sanan.
_________________________________________😉
8:00pm
Kance SULTANA take akan gadon ta ,jikinta yayi tsanani tunda ta tashi daga baccin safe,take amai gashi ta kasa cin komai,ba wanda yake kulata,kuma sunsan batada lafiya.
Ilham ne zaune a gefen ta ,tana ta mata sannu cikin tausayawa,ganin ba wanda yake kula sultana sun barta ko ta mutu kotayi rai wannan ba damuwansu bane.
A hankali ta mikar da sultana tace”sultana ki daure ki tashi ki gudu daga gidan nan ,dan wallahi kika cigaba da zama ba kulaki zasuyi ba,barinki zasuyi ki mutu ba ruwansu,dan dan bake kadai suka taba mawa wannan abun ba.
Mikewa tayi da kyar suka fito daga dakin ba wanda ya gansu ,suka bi wani lungu ,sun danyi tafiya mai tsayi kafun suka isa wajan get suka tsaya,ilham tace”kiyi hakuri sultana amma ya kamata kibar wajannan dan kina bukata kilawan gaggawa ,dan haka ki tsaya anan zanje na dauke hankalinsu idan yaso saiki bi ta bayansu ki wuce kafun su ankara dake” yanzu kina nufin badake zamu gudu ba ,kuma idan na gudu suka gane cewa kice wacce ta taimakamun wajan guduwa,zasu iya cutar dake.
“Dariyan yake ilham tayi tace “karki damu ba wanda ya isa yamun abunda Allah bai mun ba,dan haka ki kwantar da hankalinki ,kuma kiyi yanda na ce miki,cikin muryan mara lafiya da baya fitowa sosai tace jikinta duk yayi sanyi .
Wajan get din ilham taje ta tsaya,securities uku ne a wajan ,yi tayi kam zata fita ,ai kuwa da sauri mutum biyu daga cikinsu suka nefe ta ,daya daga cikinsu yana cewa “hey hey where are you going,shiru tayi cikin tsawa ya ce bazaki bude baki kiyi magana ko saina fasa miki kai a wajan nan.
Bude baki tayi tana ginisa ido ciki ido tace”fita zanyi ko akwai wanda ya’isa yanani fita ne ,”ki koma dan ba’a bamu izinin barinki ki fita ba ,cikin tsawa tace “har kaisa kace zaka hanani fita ,nagadai biyanka akeyi ,da har zaka tsaya kamun magana da gadara sai kace ubana.
Dayan dayake zaune tundazu yana ganinsu ,yaga yanda yarinyar take musu a sauran tsawa kaman sa’an ninta,mikewa yayi ya’isa wajan yace”ke ilham wato wiyanki yakai yanka kin girma dole ki fara rashin kunya ,amma bari kiji ki shiga hankalinki dana dan zan kasheki kuma na kashe banza.
Wannan fadan da sukeyi ne yabawa sultana daman tafiya a hankali yanda ba wanda zai jita ta wuce ba wanda ya ganta. Dan hankalinsu yana kan ilham “da gudu ta fita daga get din batare da sun sani ba.
Cikin sauri ogan nasu ya juya yaga wayene ya fita da gudu dan sunji karan gudunta ,ai kuwa da sauri suka bita su biyu .
İlham tana ganin lokacin da sultana tabi ta bayansu har suka sakarwa juna murmushi mai hade da hawaye dan ba karamin shakuwa sukayi ba a cikin kwana hudu da sultana tayi a gidan ba .
Gudu sultana takeyi da iya karfin da Allah ya bata take gudu ,duk da kuwa a kwai zazzafan zazzabi dayake damunta ,dan kunsan gudun cetan rai takeyi,juyawa baya tayi taga sun biyo ta daga Riganta ta daga,ta kara gudun nata har ta fito babban kwalta ,amma basu daina binta ba.
Saura kadan su isota gashi harta galabaita,dishi dishi take gani amma hakan bai sa ta daina gudun ba.
Ji tayi mota yayi sama da ita batare da tasan ya kan ta faru,faduwa tayi kasa kanta yana zubar da jini kaman da bakin fanfoo ,tana kwance a kasa ,bazan iya gane suma tayi ne kokuma dai rai ne yayi halinsa ne dai bansaniba 🥺🥹😭🤧
Securities din da suka biyo tane suka ja dabaya da gudu suka koma ganin abunda ya faru sunsan koma wacece aka bige tariga da ta mutu,dan su fah basusan ma wasuka biyo ba ,kawai dai sunga ta fita da gudune alamun gudu takeso yi shiyasa suka biyota ,Ashe ita kamma lokacin ta yayi 🤧
(Allah sarki sultana,Allah ya ji kanki da rahma yasa mutuwa hutune a gareki , munyi babban rashi yan group🥹😭🤧)
2024/2025🔥
Story and written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
Allah ya jikanka aymann.
pages 📃 20
Cikin tashin hankali junaid ya taka burki,jikinsa har rawa yakeyi saboda tashin hankali,bude murfin motan yayi da sauri ya fito ,yayi kan sultana da hijab din jikinta ya fadi ,gashin kanta duya bazu ya rufe mata fuska ,ga jinin daya bata mata fuska kuma,bazaka taba iya gane sultana bace.
Sauran sojojin ma saukowa sukayi daga motansu hankalinsu a tashe ,ganin Kanin “boss lion “ ya bugi a bu,sufa tsoronsu kar wani abu ya samu junaid,basu damu da ganin ya buge mutum ba.
A tsugune junaid yake a gefen sultana ,hanun sa sai rawa yake yi wajan taba sultana ,tsoronsa kar ace sultana ta mutu.
Hanunsa ya saka ya dauke ta ,jikinta a sake tayi nauyi amma dake suma junaid in yanada karfi dan kullum sai yayi training,umarnin boss lion ne wannan. Wani sojane daga cikinsu ya mikawa junaid hanu akan ya bashi ita ,girgiza mishi Kai junaid yayi dan bashi da bakin magana.
Dan tuni hawaye ya wanke masa fuska,a bayan motansa ya sakata ya kwantar da ita ,ya shiga wajan mai zaman banza,dan bazai iya driving ba,wani sojane yashiga cikin motan ,sukayi reverse suka koma gida .
________________________________________________✍️
Yau kwannan ta biyu za zuwa, jikinta yayi tsanani,gashi babu wanda ya taba kulata a cikinsu ,sun hade kansu basa mata magana,abun ta kaicin ma”wani lokacin sai dai taji gurnanin su da ihunsu,idan suna neman junan su wato lesbian ,yanzu kamma hawayenta sun kafe idanunta sun kumbura suntum .
A na kawo mata abinci,ko taci sai tayi amansa,ta rame sosai ,sai haske kawai da take yi.tunda aka kawo ta bata sake haduwa da jabir ba .
Damuwanta shine yanda zata samu hanyan guduwa daga gidan,dan ta tabbatar idan aka kamasu,ba wanda zaice badda ita a cikin karuwannan.
Akwai wata black beauty a dakin nasu , ba ruwanta da shiga cikin yan mata biyun nan,dama tun kafun SULTANA tazo take rayuwa ita kadai abunta ,batada kawa ko a boki.
A hankali hakuwa ya fara shiga tsakanin ta da SULTANA,saboda ganin yanda take kwana ta tashi da zazzabi ne yasa ta tausaya mata ta tambayeta meya same “cikin karfin hali sultana tace wallahi zazzabi ne yake damuna,ji nake kaman zan mutu.
Cikin tausayawa back beauty tace Allah sarki ,Allah ya baki lafiya ,meye sunan ki”SULTANA “suna mai dadi,kefah sultana ta tambaya ,ni sunana ilham can we become friends,cikin jin sanyi sultana tace”why not “ dan koba komai za tayi amfanin da wannan daman wajan samun mafita a gidan anan.
Tun daga wannan lokacin sultana da ilham suka zama ka waye,ko yaushe suna tare ammafa duk da haka sultana tana fama da zazzabi ,da haryau bai warke ba.
Zaune suke a fillin babban gidan suna magana inda sunan ganin duk wani mai shiga da fita a gidan,kuma security basa hana kowa fita wajan karuwancin sa,jikinsu sanye da dogon ruga ba’a ganin jikinsu,sultana kam da hijabin ta da tazo dashi kullum yana jikinta ,bata iya rabuwa dashi.
Sultana tace”amma ilham bakya tunanin guduwa daga wannan gidanne ,dan naga kowa yana iya fita,ban taba ganin kin fita daga gidan ba ,tace hmmm”sultana kenan ai sunsan wayanda suke bari su fita dan ba karamin tsaro suka saka ba.
Yanzu kina nufin a gidanan zamui ta zama kenan “eh toh zan iya nema miki hanyan da zaki iya guduwa amma nikam ko na gudu bani da inda zanje.
Kina nufin bakida wanda kika sani a cikin familyn iyayen ki,”ai sune ma suka kawoni wannan wajan wai bazasu iya rike maraya ba,cikin tausayinta sultana tace kiyi hakuri ilham ,komai mai wuce wani”Insha Allah ilham ta fada”
Mikewa suka yi suka wuce cikin dakinsu.
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
page 📃 19
7:22pm
Junaid ne zaune akan kujeran dake indoor,yafito hutawa,sanye yake da jallabiya milk color a jikinsa yayi masa kyau,gabanshi a Kwai abun tabawa a gabansa.
Wayansa ne yake ringing,yasa hani yadauka,sunan besty ne a jikin wajan,daga wa yayi yace suka fara magana bansandai mai besty ke fadamasa ba kawai gani nayi ya miki jikinsa yana rawa ya fito,dakin ashman ya wuce dan yasan har yanzu “boss lion” bai dawo ba.
A dakinsa yasa mu ashman yana kwance akan gado da waya a hanunsa,sallama yayi yashiga,ya zauna a gefen gadon yace”yaya ash please inaso naje wajan besty ,yanzu aka kirani a waya akace yayi hatsari.
“Junaid amma dai kasan wannan ba mai yuwuwa bane ko,ina zaune lafiya bazaka dakko mun masifa ba ,kawai ka koma daki ka zauna .
“Please yaya ash yanzu zan dawo kafun yaya ya dawo bazan wuce 30mins ba please kaji yaya na”Shikkenan junaid kaje ka amma karka kuskura ka dade,dan yaya boss yana tambayana cewa zanyi nima bansan lokacin da kafita ba kokuma nace na hanaka kakiji sai da ka fita,dan haka saika kuka da kanka.
“Insha Allah ma hakan bazai faru ba,bye saina dawo”ok kadawo kafun ya dawo fah,Toh ya fada ,yana fita daga dakin.
Fitowa yayi sojojin da suke gadainsa suka dauko wata mercedeze benze 350 ,junaid ya shiga sukuma suka shiga bakaken jeb nasu suka tafi.
Junaid da kansa yake driving na motan sukuma suna binsa a baya,gashi sai gudu ya keyi dan ya isah asibitin da wuri ,su samu su koma kafun “boss lion “ ya dawo ya samu ba sanan.
_________________________________________😉
8:00pm
Kance SULTANA take akan gadon ta ,jikinta yayi tsanani tunda ta tashi daga baccin safe,take amai gashi ta kasa cin komai,ba wanda yake kulata,kuma sunsan batada lafiya.
Ilham ne zaune a gefen ta ,tana ta mata sannu cikin tausayawa,ganin ba wanda yake kula sultana sun barta ko ta mutu kotayi rai wannan ba damuwansu bane.
A hankali ta mikar da sultana tace”sultana ki daure ki tashi ki gudu daga gidan nan ,dan wallahi kika cigaba da zama ba kulaki zasuyi ba,barinki zasuyi ki mutu ba ruwansu,dan dan bake kadai suka taba mawa wannan abun ba.
Mikewa tayi da kyar suka fito daga dakin ba wanda ya gansu ,suka bi wani lungu ,sun danyi tafiya mai tsayi kafun suka isa wajan get suka tsaya,ilham tace”kiyi hakuri sultana amma ya kamata kibar wajannan dan kina bukata kilawan gaggawa ,dan haka ki tsaya anan zanje na dauke hankalinsu idan yaso saiki bi ta bayansu ki wuce kafun su ankara dake” yanzu kina nufin badake zamu gudu ba ,kuma idan na gudu suka gane cewa kice wacce ta taimakamun wajan guduwa,zasu iya cutar dake.
“Dariyan yake ilham tayi tace “karki damu ba wanda ya isa yamun abunda Allah bai mun ba,dan haka ki kwantar da hankalinki ,kuma kiyi yanda na ce miki,cikin muryan mara lafiya da baya fitowa sosai tace jikinta duk yayi sanyi .
Wajan get din ilham taje ta tsaya,securities uku ne a wajan ,yi tayi kam zata fita ,ai kuwa da sauri mutum biyu daga cikinsu suka nefe ta ,daya daga cikinsu yana cewa “hey hey where are you going,shiru tayi cikin tsawa ya ce bazaki bude baki kiyi magana ko saina fasa miki kai a wajan nan.
Bude baki tayi tana ginisa ido ciki ido tace”fita zanyi ko akwai wanda ya’isa yanani fita ne ,”ki koma dan ba’a bamu izinin barinki ki fita ba ,cikin tsawa tace “har kaisa kace zaka hanani fita ,nagadai biyanka akeyi ,da har zaka tsaya kamun magana da gadara sai kace ubana.
Dayan dayake zaune tundazu yana ganinsu ,yaga yanda yarinyar take musu a sauran tsawa kaman sa’an ninta,mikewa yayi ya’isa wajan yace”ke ilham wato wiyanki yakai yanka kin girma dole ki fara rashin kunya ,amma bari kiji ki shiga hankalinki dana dan zan kasheki kuma na kashe banza.
Wannan fadan da sukeyi ne yabawa sultana daman tafiya a hankali yanda ba wanda zai jita ta wuce ba wanda ya ganta. Dan hankalinsu yana kan ilham “da gudu ta fita daga get din batare da sun sani ba.
Cikin sauri ogan nasu ya juya yaga wayene ya fita da gudu dan sunji karan gudunta ,ai kuwa da sauri suka bita su biyu .
İlham tana ganin lokacin da sultana tabi ta bayansu har suka sakarwa juna murmushi mai hade da hawaye dan ba karamin shakuwa sukayi ba a cikin kwana hudu da sultana tayi a gidan ba .
Gudu sultana takeyi da iya karfin da Allah ya bata take gudu ,duk da kuwa a kwai zazzafan zazzabi dayake damunta ,dan kunsan gudun cetan rai takeyi,juyawa baya tayi taga sun biyo ta daga Riganta ta daga,ta kara gudun nata har ta fito babban kwalta ,amma basu daina binta ba.
Saura kadan su isota gashi harta galabaita,dishi dishi take gani amma hakan bai sa ta daina gudun ba.
Ji tayi mota yayi sama da ita batare da tasan ya kan ta faru,faduwa tayi kasa kanta yana zubar da jini kaman da bakin fanfoo ,tana kwance a kasa ,bazan iya gane suma tayi ne kokuma dai rai ne yayi halinsa ne dai bansaniba 🥺🥹😭🤧
Securities din da suka biyo tane suka ja dabaya da gudu suka koma ganin abunda ya faru sunsan koma wacece aka bige tariga da ta mutu,dan su fah basusan ma wasuka biyo ba ,kawai dai sunga ta fita da gudune alamun gudu takeso yi shiyasa suka biyota ,Ashe ita kamma lokacin ta yayi 🤧
(Allah sarki sultana,Allah ya ji kanki da rahma yasa mutuwa hutune a gareki , munyi babban rashi yan group🥹😭🤧)
2024/2025🔥
Story and written by AMID ✍️
*_💋 SIRRIN DAKE BOYE _*❤️
( The hidden secret 🌹)
🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
🌍 Destiny,Love ❤️& Romance 💋
2024/2025🔥
Written by AMID ✍️
Bismillah Rahmani Raheem
Wannan littafin na kudi ne 300 ne kacal ba yawa ga mai bukata ga wannan account number 7068845514 OPAY Fatima mala umar,zaki iya tura shaidan biya ta wannan number 08161857656 Nagode 🙏
Allah ya jikanka aymann.
pages 📃 20
Cikin tashin hankali junaid ya taka burki,jikinsa har rawa yakeyi saboda tashin hankali,bude murfin motan yayi da sauri ya fito ,yayi kan sultana da hijab din jikinta ya fadi ,gashin kanta duya bazu ya rufe mata fuska ,ga jinin daya bata mata fuska kuma,bazaka taba iya gane sultana bace.
Sauran sojojin ma saukowa sukayi daga motansu hankalinsu a tashe ,ganin Kanin “boss lion “ ya bugi a bu,sufa tsoronsu kar wani abu ya samu junaid,basu damu da ganin ya buge mutum ba.
A tsugune junaid yake a gefen sultana ,hanun sa sai rawa yake yi wajan taba sultana ,tsoronsa kar ace sultana ta mutu.
Hanunsa ya saka ya dauke ta ,jikinta a sake tayi nauyi amma dake suma junaid in yanada karfi dan kullum sai yayi training,umarnin boss lion ne wannan. Wani sojane daga cikinsu ya mikawa junaid hanu akan ya bashi ita ,girgiza mishi Kai junaid yayi dan bashi da bakin magana.
Dan tuni hawaye ya wanke masa fuska,a bayan motansa ya sakata ya kwantar da ita ,ya shiga wajan mai zaman banza,dan bazai iya driving ba,wani sojane yashiga cikin motan ,sukayi reverse suka koma gida .