Sashe 22
Sanadin Boko Part 4 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Zaharaddeen Shomar
whatsapp 08168575100
Sabadin BOKO 4-08
Posted by ANaM Dorayi on 05:28 AM, 29-Sep-15
Under: SANADIN BOKO
Taimako kuwa a danginsa duk me son wani abu da ya
same ni an gama.
Fadi ta sakar min ragamar uwar gidanci, kuma na rike,
'yan uwanshi tamkar nawa na rike su.
Iyayenshi kuwa tamkar su suka haife ni. Bikin Rukayya
ya taso, ta zo ta same ni, ta ce "Aunty dan Allah ki ce
ma Hamma kayan kicin dina ina son a sayo min a
Dubai."
Na ce "an gama" ta ce "Na gode" guri aunty Fadi ta
soma zuwa, ta ce duk kayan kicin din kasar nan zan ce
sai waje?"
Na ce kada ki damu zamu je"
Da asuba ni da shi muna kwance cikin bargo ranar
asabar ce bashi da aiki, nima ba makaranta.
Na ce "Ga biki na zuwa Mr Cool me muka shirya ne?
Ya ce to ya za a yi?"
Na ce zamu je Dubai sayen kayan kicin" ya ce keda wa?"
Tunda kinga aiki yamin yawa yanzun?"
Na ce "zamu da Rukayya da Ummi" ya ce "To yaushe?"
Na ce zamu shrya"
Na yaye baby na gurin Daada na bar su muka tafi
Dubai.Mun yo sayayya ta gani ta fada Daada sai shimin
albarka take, biki kuwa nice uwar biki, hatta Daada dani
take shawara, matan Usman da umar ma suna bina a
matsayin matar wan mijinsu.
Fadi sai ta koma baya a wajen bikin.
Mun kaita Abuja, dan Baffa na abuja ta aura, Ummi kuma
Kabir take so kanin Hashim, Umminmu tazo bikin Aliyun
su abubakar ya ce yaga mata. Su Daada suka ce koba
'yar uwata ba indan na santa to sukam sun amince.
Nidai murmushi nayi tare da godewa Allah.
Ina kicin ina hada Zuma ta amfanin kaina Abubakar ya
shigo, the only yaufa zamu fita ne. Zuwa ina? na
tambaye shi.
Hutu na samu na wata daya zmu tafi Abuja, daga nan mu
wuce England"
Na ce "kana dai sane bani kadai ba ce ko?
Ya rke kugu, to nidai dake zani, na ce a'a kayi kuri'a
kuma in tafiya ta fado kaina saudiyya zamu.
Ya ce "to shike nan, yanzun ya zanyi da maganar kuri'ar?
Kayi rubutu a cikin takarda guda daya sauran kuma ba
rubutu ka bamu mu zaba, wanda ya dau mai rubutu tafi
dashi zaa yi. Kuma kayi tskani da Allah, da ya samu Fadi
sai ta ce ita ba inda zata tabar aikinta.
Saudiyya muka yada zango, muyi soyayya muje ka'aba
munyi addu'a. Nidai yanzu duk abinda nake so a duniya
na samu, saura lahira kawai nake rokon Allah ya bamu,
kasa Aljanna ita ce makomarmu gaba daya da dukkan
musulmi. Ameeen
TAMMAT BI-HAMDULLAH!
Taku har kullum
Halima Abdullahi K/Mashi.
********************************
Alhamdulillahi
dukkan gogiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki da
ya bamu ikon kammala wannan littafi SANADIN BOKO,
tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga Shugabamu
Annabi Muhammad SAW, Allah yasa mu amfana da
darasin da yake ciki.
Godiya ta musamman ga marubuciyar wannan littafi
Halima Abdullahi K/Mashi
Inna godiya ga dunbin mabiyana ta blog,pls kidinga
kokarin yin comment ta yanda lallai zanfagimci muna
tare
Zaharaddeen Shomar
whatsapp 08168575100
whatsapp 08168575100
Sabadin BOKO 4-08
Posted by ANaM Dorayi on 05:28 AM, 29-Sep-15
Under: SANADIN BOKO
Taimako kuwa a danginsa duk me son wani abu da ya
same ni an gama.
Fadi ta sakar min ragamar uwar gidanci, kuma na rike,
'yan uwanshi tamkar nawa na rike su.
Iyayenshi kuwa tamkar su suka haife ni. Bikin Rukayya
ya taso, ta zo ta same ni, ta ce "Aunty dan Allah ki ce
ma Hamma kayan kicin dina ina son a sayo min a
Dubai."
Na ce "an gama" ta ce "Na gode" guri aunty Fadi ta
soma zuwa, ta ce duk kayan kicin din kasar nan zan ce
sai waje?"
Na ce kada ki damu zamu je"
Da asuba ni da shi muna kwance cikin bargo ranar
asabar ce bashi da aiki, nima ba makaranta.
Na ce "Ga biki na zuwa Mr Cool me muka shirya ne?
Ya ce to ya za a yi?"
Na ce zamu je Dubai sayen kayan kicin" ya ce keda wa?"
Tunda kinga aiki yamin yawa yanzun?"
Na ce "zamu da Rukayya da Ummi" ya ce "To yaushe?"
Na ce zamu shrya"
Na yaye baby na gurin Daada na bar su muka tafi
Dubai.Mun yo sayayya ta gani ta fada Daada sai shimin
albarka take, biki kuwa nice uwar biki, hatta Daada dani
take shawara, matan Usman da umar ma suna bina a
matsayin matar wan mijinsu.
Fadi sai ta koma baya a wajen bikin.
Mun kaita Abuja, dan Baffa na abuja ta aura, Ummi kuma
Kabir take so kanin Hashim, Umminmu tazo bikin Aliyun
su abubakar ya ce yaga mata. Su Daada suka ce koba
'yar uwata ba indan na santa to sukam sun amince.
Nidai murmushi nayi tare da godewa Allah.
Ina kicin ina hada Zuma ta amfanin kaina Abubakar ya
shigo, the only yaufa zamu fita ne. Zuwa ina? na
tambaye shi.
Hutu na samu na wata daya zmu tafi Abuja, daga nan mu
wuce England"
Na ce "kana dai sane bani kadai ba ce ko?
Ya rke kugu, to nidai dake zani, na ce a'a kayi kuri'a
kuma in tafiya ta fado kaina saudiyya zamu.
Ya ce "to shike nan, yanzun ya zanyi da maganar kuri'ar?
Kayi rubutu a cikin takarda guda daya sauran kuma ba
rubutu ka bamu mu zaba, wanda ya dau mai rubutu tafi
dashi zaa yi. Kuma kayi tskani da Allah, da ya samu Fadi
sai ta ce ita ba inda zata tabar aikinta.
Saudiyya muka yada zango, muyi soyayya muje ka'aba
munyi addu'a. Nidai yanzu duk abinda nake so a duniya
na samu, saura lahira kawai nake rokon Allah ya bamu,
kasa Aljanna ita ce makomarmu gaba daya da dukkan
musulmi. Ameeen
TAMMAT BI-HAMDULLAH!
Taku har kullum
Halima Abdullahi K/Mashi.
********************************
Alhamdulillahi
dukkan gogiya ta tabbata ga Allah madaukakin sarki da
ya bamu ikon kammala wannan littafi SANADIN BOKO,
tsira da Amincin Allah su kara tabbata ga Shugabamu
Annabi Muhammad SAW, Allah yasa mu amfana da
darasin da yake ciki.
Godiya ta musamman ga marubuciyar wannan littafi
Halima Abdullahi K/Mashi
Inna godiya ga dunbin mabiyana ta blog,pls kidinga
kokarin yin comment ta yanda lallai zanfagimci muna
tare
Zaharaddeen Shomar
whatsapp 08168575100