Chapter 11-15
Rashin Sani Complete Hausa Novel · about 5 min read
Amma me isa ita naƙi in mata uzuri toni wata zuciyar ta ce mai saboda ta nuna maka sangarta ta ya'yan gata shiya,
tsaki yaja ganinn tunani zai zautar da shi ya damu kansa gani yake kamar be kyauta mata ba tsaki yaja gaban wani tamfatsaitsan asibiti ya tsa inda yayi horn gate man ya najin horn ya taso ya buɗe mai cikin girmamawa yace
Barka da zuwa oga
Yauwa yace ya ja motar sa yayi gaba parking space ya nufa inda ya faka motar sa ya fito kai tsaye yanufa office ɗinsa ya nufa aikuwa ya tarar da mutane da yawa yau yasan ba zai bar Asibitin nan ba sai dare saboda ya tara aiki da yawa
da sauri wata budurwa ta sha gaban sa tana sanye da fitted gown ta matsaita sosai inda ta rataye mayafi chantili a kafadar ta sai taunar chin gum take ta ci make up bakin nan ya sha jan janbaki takalmine mai tsaye a kafarta cikin salon jan hankali tace
" your well come my dr tayi wani far da ido ita ala dole saita burgeshi,
banza yayi mata ya sa wani kati aikuwa nan da nan kofar ta buɗe ya shiga iya haduwa office ya hadu ga kayan more rayuwa biyoshi tayi har tana tuntuɓe kamar zata waɗi saboda saurin da take kuma rigar ta matsaita sai uwar tsaga har cinya cikin muryar kuka da yake cin ta tace
"haba dr tun safe nake jiran ka amma kaxo kayi banza dani honey kasan irin son da nake maka kuwa wallahi ba zan iya rayuwa bakai ba ka tausayamin ka aure ni wallahi in kaina kakeso in baka zan baka ?"
pls dan girman Allah rumaisa ki fita ina da patient da yawa kuma na san kin gani kin san asati sau biyu nake zuwa asibitin nan ko ki tafi gida zan neme ki
Wallahi ba inda zani sau nawa kake cemin in tafi bacin faɗi kake baka nemana dan girman Allah ka temaka min wallahi sonka zai hallaka ni daya daga cikin kujerun da aka tanadar domin zaman marasa lafiya ta ja ta zauna ta kifa kanta tana kuka mai ban tausayi
Zuba mata idanuwanshi yayi sunyi ja tamkar garwashi domin ya cire glass ɗin sa ransa inyayi dubu ya ɓaci mai isa rumaisa ba xata gane ba tana ɓata wa kanta lokaci mai isa takasa fahimtar bata ɗaya daga cikin jerun matar da zai aura numfashi ya fesar mai huci yace
Pls rumaisa ki fita ina da aiki da yawa tun da nace miki zanne meki ki yarda
dagowa tayi duk make up ɗin da tayi ta ɓaci ta saki ajiyar zuciya tace
" rely?"
yes i promise to you
farin ciki ne ya mamaye fuskarta da zuciyar sa ta saki dariyar jin daɗi ta ɗauki jaƙarta ta tsaya tana kallon sa da tana da iko zata iya mai da dr giwa zuciyar ta ba macan da ta isa ta kalle shi tana mai wani irin so ita kanta batasan iya kacin saba a hankali ta sunkuya har yana iya jiyu numfashin sa tace
My honey ina sonka ina jinka ajinin jiki na pls ka tausayawa rayuwata karayu dani har abadah ƙar ka bar wata ƙofar da wata macan da zata zo cikin rayuwar mu wallahi ba dan dukiyar ka nake son ka ba ina yi maka true love wacce ba sirkin cuta a cikin ta kai min alkawari zaka rayu dani har abada
Rumtsai idonsa yayi ya nuna mata hanya da hannun sa
"Okay bakomai na gode da ka tsaya ka saurareni ta juya zata fita ta murɗa handle ɗin kofa ,
yace
kice wanda yake kan lahi ya shigo
"To, my dr ,
wannan kenan
aguje ta waɗa kan gadon ta tasaki kuka domin yau dr ya ɓata mata rai taci alwashi kala kala akansa domin sai ta rama
Haba fanna yanzu ki canza kaya kizo mutafi kin tsaya wani kuka
yanzu a gaban ki dan uwanki ya cimin mutunci baki dakatar da shi ba shine kike cewa inzo mutafi ba zani ba
Hmmm fanna kinja wowa kan ki tun farko sai da nace miki ki cire kika ƙi kiyi haƙuri kawe shine mafita yanzu
wallahi sai na rama dan rainin hankali tsoho kawe
uhm uhmm fanna ba asan inda rana zata faɗiba
Allah ya kiyaye ko zata waɗi saide awani gun mai zanyi da tsoho
hmmm kina ban mamaki inkin ce da dr giwa tsoho shekarar sa arba'in fa matashi ne fa
Wallahi an cucu matashi ni nayi mamaki ma dabe fara furfura ba
hmmm wallahi fanna kinyi nisa
tashi tayi ta canza kaya suka fito kai tsaye aji suka nufa har sir birnin kudu ya shiga sosai suka maida hankali kan karatunsu
Wannan kenan
Da gudu ta faɗa jikin mahaifiyar ta cikin muryar kuka tace
"wallahi hajja in ban sami ya sa'eed ba zan iya mutuwa ku temaki rayuwata ku aura min shi kowa na giwa yasan ina son shi amma kun zuba ido da ace shine da tuni anne mamai mafita ,
wani tsaki hajja ta saki tace
"We ke Amal mai isa ba kƴa jini ba nace ki bar min komai a hannu na ba ,
Hajja sai yau she asirin da kike mai zai cishi kin daɗe kina ɓatar da kuɗin ki nide kawe ki samo min hanyar da zan sace zuciyar sa
ai tuni ta buge mata baki tace
"wato amal kin ƙagu da abin da nakeyi ko komai inayi danke domin wallahi dole in kastantar da ahalin fatima tunda har ta haifi dan da akafi son sa fiye da kowa a dangin giwa ba zan gaji ba wataran zanyi nasara na tsani fatima da duk wanda ya rabe ta tafini komai na rayuwa ga danta ya tara dukiya dole ki aure shi sannan in kashe shi da hannu na mu sami dukiya wannan hanyar ce kaɗe zan iya kuntatawa fatima har zuciyarta ta buga shi daman wancan tsohon yana kan hanyar gangara ………✍🏼
RASHIN SANI
Story and writing
Oum yasmeen
tsaki yaja ganinn tunani zai zautar da shi ya damu kansa gani yake kamar be kyauta mata ba tsaki yaja gaban wani tamfatsaitsan asibiti ya tsa inda yayi horn gate man ya najin horn ya taso ya buɗe mai cikin girmamawa yace
Barka da zuwa oga
Yauwa yace ya ja motar sa yayi gaba parking space ya nufa inda ya faka motar sa ya fito kai tsaye yanufa office ɗinsa ya nufa aikuwa ya tarar da mutane da yawa yau yasan ba zai bar Asibitin nan ba sai dare saboda ya tara aiki da yawa
da sauri wata budurwa ta sha gaban sa tana sanye da fitted gown ta matsaita sosai inda ta rataye mayafi chantili a kafadar ta sai taunar chin gum take ta ci make up bakin nan ya sha jan janbaki takalmine mai tsaye a kafarta cikin salon jan hankali tace
" your well come my dr tayi wani far da ido ita ala dole saita burgeshi,
banza yayi mata ya sa wani kati aikuwa nan da nan kofar ta buɗe ya shiga iya haduwa office ya hadu ga kayan more rayuwa biyoshi tayi har tana tuntuɓe kamar zata waɗi saboda saurin da take kuma rigar ta matsaita sai uwar tsaga har cinya cikin muryar kuka da yake cin ta tace
"haba dr tun safe nake jiran ka amma kaxo kayi banza dani honey kasan irin son da nake maka kuwa wallahi ba zan iya rayuwa bakai ba ka tausayamin ka aure ni wallahi in kaina kakeso in baka zan baka ?"
pls dan girman Allah rumaisa ki fita ina da patient da yawa kuma na san kin gani kin san asati sau biyu nake zuwa asibitin nan ko ki tafi gida zan neme ki
Wallahi ba inda zani sau nawa kake cemin in tafi bacin faɗi kake baka nemana dan girman Allah ka temaka min wallahi sonka zai hallaka ni daya daga cikin kujerun da aka tanadar domin zaman marasa lafiya ta ja ta zauna ta kifa kanta tana kuka mai ban tausayi
Zuba mata idanuwanshi yayi sunyi ja tamkar garwashi domin ya cire glass ɗin sa ransa inyayi dubu ya ɓaci mai isa rumaisa ba xata gane ba tana ɓata wa kanta lokaci mai isa takasa fahimtar bata ɗaya daga cikin jerun matar da zai aura numfashi ya fesar mai huci yace
Pls rumaisa ki fita ina da aiki da yawa tun da nace miki zanne meki ki yarda
dagowa tayi duk make up ɗin da tayi ta ɓaci ta saki ajiyar zuciya tace
" rely?"
yes i promise to you
farin ciki ne ya mamaye fuskarta da zuciyar sa ta saki dariyar jin daɗi ta ɗauki jaƙarta ta tsaya tana kallon sa da tana da iko zata iya mai da dr giwa zuciyar ta ba macan da ta isa ta kalle shi tana mai wani irin so ita kanta batasan iya kacin saba a hankali ta sunkuya har yana iya jiyu numfashin sa tace
My honey ina sonka ina jinka ajinin jiki na pls ka tausayawa rayuwata karayu dani har abadah ƙar ka bar wata ƙofar da wata macan da zata zo cikin rayuwar mu wallahi ba dan dukiyar ka nake son ka ba ina yi maka true love wacce ba sirkin cuta a cikin ta kai min alkawari zaka rayu dani har abada
Rumtsai idonsa yayi ya nuna mata hanya da hannun sa
"Okay bakomai na gode da ka tsaya ka saurareni ta juya zata fita ta murɗa handle ɗin kofa ,
yace
kice wanda yake kan lahi ya shigo
"To, my dr ,
wannan kenan
aguje ta waɗa kan gadon ta tasaki kuka domin yau dr ya ɓata mata rai taci alwashi kala kala akansa domin sai ta rama
Haba fanna yanzu ki canza kaya kizo mutafi kin tsaya wani kuka
yanzu a gaban ki dan uwanki ya cimin mutunci baki dakatar da shi ba shine kike cewa inzo mutafi ba zani ba
Hmmm fanna kinja wowa kan ki tun farko sai da nace miki ki cire kika ƙi kiyi haƙuri kawe shine mafita yanzu
wallahi sai na rama dan rainin hankali tsoho kawe
uhm uhmm fanna ba asan inda rana zata faɗiba
Allah ya kiyaye ko zata waɗi saide awani gun mai zanyi da tsoho
hmmm kina ban mamaki inkin ce da dr giwa tsoho shekarar sa arba'in fa matashi ne fa
Wallahi an cucu matashi ni nayi mamaki ma dabe fara furfura ba
hmmm wallahi fanna kinyi nisa
tashi tayi ta canza kaya suka fito kai tsaye aji suka nufa har sir birnin kudu ya shiga sosai suka maida hankali kan karatunsu
Wannan kenan
Da gudu ta faɗa jikin mahaifiyar ta cikin muryar kuka tace
"wallahi hajja in ban sami ya sa'eed ba zan iya mutuwa ku temaki rayuwata ku aura min shi kowa na giwa yasan ina son shi amma kun zuba ido da ace shine da tuni anne mamai mafita ,
wani tsaki hajja ta saki tace
"We ke Amal mai isa ba kƴa jini ba nace ki bar min komai a hannu na ba ,
Hajja sai yau she asirin da kike mai zai cishi kin daɗe kina ɓatar da kuɗin ki nide kawe ki samo min hanyar da zan sace zuciyar sa
ai tuni ta buge mata baki tace
"wato amal kin ƙagu da abin da nakeyi ko komai inayi danke domin wallahi dole in kastantar da ahalin fatima tunda har ta haifi dan da akafi son sa fiye da kowa a dangin giwa ba zan gaji ba wataran zanyi nasara na tsani fatima da duk wanda ya rabe ta tafini komai na rayuwa ga danta ya tara dukiya dole ki aure shi sannan in kashe shi da hannu na mu sami dukiya wannan hanyar ce kaɗe zan iya kuntatawa fatima har zuciyarta ta buga shi daman wancan tsohon yana kan hanyar gangara ………✍🏼
RASHIN SANI
Story and writing
Oum yasmeen