Chapter 96-100 🔚
Rashin Sani Complete Hausa Novel · about 5 min read
Anty Maryam ta rungume ta tana rarrashin ta
Jadda yace
"Yanzu gobe insha'Allah zamu zo Maiduguri neman afuwar kaltum jikkata kiya femin dan girman Allah ƙar ki duba matsayina a yanzu ,,
Cikin kuka fanna ta ce
"Wallahi na yafe muku duniya da lahira ,,
Hajiyan daura ta dubi ta tace
Mun gode e yayi miki albarka
"Ameen tace ,,
Abbie yace
Ni zan koma Allah ya yafe mana baki ɗaya
Addu'a gabaki jadda yayi musu ta haɗin kai
Cikin kuka ruky ta shigo tace
Abbu hajja ta hauka ce
Kafin ta rufe baki sai gata nan ta shi go tana fusgar kayan jikin ta tana ihu ta ce
"Ni na hana Giwa aure hhh Ni nayi Wa Bature ƙurciya hhhhhh owoni shegiya ,,
Uncle mansur ya ta shi yace
Kije na sake ki saki ukku security ya kirawo suka fitar da ita tuni kowa ya shiga mamaki uncle mansur ya dubi ruky yace
"Ke ce mai halin mahaifiyar ki to gani da wani ya ishi me hankali ishara,,
Ƙasa tayi da kai tana kuka
Bayan taro ya tashi su fanna suka koma ɓangaran su cikin salon wasa yace
"Uhmm yarinya baza ki gida ba sai kinyi shekara biyar,,
Buga ƙafafuwan ta ta fara ta toromin dan karamin ba kin cikin shagwaɓar nan ta ta wacce take tafiya da imanin giwa tace
"Uhmm uhmm dan Allah gobe in zasu zan bisu ko kai baka je ba ni zani,,
Dugun hancin ta ya ja ya rungumo ta yace
"Ba inda zaki domin ina buƙatar ki a kusa da Ni,
Mamakin giwa take daman yana magana kamar waka
Ɗaga mata gira yayi yace
Kee haka ake wa miji kwalliya kin bi kin rufe jiki oya cire min wannan a bun yana nuna maya fin ta
Ƙasa tayi da kan ta sallamar su lailah taji da sauri ta miƙe tsaye ta gyara mayafin ta tace
Su partner sun zo bara inje gunsu
Jan yota yayi ya danne ta ya saƙar mata nauyin sa yace
"Ai bayi sallama ba zaki tafi ,,
Tuni idanunta suka kawo ruwa ta ce
Dan Allah ka ɗagani kar su shigo su gan mu a haka fa
To sai me ai mata tace
Ganin zata fara kukan nan nata yasa ya sake ta ya miƙo mata barimar ta
Yace
"Sauran ki ƙara sawa a makaranta ko lokacin ma kishin kine yasa na ƙwace miki ita domin tayi miki kyau sosai kowa ya kalle min adon mata ta,,
Zuba mai ido tayi tace
"Na gode sosai Allah ya kare min kai ,,
Amin my lovely wife
Fita tayi lailah tace da husna da basma sai muhibbat da isham zama tayi suka fara hira
Yayin da lailah ke tsokanar ta su basma na tare mata anty sama anty ƙasa haka su isham ke ce mata yayin da ta ɗauki miemie ta rungume a jikin ta domin kamar su ta ɓaci da yarinyar kamar ita ta haife ta bayan sallar magarib suka tafi shi kuma Giwa sai da yayi Isha ya dawo ta ci ado da wani leshi baƙi da adon flower golding sosai ya haska fatar ta sallamar sa taji tuni shawarar ya gana ta waɗo mata a zuciyar ta tace
Anya kuwa zan iya sai de tayi ƙundun bala ta tafi ta rungume shi
Sosai yaji dadin sake War da tayi da shi kiss yayi mata a kumatu yace
Good girl
Dining room ta nufa da shi tace tun ɗazu ka hana ni yin girki sai da ga shashin hajiya ta aka kawo min tana faɗar haka tana ja mai kujera ya zauna
Cikin jin dadi yace
Hajiyan mu dai ai ba taki bace ke ka ɗe
Hmm tawa ce domin kai yanzu ka girma
Saƙwara ya gutsura ya ɗoni miyar agushi taji kifi da naman kaza sosai girkin yayi dadi cikin santi yace
Ai kece kika sa na girma
Bayan sun gama ci ta wanke ba kinta ta canza kaya ta kwanta tana kokarin kashe fitila ya shigo cikin kayan bacci
Saurin tashi tayi ganin yana ƙoƙarin kwanciya har ya jawo ta jikin sa a haka na tattara yan matayan ƙafafuwana na fita ina jiyo ihun fanna
Assuba ta gari
Wannan kenan
Washe gari da safe jadda ya haɗa motoci domin su kai su airport ban da fanna domin bata da lafiya haka ma Giwa be jema yana tattalin matar sa
Sun isa Maiduguri da huri kai tsaye gidan Dr buƙar suka nufa da yake yayi musu ƙwatan ce saka sunyi sauri ganewa zuwa yayi ya shiga da su daman tun jiya ya faɗawa mami za suyi baki to ta tashi tayi musu girki sallama sukai.ba kowa a floor ce musu yayi su zauna yana zuwa
Jadda yace
"Bakomai sai ya dawo ,,
Be daɗe ba ya dawo ammy na bayan sa hannunsa ruƙe da Nana Asma'u mamy kuwa tana bayan su kan su a ƙasa suka gaishe da su da sauri Mami ta ɗago kan ta jin Muryar da bata taɓa mantawa ba ja daba ta ɗinga yi tana girgiza kai
Dan girman Allah ka fitar min da su a gidana
Abbie yace
"Ki tuna Allah muna mai laifi yana yafe mana ke me isa baza yafe musu ba ,,
Shiru tayi ta sami gu ta zauna tace
Naya Fe musu
Cikin jin dadi jadda yace
Mun gode Allah yayi albarka
Wanna kenan
Iya so da ƙauna Giwa ya nuna mata tare suke zuwa makaranta su dawo ga wani irin tattali da yake nuna mata fanna ta zama yar gata duk abin da uncle Bature ya samo nata ne ga yanxu Mami tana nuna mata so da kulawa ganin su ruky basu da guri yasa suka haƙura akai bikin su suda lailah da birnin kudu
Bayan shekara hudu
"Tuni fanna ta gama karatun ta ta zama likita a asibitin Giwa yayi da ya'yan ta ukku ,,
Da me sunan Abbie ana ce mai junior sai tayi yan biyu aka sa musu sunan mami da ammy ana ce musu afreen da afifa sai mai sunan jadda ana ce mai jadda
Wata iriyar soyayyar ake nunawa yaran duk gidan yayi da musu'af ya aure ihsan yar lukuta tuni zainab ta fara son fanna ta haɗa kan ya'yan ta haka su isham da muhibbat da miemie suna kaunar ta
Alhmdllh alhmdllh alhmdllh
Anan nakawo ƙarshan littafin nan
Abin da na rubuta dai dai Allah ka bani lada abin da nayi kus kure Allah ka yafe min
Jadda yace
"Yanzu gobe insha'Allah zamu zo Maiduguri neman afuwar kaltum jikkata kiya femin dan girman Allah ƙar ki duba matsayina a yanzu ,,
Cikin kuka fanna ta ce
"Wallahi na yafe muku duniya da lahira ,,
Hajiyan daura ta dubi ta tace
Mun gode e yayi miki albarka
"Ameen tace ,,
Abbie yace
Ni zan koma Allah ya yafe mana baki ɗaya
Addu'a gabaki jadda yayi musu ta haɗin kai
Cikin kuka ruky ta shigo tace
Abbu hajja ta hauka ce
Kafin ta rufe baki sai gata nan ta shi go tana fusgar kayan jikin ta tana ihu ta ce
"Ni na hana Giwa aure hhh Ni nayi Wa Bature ƙurciya hhhhhh owoni shegiya ,,
Uncle mansur ya ta shi yace
Kije na sake ki saki ukku security ya kirawo suka fitar da ita tuni kowa ya shiga mamaki uncle mansur ya dubi ruky yace
"Ke ce mai halin mahaifiyar ki to gani da wani ya ishi me hankali ishara,,
Ƙasa tayi da kai tana kuka
Bayan taro ya tashi su fanna suka koma ɓangaran su cikin salon wasa yace
"Uhmm yarinya baza ki gida ba sai kinyi shekara biyar,,
Buga ƙafafuwan ta ta fara ta toromin dan karamin ba kin cikin shagwaɓar nan ta ta wacce take tafiya da imanin giwa tace
"Uhmm uhmm dan Allah gobe in zasu zan bisu ko kai baka je ba ni zani,,
Dugun hancin ta ya ja ya rungumo ta yace
"Ba inda zaki domin ina buƙatar ki a kusa da Ni,
Mamakin giwa take daman yana magana kamar waka
Ɗaga mata gira yayi yace
Kee haka ake wa miji kwalliya kin bi kin rufe jiki oya cire min wannan a bun yana nuna maya fin ta
Ƙasa tayi da kan ta sallamar su lailah taji da sauri ta miƙe tsaye ta gyara mayafin ta tace
Su partner sun zo bara inje gunsu
Jan yota yayi ya danne ta ya saƙar mata nauyin sa yace
"Ai bayi sallama ba zaki tafi ,,
Tuni idanunta suka kawo ruwa ta ce
Dan Allah ka ɗagani kar su shigo su gan mu a haka fa
To sai me ai mata tace
Ganin zata fara kukan nan nata yasa ya sake ta ya miƙo mata barimar ta
Yace
"Sauran ki ƙara sawa a makaranta ko lokacin ma kishin kine yasa na ƙwace miki ita domin tayi miki kyau sosai kowa ya kalle min adon mata ta,,
Zuba mai ido tayi tace
"Na gode sosai Allah ya kare min kai ,,
Amin my lovely wife
Fita tayi lailah tace da husna da basma sai muhibbat da isham zama tayi suka fara hira
Yayin da lailah ke tsokanar ta su basma na tare mata anty sama anty ƙasa haka su isham ke ce mata yayin da ta ɗauki miemie ta rungume a jikin ta domin kamar su ta ɓaci da yarinyar kamar ita ta haife ta bayan sallar magarib suka tafi shi kuma Giwa sai da yayi Isha ya dawo ta ci ado da wani leshi baƙi da adon flower golding sosai ya haska fatar ta sallamar sa taji tuni shawarar ya gana ta waɗo mata a zuciyar ta tace
Anya kuwa zan iya sai de tayi ƙundun bala ta tafi ta rungume shi
Sosai yaji dadin sake War da tayi da shi kiss yayi mata a kumatu yace
Good girl
Dining room ta nufa da shi tace tun ɗazu ka hana ni yin girki sai da ga shashin hajiya ta aka kawo min tana faɗar haka tana ja mai kujera ya zauna
Cikin jin dadi yace
Hajiyan mu dai ai ba taki bace ke ka ɗe
Hmm tawa ce domin kai yanzu ka girma
Saƙwara ya gutsura ya ɗoni miyar agushi taji kifi da naman kaza sosai girkin yayi dadi cikin santi yace
Ai kece kika sa na girma
Bayan sun gama ci ta wanke ba kinta ta canza kaya ta kwanta tana kokarin kashe fitila ya shigo cikin kayan bacci
Saurin tashi tayi ganin yana ƙoƙarin kwanciya har ya jawo ta jikin sa a haka na tattara yan matayan ƙafafuwana na fita ina jiyo ihun fanna
Assuba ta gari
Wannan kenan
Washe gari da safe jadda ya haɗa motoci domin su kai su airport ban da fanna domin bata da lafiya haka ma Giwa be jema yana tattalin matar sa
Sun isa Maiduguri da huri kai tsaye gidan Dr buƙar suka nufa da yake yayi musu ƙwatan ce saka sunyi sauri ganewa zuwa yayi ya shiga da su daman tun jiya ya faɗawa mami za suyi baki to ta tashi tayi musu girki sallama sukai.ba kowa a floor ce musu yayi su zauna yana zuwa
Jadda yace
"Bakomai sai ya dawo ,,
Be daɗe ba ya dawo ammy na bayan sa hannunsa ruƙe da Nana Asma'u mamy kuwa tana bayan su kan su a ƙasa suka gaishe da su da sauri Mami ta ɗago kan ta jin Muryar da bata taɓa mantawa ba ja daba ta ɗinga yi tana girgiza kai
Dan girman Allah ka fitar min da su a gidana
Abbie yace
"Ki tuna Allah muna mai laifi yana yafe mana ke me isa baza yafe musu ba ,,
Shiru tayi ta sami gu ta zauna tace
Naya Fe musu
Cikin jin dadi jadda yace
Mun gode Allah yayi albarka
Wanna kenan
Iya so da ƙauna Giwa ya nuna mata tare suke zuwa makaranta su dawo ga wani irin tattali da yake nuna mata fanna ta zama yar gata duk abin da uncle Bature ya samo nata ne ga yanxu Mami tana nuna mata so da kulawa ganin su ruky basu da guri yasa suka haƙura akai bikin su suda lailah da birnin kudu
Bayan shekara hudu
"Tuni fanna ta gama karatun ta ta zama likita a asibitin Giwa yayi da ya'yan ta ukku ,,
Da me sunan Abbie ana ce mai junior sai tayi yan biyu aka sa musu sunan mami da ammy ana ce musu afreen da afifa sai mai sunan jadda ana ce mai jadda
Wata iriyar soyayyar ake nunawa yaran duk gidan yayi da musu'af ya aure ihsan yar lukuta tuni zainab ta fara son fanna ta haɗa kan ya'yan ta haka su isham da muhibbat da miemie suna kaunar ta
Alhmdllh alhmdllh alhmdllh
Anan nakawo ƙarshan littafin nan
Abin da na rubuta dai dai Allah ka bani lada abin da nayi kus kure Allah ka yafe min