Chapter 78-80
Rashin Sani Complete Hausa Novel · about 5 min read
"Haba ango saki ranka zuwa gobe amaryar ka zata ƙara so,,
Sauri kauda kai Giwa yayi a zuciyar sa kuwa cewa yake tsofaffin nan sun shamma ce shi sun mai ba zata ya haɗa rai yayi kicin kicin da ransa ya tashi zai fita uncle sulaiman yace
"My boy ka tsaya za muyi photo tarihi"
Ba yaso ya musa mai kawe ya zuba musu ido tuni maroƙa suka shiga shela da waƙa 🎶
Cikin gida kuwa kuka aneesa take yar gidan anty zulaihat domin iya so ta nunawa giwa saboda shi taƙi kula kowa yayi da anty zulaihat ta daka mata tsawa tace
"Aneesa kina da hankali kuwa akan namiji kike kuka ƙarki manta namiji mijin mace hudu ne ai tunda suka haɗa baki ya aure bare kema sai ya aure ki ,,
Da sauri hajiyan daura ta kalli ƴar ta ta tace
"Zulaihat ƙar in ƙara jin wannan magana ta bare a baƙin ki sannan tun farko da yana ra'ayin auran ta ai da ya aure ta ,,
Anty Sa'adatu ce tace
"Haba hajiyan daura ki duba fa wannan magana ita wannan ba haɗa su a kai ba gida be ƙo shi ba a kai wa dawa duk nasan munafurcin wannan anty Maryam ne haka fa tabi ta shanye Mahmoud kuma kenan ta gama da ku jibi fa irin son da Ameera take mai amma duk kun rufe idanuwan ku ,,
Ban za hajiyan daura tayi musu ta fita ta basu gu sosai yan matan suka shiga wani hali kowa kan ta take dubawa da na ƴarta yayin da lailah ta shiga ɗimuwa tun jiya take kiran number besty ta ƙi shiga ga yau ta ji wata al'amara mai irin sunan ta ta aure dr giwa komawa tayi ta zauna aneesa ce ta dena kuka da dubi laila tace
"Wallahi in tasan wata bata san wata ba ba zan koma gida ba a nan zan zauna sai na matsawa rayuwar ta na hana su jin dadi ,,
Wani banzan kallo Ameera tayi mata ta ja tsaki domin ita ma abin da take saƙawa a zuciyar ta kenan ba inda zata je tana gidan nan sai taga abin da ya tirewa buzu naɗi
Ruky kuwa ita nata shirin da ban ne domin har su saita haɗa taci uban su sun ƙƴale mata masoyin ta ta aure shi
Cikin shigar alfarma basma da husna suka shigo cikin yan uwan nasu ganin kowa baya wal wala yasa zuka koma ɗan na waya suna yira su da lailah ƙar ɓar wayar lailai sukai suka shiga kallon pic din su ita da fanna sosai suka shiga yaba ƙyan fanna cikin sauri ruky ta ƙarɓi wayar tace
"Lailah zaki bani number ta kin san nifa na fison hurɗa da mata masu kyau da aji yar da ko a cikin ƙawaye na in biki na ya ta shi ba wanda zai raina ƙawaye na ,,
Hmmmm lailah tace ta ƙauda zan can
Wannan kenan
Sosai mutane suka shiga yiwa Giwa murna ana ta ɗauƙar photo sai murmushin ƙarfin hali yake wasu sai tsokanar sa suke wai yayi musu baza ta be sami ƙansa ba sai bayan a zahar kai tsaye sha shin sa ya nufa shi da dr birnin kudu sofa bed ya samu ya ƙwanta ya saki a jiyar zuciya
Yusuf ya ce
"Aboki na dan Allah za ku bani lailah Wallahi ina son ta ,,
Wani banzan kallo yayi mai ya rufe idanunsa yace
"To na mamajo ka rabu dani inji da damuwar da ke damuna kasan sai ɗazu naga alert ɗin kuɗin da abba ya ɗauko a she sadaki ma a kuɗi na suka biya tun da sune suka haɗa auran ai sai suyi min komai ga mom aysha itama ta ɗaukan min maƙudan kuɗaɗe wai zasu yi order kayan laife to Ni ina ruwana tun da su sukaga za su iya ai sai ƙar su taɓa kuɗi na ko,,
Hmmmm Allah ya kyauta a gaskiya kai dan gata ne gobe fa iwar haka kana tare da amaryar ka ka huta shan pills 💊 ko kayiwa kan ka injection
Ta shi zaune yayi domin ya rasa bakin magana gaskiya birnin kudu dan iskane lamba ɗaya wata da bara ce ta waɗo mai yace
"Alhmdllh gwara da ka nunamin ko kai wane domin bazan iya baka lailah ba saboda a she Kai jarababbe ne da ina tunanin faɗawa jadda Allah ya te maki yarinya ,,
Tuni gumi ya wanke birnin kudu yace
Haba my friend yanzu daga magana sai ka juya ta wani abun
Ta shi yayi yace
"Owo maka ni kaga shi gata ɗaki ,,
wayar sa ce tayi ƙara da sauri ya ɗauka ganin sunan Abba yace
Aslm brk da yamma
Yauwa giwa yanzu yan uwan matar ka za suzo yin jerai ka buɗe musu ɗaya ban garan da ke jikin naka da yake gu ɗaya ya ɗauka ya jera kayan sa saboda gun yayi mai yawa daman anyi shi tsarin mace biyu
Ba yarda ya iya yace
"To,, Abba
Yauwa Allah yayi albarka
"Ameen Abba sai sun zo ,,
Okay yanzu ba su tawo ba da yake jirgi za su hau
"To"
Kitt ya kashe wayar duban birnin kudu yayi yace
Kaga wani lamari ko
A Shema ba yar nan ba ce
Allah yasa haka shi yafi alkhairi
Wannan kenan
Wani irin kuka take yi ko wanka yau bata yi ba ta takure a jikin gado tun safe ammy ke lallaɓa ta tayi wanka taƙi
Anty naja ce matar uncle muzabfar yace
"Kin ga fanna taurin kai ba zai kai ki ba yan zuma jere za mu tafi ba zamu dawo ba sai an kawo ki dan haka aikin gama ya riga an gama aure ya ɗauro ,,
Ihu ta ƙara zun du mawa da sauri ya gana ta shi go ƙanwar ammy tace
Wallahi fanna zan ci uban ki bar ganin ke a marya ce zan biki duka zo ki ci kazar nan kuma Wallahi kar inga kin tauna kashin ta
Sanin halin ya gana yasa ta sakko ƙasa domin Wallahi tasan wannan ƙaramin aikin ta ne domin masifafiya ce ta bugawa a jari da
Tana ci tana kuka har ta gama ci ruwan turarai ta haɗa mata ta ce ta shiga ta zauna duban sa tayi taga har tururi yake saboda zafin sa ganin ta ƙara haɗa rai yasa tayi saurin cire kayan ta ta ɗauki towel ta ɗaura wani kuka ta saki.......
RASHIN SANI
By
Oum yasmeen
_________
Sauri kauda kai Giwa yayi a zuciyar sa kuwa cewa yake tsofaffin nan sun shamma ce shi sun mai ba zata ya haɗa rai yayi kicin kicin da ransa ya tashi zai fita uncle sulaiman yace
"My boy ka tsaya za muyi photo tarihi"
Ba yaso ya musa mai kawe ya zuba musu ido tuni maroƙa suka shiga shela da waƙa 🎶
Cikin gida kuwa kuka aneesa take yar gidan anty zulaihat domin iya so ta nunawa giwa saboda shi taƙi kula kowa yayi da anty zulaihat ta daka mata tsawa tace
"Aneesa kina da hankali kuwa akan namiji kike kuka ƙarki manta namiji mijin mace hudu ne ai tunda suka haɗa baki ya aure bare kema sai ya aure ki ,,
Da sauri hajiyan daura ta kalli ƴar ta ta tace
"Zulaihat ƙar in ƙara jin wannan magana ta bare a baƙin ki sannan tun farko da yana ra'ayin auran ta ai da ya aure ta ,,
Anty Sa'adatu ce tace
"Haba hajiyan daura ki duba fa wannan magana ita wannan ba haɗa su a kai ba gida be ƙo shi ba a kai wa dawa duk nasan munafurcin wannan anty Maryam ne haka fa tabi ta shanye Mahmoud kuma kenan ta gama da ku jibi fa irin son da Ameera take mai amma duk kun rufe idanuwan ku ,,
Ban za hajiyan daura tayi musu ta fita ta basu gu sosai yan matan suka shiga wani hali kowa kan ta take dubawa da na ƴarta yayin da lailah ta shiga ɗimuwa tun jiya take kiran number besty ta ƙi shiga ga yau ta ji wata al'amara mai irin sunan ta ta aure dr giwa komawa tayi ta zauna aneesa ce ta dena kuka da dubi laila tace
"Wallahi in tasan wata bata san wata ba ba zan koma gida ba a nan zan zauna sai na matsawa rayuwar ta na hana su jin dadi ,,
Wani banzan kallo Ameera tayi mata ta ja tsaki domin ita ma abin da take saƙawa a zuciyar ta kenan ba inda zata je tana gidan nan sai taga abin da ya tirewa buzu naɗi
Ruky kuwa ita nata shirin da ban ne domin har su saita haɗa taci uban su sun ƙƴale mata masoyin ta ta aure shi
Cikin shigar alfarma basma da husna suka shigo cikin yan uwan nasu ganin kowa baya wal wala yasa zuka koma ɗan na waya suna yira su da lailah ƙar ɓar wayar lailai sukai suka shiga kallon pic din su ita da fanna sosai suka shiga yaba ƙyan fanna cikin sauri ruky ta ƙarɓi wayar tace
"Lailah zaki bani number ta kin san nifa na fison hurɗa da mata masu kyau da aji yar da ko a cikin ƙawaye na in biki na ya ta shi ba wanda zai raina ƙawaye na ,,
Hmmmm lailah tace ta ƙauda zan can
Wannan kenan
Sosai mutane suka shiga yiwa Giwa murna ana ta ɗauƙar photo sai murmushin ƙarfin hali yake wasu sai tsokanar sa suke wai yayi musu baza ta be sami ƙansa ba sai bayan a zahar kai tsaye sha shin sa ya nufa shi da dr birnin kudu sofa bed ya samu ya ƙwanta ya saki a jiyar zuciya
Yusuf ya ce
"Aboki na dan Allah za ku bani lailah Wallahi ina son ta ,,
Wani banzan kallo yayi mai ya rufe idanunsa yace
"To na mamajo ka rabu dani inji da damuwar da ke damuna kasan sai ɗazu naga alert ɗin kuɗin da abba ya ɗauko a she sadaki ma a kuɗi na suka biya tun da sune suka haɗa auran ai sai suyi min komai ga mom aysha itama ta ɗaukan min maƙudan kuɗaɗe wai zasu yi order kayan laife to Ni ina ruwana tun da su sukaga za su iya ai sai ƙar su taɓa kuɗi na ko,,
Hmmmm Allah ya kyauta a gaskiya kai dan gata ne gobe fa iwar haka kana tare da amaryar ka ka huta shan pills 💊 ko kayiwa kan ka injection
Ta shi zaune yayi domin ya rasa bakin magana gaskiya birnin kudu dan iskane lamba ɗaya wata da bara ce ta waɗo mai yace
"Alhmdllh gwara da ka nunamin ko kai wane domin bazan iya baka lailah ba saboda a she Kai jarababbe ne da ina tunanin faɗawa jadda Allah ya te maki yarinya ,,
Tuni gumi ya wanke birnin kudu yace
Haba my friend yanzu daga magana sai ka juya ta wani abun
Ta shi yayi yace
"Owo maka ni kaga shi gata ɗaki ,,
wayar sa ce tayi ƙara da sauri ya ɗauka ganin sunan Abba yace
Aslm brk da yamma
Yauwa giwa yanzu yan uwan matar ka za suzo yin jerai ka buɗe musu ɗaya ban garan da ke jikin naka da yake gu ɗaya ya ɗauka ya jera kayan sa saboda gun yayi mai yawa daman anyi shi tsarin mace biyu
Ba yarda ya iya yace
"To,, Abba
Yauwa Allah yayi albarka
"Ameen Abba sai sun zo ,,
Okay yanzu ba su tawo ba da yake jirgi za su hau
"To"
Kitt ya kashe wayar duban birnin kudu yayi yace
Kaga wani lamari ko
A Shema ba yar nan ba ce
Allah yasa haka shi yafi alkhairi
Wannan kenan
Wani irin kuka take yi ko wanka yau bata yi ba ta takure a jikin gado tun safe ammy ke lallaɓa ta tayi wanka taƙi
Anty naja ce matar uncle muzabfar yace
"Kin ga fanna taurin kai ba zai kai ki ba yan zuma jere za mu tafi ba zamu dawo ba sai an kawo ki dan haka aikin gama ya riga an gama aure ya ɗauro ,,
Ihu ta ƙara zun du mawa da sauri ya gana ta shi go ƙanwar ammy tace
Wallahi fanna zan ci uban ki bar ganin ke a marya ce zan biki duka zo ki ci kazar nan kuma Wallahi kar inga kin tauna kashin ta
Sanin halin ya gana yasa ta sakko ƙasa domin Wallahi tasan wannan ƙaramin aikin ta ne domin masifafiya ce ta bugawa a jari da
Tana ci tana kuka har ta gama ci ruwan turarai ta haɗa mata ta ce ta shiga ta zauna duban sa tayi taga har tururi yake saboda zafin sa ganin ta ƙara haɗa rai yasa tayi saurin cire kayan ta ta ɗauki towel ta ɗaura wani kuka ta saki.......
RASHIN SANI
By
Oum yasmeen
_________